Header Ads
Showing 9001 words to 12000 words out of 15604 words

Chapter 4 - BARIKI GADO NAH. By Oum Aphnan.txt

Ads the beginning of article before Image

14 Jun 2024

401

Ads at the middle of Article

kice mata wai nace in akwai sukolau ɗin wankin ta kawo"

Turo baki nayi na mike na yarda fensiri ɗina a ƙasa

"Umma Ni banso kina turani anso wankau ana mun wulakanci ,en makarantan mu suna mun gori wai mamana ke masu wanki ana biyanta kudi"

Kamo Ni tayi a hankali ta rungume Ni ,tana hadiye wani irin azababben ƙwalla ,yina komawa yina daskare mata a Ƙirji

"Laifi na ne da na zaɓa maku ,wannan Rayuwar amma zan nemo mana canji da izinin Allah,kije kinji...ko kinaso mu mutu da yunwa burinki na zama likita bazai cikaba?"

Murmushine ya suɓuce mun,saboda farinciki

"To umma ai zanje "

****
Ban daɗe ba na kawo mata ɗimin wanki a kaina ,da kuɗin sabulu ɗari biyar .

Ummana wani sassanyar ajiyar numfashi ta aje ta karɓa kuɗin da sauri,ta kwanto haɓar zani ta ciro mun wasu kanannaɗaɗun canji na ₦80

"Maza siyo mana garin kwakin hamsin ,kullin ashirin maggin goma karfa ki tsaya wasa ko ki dawo kice kudin ya fadi ,ki sauri"

Yankan layi nayi ina tafe ina nanata aiken mamana saboda kar in manta

"Kwakin hamsin ,ƙulin Ashirin maggin goma..."

Ɗif na ɗauke wuta ganin Baba a teburin iliya mai shayi ya saki timbi kai da tsibeben rawani ,yana kwasan tea da bread da masan indomie da kwai ,suna hira ana ɓaɓɓakan dariya

Da gudu na runtuma wajen sa ,naje bayansa na tsaya

"Aah Zinaru ya dai ? Ina zaki ba na hana fita yawo ba?"

Kallonsa nayi cikin rashin wayo da wauta
"Baba ba yanzu ka fito da Aljihun wandonka ba, ba kada ko sisi ba ,kacema umma ta bamu hakuri mu zauna da yunwa ,shine kai kazo wajen iliya ya baka bashin shayi da biredi?"

Sosai yaji ya wani irin bala'in muzanta cikin mutanen da tunɗazu yike damunsu da surutu da ƙarya
Nikam ko sanin halin da ya shiga ma banyi ba na juya na kalli Iliya me tea

"Ɗan Iliya baka da kirki yanzu Babana yazo ka bashi ,bashin shayi da kwai Amma in da ummana ne ta aikoni bashin ruwan bunu da daddare sai ka hanamu ko?..."

Wani wawan tsawa Babana ya doka mun

"Kin wuce ko saina sassaɓa maki?,Ina zaki?"
"Mamana ne bayan ta aikeni gaidan matan ɗan sanda na anso sukolau ,shine ta cire kuɗin ta bamu mu siyo uhmmm mene ma?(na tsaya Ina bubbuga kai) yawwa na tuno😁 Garin rogon hamsin ,ƙulin Ashirin ..."

Dakatar dani yayi yina ya isah ya isa ,amma ina saida na ƙarasa ƙarshen aikena

"Maggin goma"
Aiko kofin shayiya ɗauka ya watso mun na kuwa ƙalƙala da gudu ina haki

Zabu zabu ya tashi ,ya bar sauran shayin dasu indomien ya sallami ɗan iliya ya basa kuɗinsa ya wuce yina sababi

"Iyaye mata ba ƙana'a kaba mace wadataccen kudin cefane amma da sanyi safe ta aike yarinya siya garin rogo? Wato za ayi adashi da kuɗin ko? Zanje in sameku "

Kowa a wajen caɓe baki yayi ,wasu kuma suna guntse dariya ,don sunajin labarin gidansa a bakin matayensu .

