Header Ads
Showing 3001 words to 6000 words out of 15604 words

Chapter 2 - BARIKI GADO NAH. By Oum Aphnan.txt

Ads the beginning of article before Image

14 Jun 2024

398

Ads at the middle of Article

da irin shaƙuwar da ke tsakanin Mijinta da so call Aminiyarta .
Ɗaga masa Hannu itama tayi daganan suka canjawa yara channel zuwa cartoon ,ta kira maid ɗinta ya kawo ma su Freshyo da cake ,suka barsu a falo ita kuma ta wuce da Aminiyarta inner room ɗinta

Suna wucewa Bilkisu ta cuno baki cikin takaicin rainin wayon da ake mata "Har yanzu fa matan nan kallon yarinya suke mun ,hmmm"

Tana nan zaune,Abdul yina riƙe da freshyo a hannu yina ɗan zuƙa har barci ya sureshi ya daina kallon ,aiko tana ganin hakan itama ta saɗaɗa ta fice .


©Alheri Writers Association



_*O & A ORGANIC SKIN CARE🤏🏻 AND BODY CARE PRODUCTS🥰*_

🪀 09065990265

Menene Burinki?
Burina ,shine , In zama Sarauniyar mata ,Tauraruwa ta gaban goshin me gida ,Babbar babes tsole Idon manyan gayu a town ,Saidai kash Abubuwa da Dama sun mun cikas ,wanda suke dakusar mun da self Images ɗina da self Esteem ,kama daga
*Black spots*
*Pimples*
*Sun Burn*
*Knuckles*
*Rough skin* Dasauransu

Ga kuma ni na tafi 1 ɗina
*Ba Nono*
*Ba ɗuwawu*
*Ba lafiyayyiyar fata,mai laushi ,sheƙi da Glowing*

Hakane?? Sune Damuwarki???

Tom In sune Kakarki ta yanke saƙa dama ga sallah na matsowa mata an fara tanajin Atamfar sallah zoki gyara skin ɗinki shine farkon Gayunki

Domin kuwa A wajen Oum Aphnan ne kaɗai zamu baki product ɗin mu ba shayi ki amfani dashi kisha mamaki ,ke in ma baiyi ba akwai refund ,ma'ana zan dawo maki da kuɗinki

Product ɗinmu kala kala ne ,Akwai :


*1) Mayukan ɓatarda munanan Tabon Fuska, Knuckles na gaɓɓan yatsun Hannu ,da na gwuiwoyin Ƙafa da Hannu Da tabon dake fita silar zafin Rana wato Sun burn☹️*

*2) Mayukan da zai saki Haske inke fara ce kiyi tar Kalar gaban Mota😉*

*3) Mayukan Da Inke baƙace zaki zama Chocolate ,kala mai zafi mai bada ciwon kai ga ɗan karan wuyan samu ,Ki shimfiɗa hannu ki zagi Hannun fararen Fata, kiga kowa na ɓoye nata🤦‍♀️🤣*


*4) Ina da Mayukan da nike Haɗawa yara daga Shekara 1 zuwa 12 years ,Mun sani sarai kula da Fatar yaro shi yafi komai wuya dakin fara ɗanki yayi haske bauuu a fara surutu wance nawa ɗanta bleaching,zo in baki ƙaryar hassadar maƙiyi ,don shi wannan skin ɗin yaronki ne zai ƙashashar ,kalar ƴaƴan turawa ban cire maki fari ko baƙi ba ,ai a gyara ake gane Ajebota da Ajeɓaku🤪*

Bayan Mayuka ,Munada💊 Supplements Kala kala ,Marasa Illa ,Giredi Gangariya Tafiyayyu daga Thailand.....Mun sani sarai jabun kaya sunyi yawa ,Harma ki kasa tantance mai kyau da Fake ,To kukanki ya ƙare ,this 1 Original ne Hajiyar Allah ,Tafiyayyayyu ne 🛫daga Thailand Sai Ƴan Egypt Amma fa na Manyan kai ne ,Ba ina nufin Wacce ta tara dollars kaɗai ba ,uhm uhm harda wacce ta shirya gyara domin fizgo martabarta ,don sarai mun sani wacce ta Isa da kanta itake gyara


