Showing 6001 words to 9000 words out of 14791 words
Chapter 3 - JIHADI Book Complete Littafin Yaki Na Abdul'aziz Sani M/Gini.txt
kam
guiwata ta fara yin sanyí, dornin ganí nake karmar ba
zai yiwu ba,"
Koda jin wannan batu saí Sarkí Ishmar ya bushe
da dariya sannan ya ce, "Ai idan har mun bi wadannan
matakai daí-daí tabbas bukata za ta biya. Yanzu sai ka
tashi mu tafi na kaika izuwa masaukinka domin ka
samí barci da isasshen hutu saboda gobe da sassafe zan
turo a tashcka domín mu je filin motsa jini mu jarraba
jarumtakar juna ni da kai".
Koda jin wannan batu sai Yarima Huraisu
dubi Sarki Ishmar ya yi masa murmushin mugunta
sannan ya ce a ransa, "Ya
zai hada jarumtakata da tasa kasance sa'an
mahaifina. Lallai kuwa Zan nuna masa cewa sabon
kashi da sabon jini ba dai-dai take da tsohon kashi ba
ma za ayi wannan dattijon
Ganin murmushin da Huraisu ya yi ne ya sa Sarki
Ishmar ya yi zargin irin abinda Huraisu ya aiyana a
ransa don haka sai shima va maida masa da mnartanin
murmushin kuma ya ce a ransà, "Lallai yaro, yaro ne,
domin bai san wuta ba sai va tabata da hannunsa.
Tabbas sai na nunawa Huraisu cewar ko Zaki ya mutu
gawarsa ta fi gaban wargi."
Gama aiyana hakan ke da wuya sai Sarki Ishmar
ya mike tsaye shima Huraisu sai ya mike tsayc suka
kama harnun juna suka ice dana cikin dakin cin
abincin, a sannan ne wadannan kuyangi guda dubu
suka kwashe farantan abincin da ke kan tebur din suka
fice a su zuciyoyinsu cike da takaicin an sa su sun dafa
abincin da mutum dubu za su iya ci su koshi, amma
gashi mutum biyu ne kacal suka taba dan kadan sai dai
su je su ci iya Cinsu ragowar kuwa su zuba a shara.
Kullum haka suke faman wannan aiki darc da rana,
sbaoda wadatar da tayi musu yawa a gidan Sarautar.
Lokacin da Sarki Ishmar da Yarima Huraisu suka
baro cikin dakin cin abincin suka ci gaba da tafiya a
cikin harabar gidan sai kwatsam! Suka hango wata: santaleliyar halitta abar kwatance daga necsa adan da
ta nufo yaresu, fuskarta cike da annuri tana
murmushi, wanda yasa tsigar jikin Yarima Huraisu ta
tashi gaba daya ya tsaya cak a waje daya kuma ya
Rame kamar gunki.
Tunda Yarima Huraisu yazo duniya bai taba
ganin tsaleliyar byaklyvwar budurwa ha
ha kamar
wannan. Kai ko a tarihi ko labaran duniya bai taba jin
labarin mace mai kyau kamar na ta ba.
Mace ce doguwa mai matsakaicin kaurin jiki,
Kirjinta a cike yake, cikinta a shafe, kuma
kugu mai fadi da matukar tudu daga Laya, grshin
kanta baki ne sidik yana ta kyalkyali da shcki kuma ya
zuba har kasan kwankwasonta. Idan tana tafiya sai ka
ga kanuar dukkan gabban jikiría karyewa za su yi,
domin ko ina motsawa yake. Fatar ¡ikinta fara ce sol
irin farin nan mai kyau wanda babu ratsin komai,
kuma tana sheki da taushi tamkar idan aka latse jini
zai fito.
Tun daga nesa kyakkyawar budurwa bude
hannayenta biyu ta rugo izuwa ga rkr ishmar ta rungumeshi cikin farin ciki. Sarki Ishtaar ya janye
jikinsa daga cikin na ta ya dubcta cikin damuwa ya ce,
"Mene ne ya hanaki zuwA dakin cin abinci yau? Tun
dazu ina tare da bakona a can har mun kammala cin
abincin mun fito".