******
Rayuwa juyi juyi ce ,yau dai gashi na fara tasawa ,har na ƙare makarantar firamare ,rashin ji sai abinda yayi gaba ,saidai na fara gane halin da uwata ke ciki don haka ina tsananin tausaya mata .

Bayan na kammala primary ne kukan mama ya karu ba tada aikin yi ,ba abinci ba kuɗin kashewa balle ta samu kudin kaini makarantan gaba da sakandire,na sama admission kyauta saboda kokarina a makarantan da ragin dubu goma a cikin kudin makarantan mu amma ,ina Batada inda zata nemo mun kudin uniform,safa,jaka ,harma da tsibin kudin littafai

Don haka na fara shiga makota ina koyon ɗinki wajen wata maƙociyarmu ,itakuma dai still mama sai fafata sukolau take tana zubawa a katin adashi sauran kuɗin muci abinci .

Akwai wata rana mama ta ida wankin gidan matar ɗan sanda ,muna zaune tana ninke kayan ina tayata ,daidai nan wani Almajiri ya kwaɗa sallama ,da gudu naje na ɗage labule tare da tamabayar "waye"

"Wai Hajiya Ladi ne tace in ba damuwa Binta me wanki tazo"

Zazzare masa ido nayi na shiga tsiya

"Kai mamana din kake kira Binta me wanki" kunsan dai Almajirai in sun sama waje .

"To ba wankin takeyi ana biyanta ba ,shegiya me suffan er ruwa "

"Kam kam kam ,nadaiji mun gode Allah tun da uwata tana gidanmu tana kula damu kaifa ,uwarka bata tausayinka ta kawo ka almajiranci kana Bara da ɗebo ma mutane ruwa "

"Habawa yarinya bar ganin a gidanku nake zan iya jawoki in kila banza , ke kinga ko bara muna zuwa gidanku ? Shegu mitsiyata ,mutanenda har yayyunku sun fara ɗan tari saboda yunwa wazaizo Bara babanku ya koreshi da bulala saboda matsolanci irin na ubanku ..."

Ɗaura hannu nayi aka na fashe da ihu wai yaci mutuncin Baba ,ai kafin ayi haka yaran gida sun fara tuttuɗowa kaman zuma suka bishi hanyar zaure karce,ina binsu a baya nima da gudu ina labarta masu abinda yace

Duhun zauren ya sa ɗan Almajirinka ya dinga ƙumewa da garuka,mukuwa yaran gidan da mun daɗe da hardace hanya ,tar muke gani haka muke binshi da gudu ,yina fita waje ko kallan hanya baiyiba ya tsallaka titi da gudu aiko keken wani tsoho ta ɗaga shi ta Nana a kwalta

Ehoooo muka ɗauka ,muna Allah shi ƙara ,Allah ya mana maganinshi
Ba wanda yabi ta kanmu haka akayi kan ɗan Almajirin don babu wanda baisan halin rashin tarbiyyan en gidanmu ba

Mamana kam tana gama haɗa wankin ta saɓa mayafi ta shiga gidan ,saboda tsananin matsuwarta da A biyata kudin wankinta suci abinci tsabar yunwa har jiri take gani

A bakin ƙwar gida muka haɗe ,da sauri ta damƙi hannuna ta saka mun ɗan makullin kwaɗon ɗakinmu

"Ina gidan matar ɗan sanda yanzu ki biyoni da kayan su"

*****
Gidane ɗan madaidaici mai cin mota ɗaya sai mai gadi .

Saida tayi sallama kusan sau uku kafin aka amsa daga ciki ,tsayuwar minti biyar kafin aka amsa da "A shigo,waye"

"Hajiya me wankine wai kina kirana"

"Shigo " aka kuma amsawa ,wani sallamar ta daɗa saki sannan ta danna kai ɗakin

Turus tayi ganin mace ƙosashiya ma'abociyar manyan kuturai da Jiga²n Na shanu ɗaure da Tafkeken towel ɗin wanka da ya saukar mata har ƙasa kamar zani ,ba birexiya a jikinta tayi sakawa sakwa da ɗaurin ƙirjin da tayi da towel ɗin ana ganin kusan duk nonuwanta.....gefen kujeran da take ,wani bijiras ɗin Yarone da gani kaga bagidaje wanda bazai wuce shekaru 26 ba sai sunkuyar da kai yike ,yina satar kallon Hajiya Ladin

Nuna mata wajen zama tayi ,a ɗarare ta zauna ta fara jero mata gaisuwa

Gyaran murya tayi
"Malam Binta kike ko?"