Inkin shirya siya sai ki tuntuɓeni ta nan 09065990265
[5/31, 22:13] 😘😘😘: *💙🤍BARIKI💙🤍*
_(Gado nah)_
Book 1

Page 5&6

Oum Aphnan✍️


Wxp Link Group 2👇🏽
In kina na Group 1 karki shiga wannan tunda wancan ya cika kibar wasu su shiga wannan Don Allah

https://chat.whatsapp.com/CEJlu3dU481AJRdRQ4WkcN



Kewayawa ta bayan gidan tayi ,inda Ladi police ke kiwon kajin turawan ta da su gis ,tolo tolo da sauran Nau'in tsintsaye masu ban sha'awa .

A hankali ta nufi wajen tulin tantabarun da suka baje a ƙasa fululu,ta shiga ɗiban Alkama tana watsa masu ,aiko kafin ai haka sun fewayeta suna tsinta da en koke koken su mai kamar waƙa

Lumshe Ido tayi tana shaƙar Ni'imtacciyar iskar dake bugawa ,kukansu na saka mata nishaɗin da sam bata samunsa a gidansu

Sadiƙu dake can gefe zaune ƙarƙashin rumfar da aka tanada don hutuwa ,sanye yike cikin gajeren wando da singlet na kakin land soldier, chat yake a kan laptop ɗinsa saidai lokaci zuwa lokaci yina ɗagowa yina kallon yarinyar ,sosai yarinyar ta tafi da Hankalinsa musamman yanda ya gane tanada tausayi da son dabbobi ,hakan yasa in tayi wani abun yikan ɗan tsura mata ido wani abun kuma sai ya mere baki ya cigaba da shafa system ɗinsa irin bai masa ba ɗin nan,amma yinajin bagaga ɗin tantabarun zai kuma ɗagowa

Daga ƙarshe dai ɗan tagumi ya rafka ya dogare hannunsa akan table ɗin gabansa ,ya ɗan karkato kaɗan yina ƙare mata kallo ,zuwa yanzu yafara gajiya da damunta ,don sosai ta fara takura masa ,amma kuma halshensa yayi mugun masa nauyi hakan yasa ya kasa magana tsabagen madarar miskilamci .
Ɗan shaking jikinta tayi ,wanda yasa tattabarun tashi firrrrr ,aiko wani ɗan murmushine ya ƙwace mata wanda yasa dimple ɗin gefen kuncinta loɓawa ,a take kuma wasu hawaye marasa dalili suka silalo a kuncinta.

Ɗan tsai da ransa yayi ,tunanin sa me yasata kuka kuma lokaci ɗaya tana dariya ?

Itakam sam batasan wajen da halittan ɗan Adam ba ,cigaba da bin duk inda wasu farare da grey ɗin tantabaru suka saka ƙafarsu take tana ɗan tafa hannu tana masu waƙa
"Tantabara woooo....Tantabara woooo"

Tana cigaba da binsu gudu gudu sauri² ,cikin rashin zato ta ƙumu da ginin daya ɗan kewaye wajen da yike zaune ,aikuwa ta faɗa rikicaaa cikin flowers ɗin dake a gefe .
Ta kuwa ƙwalla ƙaran Azaba

Dafe kai yayi cikin takaici ,a duniyarsa ya tsani ƙara
Wani ɗan siririn tsaki yaja ,kafin a kasalance ya miƙe yaje gabanta ya tsaya ƙerere ya miƙo mata hannunsa alamar ta kama hannunsa ta miƙe

Bilƙis daga inda take kwance dafe dakai ta ga an sagalo mata kyakkyawar choco hannu lulluɓe da ni'imtaccen gashi

Ɗago lulun eyes ɗin ta tayi ta kafesa da ido ,saidai tana kallonta taji cikinta ya ɗauki jiniya wui wui wui . Saboda kayan da suke jikknsa na ɗaya kenan sannan na biyu ya wani tamke fuska sai hura hanci yake .