Budurwar tayi murmushi ha kyawawan fararen
hakorarta suka baiyana a fili ta ce, "Ka gafarceni ya: kai dana uwana, ka yi sani cewa jiya da daddarc na
muka yi da kai wacce ta sa idanuna suka bushe, shi ya
sa na yi ta barci har na makara ban fito da wuri ba".
Sarki Ishmar "Ya ke
ya yi murmushi ya ce,
Husnaila rabin jikina, kin san cewa ba kya laifi a
wajena koda kuwa kin karva dukkan dokokin da na
kafe a garin nan, saboda haka ban ga dalilin da zai sa
ki nemi gafarata ba. Yanzu zan raka bakona izuwa
masaukinsa don haka ki je turakata ki zauna ki jirani
Zan dawo mu tattauna
muhimmanci."
wani al'amari mai
Cikin murna Husnaila ta juya ta nufi inda
bangarcn turakar Sarki Ishmar take, ko kallon Yarima
Huraisu ba ta yi ba, bare ma ta yi masa magana,
tamkar ma ba ta san da shi ba a tsaye a wajen.
Shi kuwa Huraisu tun sa'adda idanunsa suka yı
arba da ita ya rude, ya kidime kuma ya dimauce ainun
domin ji ya yi kamar an zare masa ransa gaba daya
don haka sai ya kame kamar gunki kuma ya kura ma ta
idanu ko kiftawa ba ya yi, har moa ya tafi duniyar
tunani inda ya tsinci kansa a cikin wani kcrarren gida
kuma akan wani luntsumemen gado shi da Gimbiya
Husnaila suna morewa Soyayya.
Yana cikin wannan tunani ne Sarki Ishmar ya
girgiza kafadunsa ya dawo cikin haiyacin sa, sannan ya
daka masa tsawa ya ce, "Koda wasa kada ka taba
tunanin za ka kusanci wannan yar uwa tawa, domin ba: irin sauran 'yan matan da kake yiwa fyade bane a can
Kasarku. Wannan kanwata ce uwa daya uba daya,
kuma ita ce kadai ta rage mini a duniya. Ina sonta fiye
da yadda nake son kaina, kuma na rantse da darajar
iyaycnmu zan iya karar da dukkan mutanen wannan
nahiyar tamu idan har aka taba lafiyarta ko
mutuncinta. Duk wata alaka da ke tsakanina da kai za
ta iya rushewa idan ka kuskura ka kusanceta. Abinda
nake so da kai shi nc, ka dauka cewa a mafarki kuka
hadu, mafarkin da har abada ba zai taba zama gaskiya
ba.
A karshe ina mai sanar da kai cewa kariwata
Gimbiya Husnaila ba za ta yi aure ba kuma har ta bar
duniya babu wani da namiji da ya isa ya santa 'ya
mace koda kuwa bana numfashi a doron kasa, domin
na cire ma ta sha'awar da namiji, kuma na tsareta da
dukkan karfin sihirina na tsafi. Kai in takaice maka
zan ce ko mutuwa tayi namijin kuda ma bai isa ya taba
jikinta ba bare bil'adama ko aljan".
Koda gama fadin haka sai Sarki Ishmar ya wuc
gaba ya ci gaba da tafiya abinsa ya bar Yarima Huraisu
a tsaye cikin tsananin mamakin wannan jawabi da ya
yi masa. A sannan ne ya gano dalilin da ya sa Gimbiya
Husnaila ta shareshi ya zamana cewa ko kallonsa bata
yi ba a sa'adda suka hadu.
Nan dai Sarki Ishmar ya kai Yarima Huraisu har
masaukinsa inda suka yi sallama ya juya ya tafi ya
barshi. Huraisu ya kunna kai izuwa cikin tafkeken: falon wanda Sarki Ishmar ya yi masa nuni a matsayin
masaukinsa.
Falo ne babba mai fadi da tsawo wanda ke
shimfide da koren kilishi mai taushi, ga kujeru manya
da kanana suma duka koraye. Kai hatta labulayen da
aka sa a jikin tagogi da kokofi duk koraye ne, abin dai
gwanin ban sha'awa.