"Eh haƙƙun Binta nike"

"Yawwa dama Kukuna mai dafa mun abinci ne ya yi tafiya so, ina neman me mun girki na wucin gadi kafin ya dawo ,ina ciyar dashi in masa sutura da sallah ,Albashinsa a wata kuma dubu ashirin da biyar . ..shine nace ko kinada ra'ayi ? zan maki kwatankwacin kudinsa ba canji , tunda Na dade da jin labarin halin talaucin gidanki kinga nan bakida matsalar abinci ...... (Jan fasali tayi taji ko ummana zatayi magana amma tayi shiru) ko da matsala?"

"Ehto Hajiya Nagode amma kinsan sha'anin mazan mu ,zanje in tambayi mijina in ya amince zaki ganni "

"To ba matsala ,Ɗallami kawo mata ruwa mana"

"A'ah wallahi Hajiya dama kin barshi ,Na aza wankinki ne ma kikaji shiru ,gayican nasa yarinyata ta kawo maki"

"Aah Ni banson ƙauyanci ki saki jiki dani ki ɗauka nan gidanki ne ,ɗallami kawo ruwa man "
Ta ƙare tana ɗage ƙafa ɗaya ta ɗaura a hannun kujera ta saki wawan zama

Kamar zai faɗa mata haka ya raɓa ya wuce ,itadai Binta Banda ƴar murmushi da nonnoƙe kai ba Abinda takeyi kamar mahaukaciya sabon kamu.

Da gudun ƙarshe na tankaɗo ƙofar ɗakin na shigo na jibge kayan a tsakiyar center carpet ɗin wajen

"Wayyo Allah na kuru da sun watsar mun da haƙora" na ƙare magana ina haki na wanda yaci gudu ya ƙoshi

"Amma kedai yarinyar nan sam zamanki gida bai ƙareki da komai ba sai rashin ji ,ina lura dake tunda kukayi common entrance shikenan kika shiririce ,Allah ka bani kudi watan nan zaki fara zuwa makaranta inshallah ,Ki gaisheta ki Bata hakurin shigowa daki ba sallama"

Ƙurrrr tabi mu duka da ido ,nikuma na sulale ƙasa na sunkuyar da kai

"Yi haƙuri"
"Bakomai.......ammm me yafaru da makaray nata?"

Nan mama ta tsinke da bada labarin komai na makaranta na ,ta ɗaura da cewa

"Amma yanzu in kika ɗaukeni aikin nan kinga ai sauki ya ƙara samuwa "

"Nawane kuɗin?"
"Hhmmm dubu tamanin da bakwai komai da komai"

Ko damuwa Hajiya Binta batayi ba ,ta miƙe cak ta shige wani ɗaki wanda yafi kama da ya zama bedroom dinta ne ,jimawa kadan sai gata da rafan ƴan 500# guda biyu

"Gashi wannan dubu ɗari ne ,aje a sakata a makaranta ....Amma fa da sharaɗi rance na baki zaki biyani dubu tamanin da bakwai sauran a siyama yar makaranta indomie da Alawa"

Hannun mama ɓari ya shiga yi da ƙyar ta karɓa ,amma itakam ilahirin idon Hajiya ladi na cikin rigar ummana tana kallon nonuwanta da suka ɗan zamo cikin riga , sakamakon mayafinta da ya ɗan zame tsabagen godiya

Da ƙyar ta iya cire idonta akanta ta haɗiye wani kakkauran miyau "maƙururut!!"

