Showing 3001 words to 6000 words out of 9428 words
Chapter 2 - AUREN YARINTA By Khadija s dogarai (lipton girl) .docx
ya barta
Ama yana zuwa akai akai kuma yana ye masu alkaire
Nan ya gaya mata in har bazata damu ba yana niman auren ta ga yaron shi a takaice tace ta yarda
Shi kuwa bai tambaya dan nasa ba kwai ya yanki Hukunci
Wanan shini takai tacen labaren da yasa Aziz zai aure Nafisa
Yanzu nafisa tana da shikara 13 shiyasa Aziz yaki cewa yarinya ce.........
*Back to story*
Ganin ba aiki zai iya ye ba ya hada kayan shi ya koma gida ba abunda yaki tunawa sai auren da za'aye masa
Wayan shi ni tayi ringing kallon waya yayi Baby nagani wada ta kira sa daga wa yayi cikin sanyi rai yana murmushi
"Amince Allah ya tabata a gari ki"
Can kasan makoshi tace "Tare da kai Habibtie na .nayi kiwan ka sosai"
Iska ya hura yana mai da nunfashi
"Lafiya meya sameka.Ina ji a jikina kamar kana son gaya man wani Abu ni"
Murmushin karfin hali yayi
"Kamar kin Sani kuwa.kinsan me"
"Sai ka fada Ruhina"
"Dad Yayi man magana akan auren yarinyar nan kuma yace wani sati yaki son a daura aure zangaya masa bana son wani bediri kwai a daura aure .domin bana son kowa sai ki"
"Zan kira ka anjima"
Ta kashi wayan back tare da jira Amsar sa ba domin ranta ya bace shima ransa ya bace Sosai....
*Pls share and comment*
*Lipton girl*๐
[12/17, 3:13 PM] ๐lipton girl๐: *AUREN YARINTA*
๐น๐น๐น๐น๐น๐น๐น๐น
*Daga Alkalamen*โ๐ป
*Khadija s dogarai (lipton girl)*๐ฅค
*A short story*๐น
________________________
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
*~โ๐ฝโ๐ฝGOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATIONโ๐ฝโ๐ฝ~*
*~We are bearer's of so golden pen๐~*
*~we write assidiously perceive no pain~.*
*~So magical,Our creative golden penโ,behold our words.~*
*~A product of our pen๐,savour our words, for it will cause you no pain.~*
*Addu'a A Kan Abokan Gaba*
ุง
ู
ูู
ูู
ู
ู
ู
ูู
ู
ู
ู
ู
ุฒ
ู
ู
ู
ุงู
ู
ู
ู
ุช
ู
ุงุจ
ูุ
ุณ
ู
ุฑ
ู
ูุน
ู
ุงู
ู
ุญ
ู
ุณ
ู
ุงุจ
ูุ
ุงู
ู
ุฒ
ู
ู
ู
ุง
ู
ูุฃ
ู
ุญ
ู
ุฒ
ู
ุงุจ
ูุ
ุง
ู
ูู
ูู
ู
ู
ู
ูู
ุงู
ู
ุฒ
ู
ู
ู
ู
ู
ู
ู
ู
ู
ุฒ
ู
ู
ู
ุฒ
ู
ู
ู
ู
ู
ู
ู.
*Allahumma ! Munzila-l-kitabi, sar'a-l-hisabi! Ihzimi-l-ahzaba. Allahumma ihzimhum wa alzihlum.*
*Ya Allah! Mai saukar da littafi, Mai gaggawan sakamako! Ka karya kungiyoyin abokan gaba. Ya Allah! Ka karya su, ka girgiza su.*
*Dedication*
๐๐ป
*HK nayi missing in ki over*๐๐๐
Page 6&7
Kiran ta yayi ama bata daga ba abun ya bashi mamaki domin bata saba ye masa hakan ba saki kiran ta yayi akaro na biyu ama bata daga ba ajiye wayan shi yayi ya lumshe idon shi..
Ita kuwa tunda ta kashi wayan ranta ya bace tashi tayi ta fara fafasa kayan Dakin ta sai nishi taki ye kamar wada ta hadiye kunama
"Why Aziz zaka ye aure? Kasan irin son da naki ye ma kuwa"
Share hawayen ta tayi ta fita daga Dakin...
*****
Wasa wasa kwanaki sunye gudu yauce ranar da aka daura auren Aziz da Nafisa Ango kuwa ba wani farin ciki yaki ye ba ranshi a bace idan ya tuna da yarinya aka daura masa ama ya zai ye dole ya be umarnin Dad in shi haka ya rinka gaisawa da mutani yana Murmushin karfin hali
Hanunta ta reki "Nafisa kina jina kinsan dai yau aka daura maki aure ko?