Da shigar Yarima Huraisu cikin wannan falo sai
ya tsaya ya yi turus! Ba komai ne ya haddasa hakan ba
face ganin abokan, wato manyan yaransa guda biyu
Busaru da sadauki Rauhaz a kwance bisa wannan
kilishi ga abinci nan a gabansu iri-iri birjik da 'ya'yan
itatuwa sun ci sun bari. Sannan sai ya ga wadansu
kuyangi guda shida a tare da su suna yi masu tausa.
A can gcfe daya kuma wadansu kyawawan
kuyangi ne guda goma a zaune waje daya suna jiransa
domin su tayashi kwana. Kallo daya Yarima Huraisu
ya yiwa kuyangin ya ji ko kadan baya bukatar su
kusanceshi.
Cikin hanzari Busaru da Rauhaz suka mike tsaye
zumbur! Suka risina suka yi gaisuwa ga Yarima
Rubaisu suna wadannan kuyangi gaba dayansu sai
suka zube suka gaisheshi. Busaru ya yi gyaran murya
ya cc, "Ya shugabana ga kuyangi nan masn tayaka
barci suna jira, kuna akwai giya ganga-ganga guda a
cikin dakinka an tanada
Kafin Busaru ya gama rufe bakinsa sai Yarima
Huraisu ya tari numfashinsa ya ce, Bana bukatar
komai yanzu, zan shiga dakina na kwanta, kada kowa
ya dameni
Koda gama fadin haka sai Huraisu ya bude daki
ya shiga ya kwanta akan wrani kasaitaccen gado wanda
ke dauke da shimfida mai tudu da taushin gaske ya
kwanta. Kwanciyarsa ke da wuya sai ya daga kansa
sama ya kurawa rufin cakin ido. Nan take fuskar
Gimbiya Husnaila ta baiyana akan rufin dakin, yaji
wani farin ciki ya lullubeshi. Kawai kuma sai ya ga
hoton fuskar ta ta ya Bace. A dimauce ya mike zaune
daga kan gadon ya kama kalle-kalle a cikin dakin ko
zai sakc ganin fuskar Husnaila a jikin bango ko a kasa,
Nima kuma a dimauce Na tashi Na tuna cewa zanfita kasuwa sbd haka sai Anjima
Likes and comments
Zai bamu zummar cigabaa
ßµŠÅ Ä MµTµ
Littafi Na Daya (1)
Part D
Marubucin Littafin
Abdulaziz Sani M/Gini
Likes and comments
Domin Mu cigaba
Amma bai gani ba. Nan take ya gano cewa tsananin
begenta nc ya sa ya ga kamar tana yi masa gizo.
Al'amarin da ya matukar girgiza hankalinsa ke nan
domin shi a rayuwarsa bai taba yin soyayya ba kumna
bai laba jin yana son wata 'ya mace ba face da lalata,
amma sai gashi wannan karon yaji yana son ya mallaki
Gimbiya Husnailaa matsayin matar da zai aura".
Koda Huraisu ya luno da kashedin da Sarki
Ishmar ya yi masa akan Husnaila da irin maganganun
da ya shai ia masa sai hankalinsa ya dugunzuma ya
rasa abinda ke masa dadi. Shi kam yanzu ya san cewa
ba zai iya cire son Husnaila a zuciyarsa ba, kuma ba
karamin tashin yankali ne ya ce zai nemi soyayyarta
tunda ita ba ta ma san meye so ba, kuma ba ta taba yin
soyayya ba.
Huraisu ya ci pgaba da tunani cikin matukar
damuwa har izuwa lokaci mai tsawo, daga bisani sai
ya yanke hukuncin cewa ya yi hakuri har izuwa
lokacin da zai zama Sarkin birnin Lairus, tabbas a
sannan ne zai iya mallakar Gimbiya Husnaila ko da
tsiya-tsiya tunda a sannan ma ya mallaki gashin sihirin
da ke kirjin mahaifinsu, in kuwa ya mallaki wannan
gashin sihirin ya san cewa babubwani tsafi da zai yi
tasiri a kansa. Idan kuwa tsafi ba zai yi tasiri ba a
jikinsa lallai ya fi karfin Sarki Ishmar.