Wani sautin marayan kuka ta saka ,zufa ta ko'ina na tsatsafo mata a duniyar ta ta tsani ko kakin ɗan sanda bare na soja

Kansa ne ya sara masa take ya fara jin kansa na masa ciwo ,rayawa yake a ransa meye hadinsa da Wagga yarinyar wacce ruwan hawaye kamar sun mata yawa,da har yike jin ƙolafucin ya taimaketa?

Duddulo mata Idanuwarsa yayi duka waje sannan ya doka mata tsawa ,wanda ya haddasa ma jijiyoyin kansa bayyana

Jikinta ne ya shiga ɓari ,take ta fara mulmule cikin ciyayin wajen ta kuwa shokaresa da takalmin ƙafarta a ƙafa

Wani malolon takaici ne ya ɗebesa baisan sanda ya miƙa hannu ya damƙota ya cikuikuyo wuyar rigarta ya tsinke lafiyayyen kuncinta da mari ba.

Wani ƙara ta saki sai ga jini na tuttulowa ta kuncinta ,take ta shiga Marisa kamar taliya ta yi luuuuu zata zube a ƙasa yayi saurin tallafota ta riɓu akan ƙafafuwan sa


Hajiya Binta da tun kukan bilki na farko ta fito harabar gidan da gudu tana ƙwalla mata kira ,har ta shigo kuma a daidai nan ,Sadiƙ ya kifeta da mari ta sulale kan ƙafarsa

Wani vibration ne ya kama jikin Hajiya Binta ƙif taja ta tsaya ta kasa ƙarasawa har saida Ladi police ta ƙaraso da sauri ,saidai ganinta a saman ƙafan Sadik ya sata tsayawa a gabansa ita bata ɗagota ba sai ma ta hau rawan baki

"My boy ya haka ? Halan ta yi rashin ji?"

Wani kunyane ya kamasa don shi kansa yasan abinda yayi sam bai kyautu ba ,amma saboda aja girma ,kawai sai ya waniyi ball da ita ya zare ƙafarsa ,ya fara taku cike da gadara da ƙasaita ,ba tare da ya tamka Hajiya Ladin ba.

Sai sannan Hajiya Binta ta ƙaraso kan Bilƙis ,ta rarumo kanta "mai gadon zinare ,me ya faru?...." Damtse bakinta tayi da sauri ganin yanda hancin erta ke bulbula da jini jajazir

Wani luuuuu ,tayi da ido kamar wacce zata sume,sannan ta miƙa hannunta tana nuna bayan sadiƙu

"Kambala'i!!" Wani zabura Hajiya Binta tayi taje ta bayansa ta damƙo wuyarsa ,batai wata ² ba ta kafe shi da wani irin gigitaccen mari ta sake ɗaga hannu ta wanke ɗayan kuncinsa


Hajiya ladi ruɗewa iya ruɗewa ko tayi Faɗi take "A'ah Binta karki kuskure ki dakata kinsan shiɗin wanene kuwa?"

Sa hannu tayi ta zungure masa goshi tamkar ta samu ƙaramin yaro

"Yaro na gani wanda aka haifa da jini tamkar yanda na haifa ɗiyata Bilkisu ,don haka ke kika san ko shi wane ne ,mumugunci kawai Azzalumi!"

Dafe kansa yayi da sauri zai iya cewa a iya tsayin rayuwarsa ba'a taɓa zaginsa ba ,kowa girmamasa yike ,sai sanadiyyar zuwan shi wannan Gidan ,dole yau ya koma gidan babansa saidai duk abinda zai faru ya faru

Da kyar ya fara jan sawunsa yina barin hanyar ,ba tare da yace kanzil ba ,itakuwa Hajiya Binta tayi kan ɗiyarta ko a gefen mayafinta ,bata damu da magiyar da Hajiya ladi take ma mumuguncin yaron da taji suna kira da Sadik ba .