"Bakomai yiwa kaine ,sai na jiku...."

MU TALLATA HAJAR MU

Kasuwanci kike kinason kiyi kasuwa ,ki samu jama'a da Alkhairi?

Biya kuɗi 2k kacal ,in saka maki tallarki a kowani page na littafina

So kike 000+ (Ɗaruruwan) mutane suga kasuwancinki ?
Biya #1000 in saka maki a status ɗina

Abun sani a har kullum shine ,MAI TALLA ,shike da riba ,shigo ayi dake yafi ki raɓe a gefe ,sai kunzo🚶‍♀️🥰

Mata kuna ina???
Ehem Akace in kin ji kira samu ne
*Hajja mai gyaran aure* ta taho maku da zafafan magungunan mata ƴan gaske,tafiyayyu maras Algus,iya kuɗinki iya shagalinki ,ko mijin ki bai saba ihu ba ,Alƙawarine wannan sai yayi , Magunguna na dai ,Akwai garurruka
Gumba
Tsimi
Tabaje
Jigida me matsi da niima
Jigida mai saka farin jini awarwaron farin jini da mallaka
Zobban farin jini da mallaka
Haɗin Ƴar gata
Zuma na musamman
Cicciɓi
Kaza dahuwar uwargida da amarya .
Ƴan shila
Haɗin kifi
Ɓata jikin Kishiya
Maƙale mata
Haɗin karya gado .da sauransu.
Mu ƙa'idar maganinmu bamu badawa sai mun maki bincike in baki da infection in kuma akwai sai mun maki magani
Hajiya ,maganina nagartattune an daɗe ana yabonsu ,kar in cika ki da zance wani abu sai kin amfani dashi wallahi sai kin kawo ƴar uwarki
Domin ƙarin bayani ki tuntuɓi wannan Numbobin 09060703187
Serious masu saya don Allah🙏🏻
[5/31, 22:14] 😘😘😘: *💙🤍BARIKI💙🤍*
_(Gado Nah)_