Koda Huraisu ya zo nan a tunaninsa sai ya cika
da farin ciki ya ji kamar ma ya mallaki Gimbiya
Husnaila ne.
Kashe gari da sassafe bayan su Yarima Huraisu
sun yi buda baki sai aka turo wani hadini ya yi musu
jagora izuwa can filin motsa jiki.
Wani katon fili ne mai tsawo da fadin gaske
wanda aka kewayeshi da shingen karfe gaba dayansa,
kasan filin an zuba ya shi mai taushi.
Da isowar su Yarima Huraisu wannan fili sai
suka iske Sarki Ishmar shi kadai a tsakiyar filin a tsaye
ya yi gagarumar shigar yaki ta bakin sulke kuma ya
rataya zabgegiyar takobi a bayansa. Sarki Ishmar ya
dubi Yarima Huraisu ya ce, "Yau ne ranar da zamu
fara bin matakin farko don samun nasara bisa bukatar
da ke gabanmu. Ya kai Huraisu yanzu sai ka shigo
Cikin wannan fli domin mu jarraba jarumtakar
junanmu". Koda jin haka sai Huraisu ya yi murmushi ba tare
da ya ce komai
ba. Nan take ya cire alkyabbar da ke
ikinsa ya zama daga shi sai doguwar riga da wando,
sai kuma danarar da ya yi a kugun sa. Maimakon ya
hude kofar shiga cikin filin ya shiga sai kawai ya daka
wawan tsalle sama tamkar an cillashi, daga cikin baka
ya dira a cikin filin nesa kadan da inda Sarki Ishmar ke
tsaye. Nan fa suka fara kewaye juna suna kallon-kallo.
Busara da sadauki Rauhaz suka gyara tsayuwarsu daga
bayan filin domin su baiwa idanunsu abinci.
Bayan Huraisu da Ishmar sun zagaya jauna
kamar sau uku sai suka rugo da gudu izuwa kan juna.
Sai da ya rage bai fi taku uku ba su hadu, sai
kowannensu ya zare takobi, ai kuwa suna haduwa suka
kacame da azababben yaki.
Sai da suka shafe sa'a guda cur suna kaiwa
junansu sara da suka amma dayansu bai sami nasarar
koda yakusar jikin daya ba, kuma cikin tsananin zafin
nama, juriya da bajinta suke yakin.
Hakika sadaukantaka ta hadu da sadaukantaka,
haka ma naci ya hau da naci. Da kansu suka rabu
suka ja da baya, kowannesu ya kama haki kamar
zakaru.
Busara da sadauki Rauhaz kuwa basu san sa'adda
suka kama yi mnusu tafi ba, domin su kansu sun san an
yi jarumtakar da ta wuce saninsu.
Bayan yan dakiku kadan sai Sarki Ishmar va
dubi Yarima Huraisu ya yi murmushi ya ce, "Tabbas ka cika jarumi juriya. Yanzu
kuma zan sauya salon fada domin na nuna maka cewa
ni tsohon hannu ne kuma na fi ka kwarewa da Sanin
makamna tunda na kara da mabaifinka ma bai sami
nasara akaina ba. Duk sa'adda muka hadu sai dai mu yi
jarumi ma'abocin jarumtaka da
KARE JINI, BIRI JINI."
Koda jin haka sai shima Huraisu ya yi murmushi
sannan ya ce, "Tabbas na yarda ka fimi kwarevwa kuma
na yarda cewa jarumtakarka tafi tawa tunda har
kwanan gobe ni ban isa na kara da mahaifina ba, duk
da cewa tsufa ya kamashi, amma zan nuna mmaka ccwa
dole ne mahaifina ya fika iarumtaka da juriya, lallai
sa'adda kuke haduwa in dai za ku yi gaba da gaba har
tsawon sa'a
guda
Sa'adda Sarki Ishmar yaji wannan batu sai ransa ya
sai ya hallakaka. "
baci zuciyarsa ta kufulo, ya kasa cewa komai domin ya
san cewa abinda Huraisu ya fadi gaskiya ne. Kawai sai
ya sake rugawa izuwa kan Huraisu ya rufeshi da
SARA DA SUKA cikin sabon salon yaki.