Wanene Sadiƙ?
Sadiƙ Yarone na shidda ga sarki Abdul gaffar ,Yinada yayu uku maza ,Adam,sulaiman ,da Ja'afar ,sai mata biyu sadiya da A'isha sai sannan nan shi Abubakar Sadik, bayansa akwai yara Ashirin da takwas wanda suka kasance harda ɗiyoyin ƙwarƙwarorin sarki Abdulgaffar.

Kaf cikin yaran mai martaba ba wanda ya shiga zuciyar mai martaba kamar Sadik ,a yayinda ba ɗa marar ji kamar sa ,sam bai ɗakko halin babansa na dattako da girmama mutane talakawansa ba ,Girman kai da Izza tamkar shine Sarkin ,wannan dalilin yasa tun sanda ya gama secondary school ga buɗe ɗaya daga cikin guest house ɗinsa dake bayan gari ya maidashi fadarsa

Sam baya zaman fadanci tsakaninsa da gida sai in dare yayi ,yina da fadawansa ,da masu hidimta masa ,ana masa zaman fadanci ya hakimce a karaga
Kafatanin Abokan Sadik ,dole su kasance a karkashin ikon sa ,dole ya bautar dasu in ba haka ba a rabu

A gida babansa yike sarki Amma shima a fadarsa sarkine ,don haka kowa sarki yike Kiran Sadiq don kawai a zauna lafiya ,Sadik tun yina karamin sa Allah ya hore masa son Mulki hakan yasa sam baya saka ƙananun kaya sai nauyayan kaya ,kuma ko club zasu da Abokai da kayansa yike zuwa .

Tun bayan da Sadik da babban Abokinsa ,yaron fagachi wanda suke kiransa da sarautan gidansu wato Fagachi ,tun sanda suka gama makaranta fagachi yace shi soja yike son zama ,a ra'ayin Sadik yafison zama lauya amma saboda baison rabuwa da Abokinsa mai fasa masa kai a koda yaushe yina masa fadanci da banbaɗanci yasa yaje ya sama mai martaba ,akan Alankatabir sai a nema masu NDA da Yusuf Fagachi

Soyayyan da mai martaba kewa Sadik yasa shi kasa gane illan kasancewan jininsa Soja

Sun fara karatun soja cikin nasara saidai suna tama 3 A lokacin ne tsautsayi ya afkawa Sadik ,Abunda ko ya faru shine sun shirya get together da abokansa a wajen school sai dai ba daman fita ,yayi duk yanda za'a barshi ya fita amma bai yiwu ba

Ya kuwa fakaici idon kowa ya haure katanga ,dirkansa keda wuya sai a hannun wani major

Ran manjon ya ɓaci gaya ,saboda kowa yina sane da rashin ji irin na Sadik ,ƙaramun laifi ya zama Babba ƙarshe aka koresa aka dawo dashi gida

Kasantuwar hakan babbar abun kunya ne ga mamansa Hajiya mai babban ɗaki ,musamman ga tsakankanun kishiyoyinta da sukayi dace da ɗiyoyi nitsatsu ,yasa tayi shawara da jakadiyarta suka turasa gidan Commissioner of police a matsayin maɓoyan sirri har a gani in za'a iya gyara matsalar sai ya koma makarantar sa batare da kowa ya sani ba ........saidai kuma kash mai hali bayi fasa halinsa tunda Ladi polis ta ƙyalla ido akan Sadik taji tana azaban sonsa bata damu da ƙananun shekarunsa ba ,yanzu haka kuma taci alwashin sai Sadik ya sota kota halin ƙaƙa ,saidai kuma kashhhhh ,tun kafin ai nisa Hajiya Binta ta kwaɓa mata garinta ,batasan ya zata shawo kan sa ba ,duba da Yarone shi mai azaban zuciya ga baƙin hali ga riƙo da ƙulli.