Oum Aphnan✍️

Page 13&14
```Wannan kuma shine page ɗin kusa da ƙarshe na kyauta,Hanzarta biyan kuɗin ki don cigaba da samun littafin Hankalinki kwance```

*Zaki iya subscribing littafin akan kuɗi daidai Aljihun ki ,Matakaine hawa uku ,damanki ki zaɓa inda kike da nishaɗi*
*Ƴan ƙaramar gida( Regular ) #300👌*
*Gidan mutane masu Muhimmanci (V.i.p) #500🥰*
*Ko In kinason shiga sahun keɓantattun Hajiyoyi (Special ) zaki biya akan kuɗi 1000# 👌🥰*

Hanyoyin biya sun danganta
Banki
7782217014
Mohammed Hassana
Fcmb

ko ki biya ta katin MTN ko Vtu ma wannan Number 09065990265

_Ƴan uwana ƴan nijer ku zaku biya 500f katin Artel kuma ta wannan Number 09065990265_


*🤍Thanks for Patronizing💙*

MU TALLATA HAJAR MU

Kasuwanci kike kinason kiyi kasuwa ,ki samu jama'a da Alkhairi?

Biya kuɗi 2k kacal ,in saka maki tallarki a kowani page na littafina

So kike 000+ (Ɗaruruwan) mutane suga kasuwancinki ?
Biya #1000 in saka maki a status ɗina

Abun sani a har kullum shine ,MAI TALLA ,shike da riba ,shigo ayi dake yafi ki raɓe a gefe ,sai kunzo🚶‍♀️🥰

_BHUZUWA EMPIRE_
_Alhmdllh duk kan Godiya ya tabbata ga Allah maɗaukakin sarki, alhmdllh allhmdllh🥳🥳 ina kuke Matan Aure masu fuskantar matsaloli a gidajen Auren su?. Baya ba mu kulawa nida yara na, bai san cin mu shan mu Ba, Mijina kullum idon shi na akan matan banza na duniya ne, mijina mazinaci wai ya zubillah, Mijina baya ɗaukar ragama ta komai nawa da gani har ƴaƴana.. Kullum faɗa babu zaman lafiya an masa ko ba a yi masa ba.... Kai matsalolin da yawa suke ni da abun da zance maki shi ne Maza halarto taskar BHUZUWA EMPIRE domin warware maki duk kan wani matsalarki albarkacin fiyayyyen halitta da yardan Allah zakiga chanji an yi anga haske anga sauyi.... Sirrikar mallaka mukeyi tare dana farin jini mu ke bayarwa duka.... Domin samun cikakkan ƙarin bayani ki tuntuɓi wannan numbern 09061466409._
*_Mallaka muna yin su ta hanya dabam_dabam_*

1)Mallaka ta hanyar turaruka da mu ke haɗa wa.
2)Mallaka ta hanya ƙwai da na Ƴar shila,Kaji da sauransu
3)mallaka ta hanyar Rubutu na dabam
4)Mallaka ta hanyar Zobe
5)Mallaka ta hanyar nama
6)Mallaka ta hanyar Nono
7) Mallaka ta hanyar zuciyar Bunsuru,zuciyar shanu da ƙananun dabba ...
Kai Ga dai sunan da yawa... Muna bada sirrikar kuma muna yi da kanmu idan Kina buƙatar hakan, ƴammata Kuma akwai naku ta daban... Marasa farin jini da yardan Allah kukan ta ƙare daga wannan rana da kk shigo taskar BHUZUWA EMPIRE 09061466409.
💯Tested and trusted🥰

*Sdeendtm*
I'm sell data to all Nigeria network

Thank you for contacting Sdeendtm! *BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE*

*I'm
selling MTN data with this cheap price*

*MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500

Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance.
*Validity 1 month*

*Airtel,9mobile and Glo* *also available.*
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* *Whatsapp 08066268951


___________Zuciyoyin mu fal murna Ni ummana muka kamo hanyar gida ,saidai tun kafin mu shigo gida mama ta bank kuɗi na siyo mana kifi da macaroni dasauran kayan girki
"Yau muma muci mai daɗi ko zinaru?"
Gyaɗa mata kai nayi cike da gamsuwa ,fuskata fal fara'a ,na sheƙada gudu natsuwa kam nida ita munyi hannun Riga

Ranar kam munsha gulma da tsigudidi ,nikuma ina fitowa sai an mangareni na koma da kuka ,saboda kawai ƙamshin soyeyyen kifi da akaji ,gashi saboda baƙin ciki duk wanda aka kaima macaronin sai ya dawo dashi yace bayaci abunda ba yawa ?! Kunji fa kamar tausayinmu yakai ƙasan zukatansu

Abun jin daɗi baban mu yau kamar bashiba ya dawo gida da kaji guda biyu ,yace a soya masa ,so ranar girkin uwargidan su mama ne ,itadai mama taja gefe tana kallon firi²

Dare nayi ya shigo da maltinan shi guda 4 yazo yasa aka shimfuɗa masa ƙatuwar taburma a tsakar gida ,daganan ya kira mai girki ta kawo kaji