Wannan karon dai tsalie-tsalle Ishmar ya kama yi
yana shawagi a saman Huraisu tamkar tsuntsu mai
fuka-fuki. Nan da nan kuwa Ishmar ya rikita Huraisu
ya zamana cewa baya iya inai da martani sai dai kare
hari.
Koda Ishmar ya ga ya sami wannan nasara sai ya
kara ZAGE DANTSE ya dada kuntatashi har ma ya
sami nasarar yankarsa akan kirji. Duk da cewa yankan
bai yi zurfi ba, amma sai da jini yai feshi. Koda Huraisu ya shafa kirjinsa ya ga jini kuma
cewa rigarsa ta yage sai ransa ya baci, zuciyarsa
kufulo, kawai sai ya ja d baya ya kama rigar tasa ya
ketata gida biyu ya yi wurgi da ita. Kawai sai ya ruke
takobinsa da hannu biyu sannan ya fuskanci Sarki
Ishmar ya yi masa inkiya da ya sake kawo masa hari.
Ai kuwa sai Ishmar ya ka bi tayin nasa ya rugo gareshi
da gudu. Maimakon ya tsaya jiransa sai shima ya ruga
kansa da gudu. Koda ya rage bai fi taku uku ba su
hadu sai kowannensu ya daka tsallc suka hadu a sarma.
Ishmar ya kaiwa Huraisu wawan sara a kafada ya goce
cikin zafin nana amma duk da haka sai da takobin ta
shafi jikinsa aka yi sa'a bata yankeshi ba, amma ta
sarce gasin kirjinsa tamkar zabira aka sa aka askeshi.
Shi kuwa Huraisu a cinya ya kaiwa Ishmar sara,
maimakon takobin ta nutse a cikin cinyar sai ta shafci
kadan daga cikin tsokar naman, jini yai tsartuwa. Tun
a sarnan Sarki Ishmar ya kwalla ihu sakanakon
tsananin zafi da zogin da yaji, amma yana durowa kasa
sai yai sauri ya cire rawaninsa ya dauure raunin don
tsaida jinin sannan ya sake afkawa Huraisu da dukkan
karfinsa da zafin namansa kai ka ce da mutum dubu
yake fada shi kadai.
Sai da suka shafe sa'a daya da rabi suna gumurzu
a wannan karon, gumurzu na tashin hankali wanda ya
firgita 'yan kallon nasu domin gani suke yi cewa lallai
a ko yaushe dayansu zai iya rasa rayuwarsa donin
dukkaninsu neman hallaka juna suke
Kamar hadin baki sai duk su biyun suka ja da
baya suka tsaya cak! ga barin yakar juna sannan kuma
sai suka bushe da dariya a lokaci guda, suka rungume
juna.
Sarki Ishmar ne ya fara janye jikinsa daga cikin
na Huraisu ya dubeshi ya ce, "Hakika yanzu na gamsu
cewa kai abokin tafiya nc, kuma albasa tayi halin
uwa, domin ka gado wani abu daga cikin jarumtakar
mahaifinka. Yanzu bani da wata fargaba akan
matakinmu na farko domin nà san cewa idan muka
hada KARFI DA KARFE ni da kai zamu iya kai
Yarima Muraisu kas. Abu na biyu da zamu yi yanzu
shi ne, mu tafi izuwa can gidanka domin mnu fara hada
rundunar mayakan da zamu tafi da su yaki can
kasarku.
A kalla wannan aiki zai daukemu tsawon wata
shida kafin mu kammalashi, domin ba zamu tafi
wannan yaki ba da Dakaru kasa da miliyan biyu, kuma
dole ne mu basu horon yaki na musamman irin wanda
zai sa zuciyarsu ta kekashe ga barin tsoron komai.