©Alheri Writers Association


Mu tallata Hajarmu

Mata kuna ina???
Ehem Akace in kin ji kira samu ne
*Hajja mai gyaran aure* ta taho maku da zafafan magungunan mata ƴan gaske,tafiyayyu maras Algus,iya kuɗinki iya shagalinki ,ko mijin ki bai saba ihu ba ,Alƙawarine wannan sai yayi , Magunguna na dai ,Akwai garurruka
Gumba
Tsimi
Tabaje
Jigida me matsi da niima
Jigida mai saka farin jini awarwaron farin jini da mallaka
Zobban farin jini da mallaka
Haɗin Ƴar gata
Zuma na musamman
Cicciɓi
Kaza dahuwar uwargida da amarya .
Ƴan shila
Haɗin kifi
Ɓata jikin Kishiya
Maƙale mata
Haɗin karya gado .da sauransu.
Mu ƙa'idar maganinmu bamu badawa sai mun maki bincike in baki da infection in kuma akwai sai mun maki magani
Hajiya ,maganina nagartattune an daɗe ana yabonsu ,kar in cika ki da zance wani abu sai kin amfani dashi wallahi sai kin kawo ƴar uwarki
Domin ƙarin bayani ki tuntuɓi wannan Numbobin 09060703187
Serious masu saya don Allah🙏🏻
[5/31, 22:13] 😘😘😘: *💙🤍BARIKI💙🤍*
_(Gado nah)_
Book 1

Page 7&8

Oum Aphnan✍️


Bin bayansa Hajiya ladi tayi da sauri tana cigaba da masa magiya ,amma in ƙasa ta motsa to ya tanka ,oya oya ya shiga tattare tarkacensa ,kana ya kira wayan Yusuf fagachi ,ya gaya masa inda zaizo ya ɗaukesa.

Hajiya Binta kam sosai ta ƙullaci ƙawarta amma ta shanye bata nuna ta damu ba ,ta kai bilki inuwa ta ɗage mata kanta sama ta goge mata jinin .

Hajiya ladi kam a furgice taje bed room dinta ta ɗauki waya ta hau kiran layin Gimbiya Sauda ,saidai kira na uku kafin jakadiyarta ta ɗauka

"Hello ranku shi daɗe ,Na ɗayo aiki...." Katse ta jakadiya tayi

"Gimbiya na cikin baƙi ,bazata samu daman ɗaga waya ba"

Tsaki taja tayi cilli da wayar ,kafin ta ɗan goya hannunta a baya ta fara kewaye ɗakin
"Ina sha'awar kyakkyawar matashin nan ,idan har na bari yabar mun gidan nan ,tamkar ƙwalele yayi mun,to yanzu ya zanyi?"

Zabura tayi kawai ta nufi ɗakinsa daga ita sai ɓingilar riga mara hannu iya rabin ƙafa bai gama sauka mata ba ,ruwan silver yabi ya kwakkwanta a cuccuran tsokokin jikinta ,mirza handle din Kofar tayi tana kiran sunansa amma ba wani bayanin zai buɗe ,da sauri taje ta ɗauko master key ɗin gidan ,tana wani irin haki kamar wacce tayi gudu,saboda yanda budurwar zuciyarta take ƙara ƙawata mata kyawun sa ,da burin ta samu ya kulata a yau koda zai tafi ne ita dai.

Tana buɗe ƙofar ta maida duk ta rurrufe ta danna kanta cikin bedroom ɗinsa

A ruf da ciki ta gansa still kayan jikinsa dai sune a jikinsa

Wani killing smile ta saki ,sannan ta dunfarosa gadan gadan

Jin takunta yasa ya miƙe da sauri yayi zaman en bori akan katifan ,yana zazzaro ido cikin tsoro da furgici

Muryar ta a dishe ,cikin murya raɗa ² ta kira sunan sa

Hangame baki yayi ya kasa amsa ta, ya cigaba da zurawa sarautar Allah ido .
Zube guiwoyinta tayi akan katifan da yake kwance ta cigaba da haurowa kansa ,saida tazo dab dashi kafin ya yunƙura kamar wanda aka mintsila ya miƙe zubur jikinsa ya ɗauki ɓari

"Sadiƙu my boy ka taimaki momynka kaji ? Gani da dakon buƙatuwata don Allah karkacemun A'ah wlh in munyi babu mai ji ,sau ɗaya kawai! Wallh Allah ya jarabceni da matsananciyar sha'awarka in ka bani hadin kai zan uzzurawa Commissioner mijina sai yasa an maidaka makarantanka ...."