Kallon takai ce takiye mata "wanan wace irin tambaya ce ko yanzu aka haifi yaro aka gaya masa gobe za'a daura masa aure ae ba zai manta ba balan ta ni"
"Pls ki dai na wasa I am serious ya kamata ki san meni aure da yanda zaki kulla da mijin ki"
"Pls ki dai na wanan zance bana so. Yau fa ranar farin ciki ce kuma kiki ye man wanan zanci ki barni naji dadin wunin yau pls"
Khadija kuwa babu yanda bata ye ba Nafisa ta tsaya tayi mata bayani ama taki yarda
Ba yanda ta iya dole ta kyaleta.....
*Bayan wasu lokaci*
Lokacin kai Amarya yayi Nafisa kuwa sai washe baki taki ye.
Bayan tayi wanka ta shirya Inaa ta ce ta shigo Dakin ta Inda khadija taki reki da hanunta
"Nafisa ki bude kunuwan ki. Da kyau ki saurare ni bana son irin yarinta da kiki ye anan kiye ta a can kin jiya??
Hawaye ni suka fara zuba a idon ta
"Inaa meki ki nufi da hakan ni ina Harkan yarinta ni??
"Ki fahimce abunda naki nufe kinye aure ya kamata ki mallaki hankalin ki. Ki dai na Tsale tsalen da kiki ye ki kwantar da hankalin ki, kiba wa mijin ki hakin ki duk abunda yace kiye masa kiye masa kuma ki zamo mai reki sirre kin jiya Allah yayi maki Albarka "
Nasiha tayi mata sosai mai shiga jiki daga bisani motocen Amarya suka zo. Ba laife an bada motoce da yawa aka dauki Amarya aka wuce da ita gidan mijin ta waton Aziz
Direct sai gidan da Aziz ya Kira aka kai ta parking akaye mutani suka fara fitowa Amarya aka fito da ita ba gidan Babba ni parth biyu
Aka kai ta parth inta.
Mutani sai kallon falon sukiye domin ba karamen Haduwa yayi ba. Dakin ta aka kai ta mutani suka gama ganin gida suka wuce Khadija tayi mata nasiha sa'an ta wuce aka bar Nafisa ita ka dai tsoro ta fara ji domin gidan Babba ni hade kafafun ta tayi zugum tayi tana tunani me Aziz yaki nufi....?
๐คPage 8&9...๐น
ยฐยฐยฐยฐยฐยฐShiru ba labaren Aziz bude fuskan ta tayi ta sauko daga busan gadon dube dube takama ye jikin ta ya fara rawa Saboda tsoron da taki ji fitowa tayi daga Dakin kallon Dakin da ki kusa da Dakin tayi sanu sanu ta tura kofar ama bata ga kowa ba karamen tsoki taja ta fito daga Dakin...
Falo ta zauna kan kujera daki falon hade gwiwowen ta tayi tana kallon falon
Ina yaya Aziz ya shiga......
*****
Aziz kuwa zauni yaki cikin motar shi ya Aza kan shi kan tsiyari yana mai da nunfashi ba abunda yaki tunani sai
"Wai yau shini aka daura ma aure da karamar yarinya?? No way ba zan ji gida ba idan naji can to nayi me..
Wayan shi ya dauka ya dana Kira ama bata daga ba karamen tsoki ya ja ya tada motar shi fuuu bai tsaya ko ina ba sai wani gida kiran ta ya saki ye ama bata daga ba messg ya tura mata pls baby ki fito ina son ganin ki
Har kusan 2mnt bata fito ba abun ba karamen bashi mamaki yayi ba ransa a bace ya fito a motar da karfe ya rufe Mota kamar wani barawo haka ya shiga cikin gidan yayi sa'a kuwa mai gadi baya nan
Cikin gida ya shiga sanu sanu yaki tafiya bai tsaya ko ina ba sai Dakin ta kofar a bude taki shiga yayi
Ita kuwa kwance taki kan gado tana reki da wayan ta
Kallon ta yaki ye kinan taga messg insa ama bata ye masa reply ba
Gyaran murya yayi duk da Hakan bata jeyo ba
Jawo ta yayi da karfe ta fadu kan kirjin sa....
Nishi taki ye guda guda "Aziz meya kawo ka anan? Ka manta yau ni Ranar auren ka?
Da sauri ya Aza mata Hanunshi akan lips inta da ya sha jan baki......
"Har kina da bakin tambaya na bayan share ni da kiki ye kinga messg ina meya sa baki fitowa??
"Am sorry kasan yau ni aka daura maka aure ba zai yuwu na dauki wayan ka ba"
"Why.? Bazaki dauka ba?
"Am. Uh.. Ka gani mana ba zai yuwu ba u know I love you so much I can't life without you "
"I know. Meyasa kiki son wahalar da ni kinsan irin son da naki ye maki kuwa"
Zame jikin ta tayi ta rufe kowa dawo wa tayi ta rungume shi tight
Can kasan makoshi tace I miss you
Shima rungume ta yayi ya dago fuskan ta kallon lips inta yaki ye yana hadeye wasu yawu.
Ja yayi da baya na dan wani lokaci yana kallon ta yaki ye reki kan shi yayi ranshi a bace yace
"Meyasa Dad bai tambaye ni idan ina da wada naki so ba zai aura man yarinya??