Tuni na aika da wasikar gayyata izuwa ga wadansu
manyan sarakuna a wannan nahiya tamu wadanda
suka kasance abokaina kuma aminaina na neman
gudunmawar Dakarun yaki a wajensu kuma sun
tabbatar min da cewa za su bani hadin kai dari bisa
dari. Yanzu gobe da sassafe zan sake aikawa da
wasiku ga wadannan Sarakuna na sanar da su cewa su
turo mini Dakarun izuwa can gidanka
mu samesu a can ko kuma su su samemu a can "
Sa'adda Sarki shmar ya zo nan a zancensa sai
Yarima Huraisu ya yi ajiyar zuciya ya ce, "To yanzu
vaushe ne kuma za mu je mu dauko wukar Hirzul
Subura."
Koda jin wannan tambaya sai Sarki Ishmnar ya
bushe da dariya sannan ya ce, "Ni kuwa dadina da kai
ke nan ka cika hanzari a cikin al'amuranka. Kada ka
damu kafin mu gama baiwa Dakarunmu horon yaki za
mu je mu dauko wukar Hirzul Subura".
Koda gama fadin haka sai Sarki Ishmar ya yi
nuni da hannunsa na hagu izuwa ga raunin da ke
cinyarsa wanda bai taba wanzuwa ba. Al'amarin da ya
matukar baiwa Huraisu mamaki ke nan domin ya san
cewa aikin tsafi ne kawai wannan".
Koda Sarki Ishmar ya fahimci cewa Huraisu ya
yi mamakin abinda ya faru sai ya bushe da dariya
sannan ya sake nuna raunin da ke jikin Huraisu. Take
shima na sa raunin ya warke sumul. Kawai sai ya
kama hannunsa ya jashi suka fice daga cikin fillin
motsa jinin suka nufi cikin gidan sarautar. Busara da
sadauki Rauhaz suka take musu baya.
Wannan shi ne abinda va faru a birnin Hutaira
bayan Yarima Huraisu yaje ncmi hadin kan Sarki
Ishnar domin ya biya bukatarsa ta ganin ya mallaki
birnin Lairus.
A CAN birnin Lain:s kuwa, lokacin da Sarki
Salmar ya kamu da cutar ajali va kwanta
ciwo sai hankalin Yarima IHuraisu ya dugunzuma
ainun ya rasa abinda ke masa dadi a duniya har ta kai
cewa bashi da sukuni dare da rana, kuma baya iya cin
abinci sosai baya saraun isasshen barci, al'amarin da ya
janyo ya dinga ramewa ke nan tankar shima bashi da
lafiya.
Ba komai ne ya jefashi a cikin wannan mugun
hali ba face ganin yadda ciwo nai zai ya kama
mahaifin nasa a kankanin lokaci har ta kai cewa
bakinsa ya kulle baya iya yin magana. Idanunsa sun
rufe baya ganin komai ku.ma baya iya yin komai da
kansa sai dai ayi masa. Bara Yarima Muraisu ba,
gaba dayan jama'ar kasar Iarus birni da kauye sai da
hankalinsu ya dugunzumna ainun bisa jin halin da
Sarkinsu ya shiga saboda sun san cewa shi nc babban
katangarsu wacce ta hana makiya yi musu dirar
mikiya.
Tabbas duk. ranar da aka ce babu Sarki Salmar to
fa babu cikakkn tsaro a birnin duk da cewa an san
akwai halifansa, wato Yarima Muraisu saboda kowa
ya yarda da jarumtakar Sarki Saimar wacce tafi gaban
tunani kuma kowa ya san kwarewarsa a yaki da kuma
tsabar sa'arsa ta tsawon shckara da shekaru.
Kullum Yarima Muraisu na zaune a gaban gadon
Sarki Salmar yana kallonsa yana zub da hawaye domin a duniya babu mnutumin da ake shakka sama da Sarki
Salmar tunda kusan shire ya renesu tun suna yara shi
da Huaisu kamar yadda uwa ke rainon danta. Sabo da
tsananin Raunar da Sark Salmar ke yiwa Muraisu da
Huraisu hatta wanka da tsarkin kashi shi yake yi musu
da kansa tun suna jarirai har suka rirma suka iya yin
komai da kansu bai taba bari kuyangi da barori sun yi
musu ba.
Sai da Sarki Salmar ya kwana talatin da tara a
kan gado yana jinya ba. A daren
kwana na talatin da taran ne, Huraisu na zaune akan
kujera dab da