Miƙa mata hannu yayi alamar dakatarwa

"Dakata!!! Ni kin isheni da surutanki da bana fahimta ,Ni dan iska ne aka gaya maki? Dallah matsa Ni da jikinki zubin na Aladai"

"Kataimaka mun Sadik in baka cini ba mutuwa zanyi yau din nan"

Tazo da sauri zata cafke sa yayi saurin zillewa ya ƙumu da boglarin window a hannu ,da sauri ya saki ƙara "Ahshhhhh...ke ki mutu mana Ni ina ruwana ,wai wani masifa ne ya kawo Ni wannan gidan?"

"Masifan sona kuma sai ka soni sai ka cini dole"

"To zamu gani " ya fada yina juya baya yina cigaba da lailaya inda ya ƙume

Ba zato ta afka masa gaba-daya nan suka fara kici kici ,yina son ya kwaci kansa tana kokarin keta masa sutura ,daddagewa yayi ya kurma ihu ,don Abun yafi ƙarfinsa ta turmushesa ta haye ruwan cikinsa

"Wayyo na shiga uku ku taimakeni ku kawo mun ɗauki fyaɗe zata mun wallahi"

Gyara zamanta akansa tayi tana ƙoƙarin zuge zif ɗin rigarta "Ai baka sani ba ,duk wani wanda yake mun aiki a gidan nan tamkar mazaje nane ,damata ne ina darza ƙosashshe mu saki labule ,kaine kadai bare kuma yau zan zama influencer"

Numfashinsa dakyar yike jansa saboda nauyinta yayi tasiri akansa ko motsi bashi iyawa

"Akwai ƙawarki a gidan kuma zan cigaba da ihu har sai ta san cewa ke fasiƙa ce"

"Ahaf itama ɗin dadiro ta ce ,so menene karkasa in cika kuma in na gama in gayyato ta itama ta kwashi lagwada"

Wahalalllen Numfashi yike saki ,wani gumi na tsatsafo masa ko ta ina ,jikinsa har ya fara saki ,shi tunda yike bai taɓa sanin irin wannan wahalar ba

Shashafasa ta shiga yi tun daga dokin wuyarsa zuwa ƙasan kafaɗunsa ,zuruf ya cafki ,hannunta ya yanka mata wani irin kakkaifan cizo ya datse haƙoransa ,ihu take kurmawa na azaba jini na tsartuwa amma yaƙi saki

Dukansa take iya ƙarfi ta da hannu 1 to amma ai shifa sojane baijin bugu ,kawai yaƙi sakin hannun duk da jinin dake fita


Gwale muryarta ta yi tana ihu "Wayyo Allah zai tsinka mun jijiyoyin jini ,wayyo Azabaaaaa!"

Murginewa tayi ta sauka a kansa nanko Allah ya taimake sa ya cikata ya miƙe .
Cikin layi ta kuma biyosa luuuuu zuciyarta a ƙeƙeshe gabaɗaya zina take hangowa a ranta

Dunƙule hannunsa yayi ya shiga bata blow iya ƙarfinsa kamar ya sama wulli majiyin ƙarfi .

Warwas ta zube a wajen ya tattare kayansa ya saka sauri ² ya fice da gudu

****
Su Hajiya Binta fa ,suna ƴan wanne??

Tana nan tana jinyar erta sai ga kiran CP
Zumbur ta miƙe ta bar Bilkisu a wajen tayi saurin kanga wayar a kunne cikin muryar marasa gaskiya

"Hellooo"
Baby girl yaya ,a'ina zamu haɗu,nidai gani a guest room din gidan nan "

"Shikenan ina zuwa " ko ƙara bi ta kan Bilkisu batayi ba ta wuce hanyar shashashancin ta

Bilkisu da cikin sanɗa ta dinga bin bayan uwarta har ta ga inda ta shiga ,da sauri ta leƙa ta kafan ƙofa ,cp ta hanga tif da gajeren wando da farin singlet

Ads At the End of Article

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login
Footer Ads