Tire aka miƙo masa ya juye kajin nan kaf ya ƙirga sassan jikinta ya gani ko ta cika? Saida yaga sun cika kafin ya dubemu tsibin yaransa daketa haɗiyar miyau da matansa da suka zura tagumi ,ƙirjin mai girki sai lugude yike kar ya hauta da tijara yace ta satar masa

"Ke ciccire masu kawunan nan da ƙafa ,wuya da en cikin kazan duk ki gotstsurawa yaran su maida mugun miyau Ni kuma kisamin ,tsokokin kashi hudu ,sai ki bani kashi biyu ,ku kuma Matana masu wahalta mun ku ɗauki kaso ɗaiɗai....wannan maltinan ku ɗauki ɗai ɗai yaran ku basu ɗaya agwagwaɓa masu kurɓi² a baki ,suma su taɓa

Wani sanyi naji a raina tunda mamana zata samu kason tsoka don nasan a tarkacen da aka haɗa mana da ƙyar in zan sama gutsuren hanji

Manyan tuni kowa yace bayaci a ba yara saboda ɓacin rai .

Muna nan zaune aka gama kaso ,mamana ta miƙe zata kwashe kasonta ,zumbur ya gyara zamansa ya rufe kashin kajin da bulelen babbar rigarsa

"Me zakiyi kike miƙo hannu?"
Cikin sanyinta tace "zan dauki kaso na ne Inaso in tafi daki"

A take ya hau sababi
"Sannu me son yaranta ,wato so kike in baku naku kuje dashi ɗaki wainnan yaran naku marasa imani su canye su ƙi barinku kuci ko? To zan ɓoye maku a akwatuna inada mukulli duk wacce zataci zan tsareta a ɗaki in bude mata ta ɗauka taci ......ku kuma kuna binmu da ido ku tashi ku bamu waje"

Da sauri na zabura duk muka fashe Ni kuma nayi daki da gudu ina kukan baƙin ciki
Mama duk hakan bai dameta ba ,don inda sabo ya saba masu haka ya tattare duk naman ya cinye in sunzo amsan nasu yace "Af!!! Na sha'afa wallahi kinga na cinye ,amma a bini bashi in wasu sunzo zan biyaku " shikenan yaci bulus ,sukuma yaranshi suna ganin bakin matansa suna ganin kamar yina fifita son matansa ne a kansu ,nan kuwa wani salon izayan ne ,ta yanda yaransa zasu tsanesu

A cewarsa in kan gida na haɗe megida ke shan wuya amma yanzu kowa najin haushin kowa ,sai ya baza mulkin sa son ransa ........Kun daiji wani uba!!!!

Itadai ummana ,saida komai ya kwanta ta sama dama daga shi sai ita ,sannan ta soma koro ma Babana da labarin aikin da ta samu

Tashin farko ya ƙeƙeshe ƙasa ya hau zuba kwarmato gida kuwa akayi tsit ana jiyo masifansa

"Nine zaki gwada mun rashin godiya? Bayan duk dadi da kwatanta maku adalci da nike ƙoƙarin yi? To bazaki aikin kuku maƙota ba ,ki jamun zagi ahaaaaaa"

Kwantar da murya tayi ta shiga basa baki da nusar dashi Alkhairin dake cikin aikinta musamman ɓangaren abinci ,har tana nuna masa kuɗin makarantar da ta ranta mana a biyamun kudin makaranta

Aikuwa da sauri ya warce kudin ya hau lissafawa
"Ke kinsan Allah dama can na barki kina bankauranki ne ,amma Ni a tsarina ɗiyata mace bazatayi bokon da ya wuce firamare ba ,saboda bazasu gantsare mun a gida muna gwama numfashi ba maza ba ,su ƙare da zama karuwan gida ,tooooo Amma sarai naga take takenki ,so kike yarinyar nan balkisu ta fice mana Zakka ,don na lura da ita fitsararriya ce da ƙyar in ba sai tayi karuwanci ba ! Nikuwa daga ranar da naga yarinya na ta fita mun gida da gyale wallahi sai na koreta ,kuma sainabi anguwa ina na kori ƴata wance inga mutuncin wa zai taɓa ƴan iska kwaɗayayyu ,wannan kuɗin naci banza dama Saleh ya tafi Niger kawo Dawaki ,zan basa hamsin da dokina ya sauya mun ingarman Namiji "

Daga sanda ummana ya furta mun kalmar sai na zama karuwa daga lokacin ta daina sauraronsa ,sai hawaye dake mata sintiri a kunci.

Kawai dadai ta lura faɗarsa na rashin gaskiya ne sai ta miƙe cak zata fita ,amma wani wawan tsawa ya doka mata

"Gidan ubanki zaki ? Ni ne ina magana zaki tari numfashina ki tashi zaki fita ban idar ba"

Ja tayi ta tsaya a bakin ƙofa ita bata

Ads At the End of Article

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login
Footer Ads