"Oh common baby ka manta da wanan maganar aure dai kun riga da kunye shi ba yanda za'a canza destiny so accept your fate pls"
Kara sawa yayi kusa da ita yana kallon ta daga sama har kasa Tana da dogon hanci, karamen lips gata da tsawo fara tas ga dukiyar fulani Allah ya bata hips shiyasa yaki bala'in Sonta ama idan ya tuna da Nafisa da bata da komi sai ranshi ya bace
Nuna ta ya kamaye "Dube ki perfect woman taya zan zauna da Wancan yarinya...!!
Jawo ta yayi yana shakar nunfashin ta sanu sanu suki ajiyan nunfashi bakin ta ya dago yana kokarin hada lips insa da nata kissing inta ya fara ye kamar ya samu Lollipop halshin ta ya shiga nima yana wasa da shi a hankali taki nishi huging inta yayi tight ganin abun zai wuce guri yasa ta ture shi
"Pls Azis control don't forget Kayi aure matar ka tana can tana jiran ka fa "
Wata harara ya dalla mata
"Ni ba inda zanji anan zan kwana"
Zaro ido tayi
"Rufa man asire taya zaka kwana anan idan Daddy ya ganka fa?
"Don't worry ba zai gan ni ba kwai I want to rest in your sweet legs pls"
Yana magana kamar karamen yaro
Murmushi tayi ta hau kan gado...
Shima hawa yayi ya Aza Kanshi kan kafar sa
Hanunta ta sa tana wasa da gashin sa kiss tayi masa ga kuncen sa sweet dreams
Lumshe idon shi yayi Saboda irin salon da taki ye masa yasa yayi bacci...
Nafisa kuwa kan kujera ta kwanta har bacci ya dauki ta.......
*Washe gari*
Aziz ni ya tashi ganin Babyn sa tana baci yayi murmushi tashi yayi ya mana mata kiss messg ya tura mata
""Mrng my princess ni zan wuce I love you.....!!!
Ta window ya fita daga gidan yayi sa'a kuwa ba'a gan shi ba....
Motan shi ya shiga ya tana mota fuuu bai tsaya ko ina ba sai gidan su a bakin get ya same Mai gadi yana ce masa ango sai a lokacin ya tuna yana da aure yasan idan ya shiga cikin gida Dad zai dame shi dad ina nafisa bashi da Zabe dole ya nufi gidan shi...
Yana shiga yaga Nafisa kwance kan kujera kallon ta yayi ya banka mata harara
Ita kuwa jikin ta yayi cewo saka makon bata kwanta da kyau ba..
Tashi tayi ganin Yaya Aziz Ta tashi gurin shi ta kara sa ta Rungume shi "Yaya Aziz ina ka shiga ka bar ni, kadai a cikin wanan gidan ina ta jin tsoro "
Rungumeshi tayi sosai
Shikuwa sai ja da baya yaki ye
"Ki.. Ki saki ni nace"
Kuka tafara ye "Haba yaya Aziz meyasa baka dawo gida jiya ba??
Ture ta yayi sai da ta fadi kasa
"Idan kika kuskura kika matso kusa da ni sai na bata maki rai"
Bai jira amsar ta ba ya haura sama Dakin shi ya shiga ya rufe ita kuwa tashi tayi tana tunanin metaye masa da yayi mata haka....???
*Tofa masu karatu muje zuwa*
๐คPage 10&11..๐น
ยฐยฐยฐยฐTashi tayi ta reki kugu me yaya Azim ka nufe wayan ta ce tayi kara da sauri ta karasa ta dauka tana saukar da nunfashi
"Khadija akwai matsala...!
"Matsala kuma Haba Amrya wanan wani irin wasa ni"
Ki saurare ni ki jiya
Nan ta shiga bata labaren abunda ya faru
Dogon nunfashi taja abunda naki gudi kinan
"Yanzu kinsan abun ye??
"Aa kawata sai kin fada"
"Kiji kiye wanka kiye kwalleya ki saka kayan da suka matse ki sa'an ki dafa masa abinci kinji nasan yanzu yana jin yunwa"
"Nagode kawata"
All the best ta kashi waya
Da sauri ta haura sama tana tafiya tana tsale tsale... Toilet ta fada ta watsa ruwa wasu kaya ta dauko ta saka bata yi kwalle ya ba ta sauka kasa...
Karasa wa tayi kitchen tana kallon shi bude fridge tayi taga kaza da egg da kayan miya
Murmushi tayi ta fara fida kayan da zata bukata
Wanki kaza tayi ta daura ta saman gas ruwa ta saka kadan ta dauko gishiri(salt) Tuna wa tayi inaa tana ye mata fada akan bata son saka gishiri da yawa spoon ta dauko ta saka spoon daya bare dai na kara kada yaki ji spoon biyu ta saka ta dauko magi kalla kalla ta saka ta saka kayan kamshi tuni gida ya fara kamshin wahala ๐คฃ
Egg ta fashi guda 10 ta saka one cube tea spoon na salt ta saka ta kada kwan da kyau juyawa tayi gurin kaza ta zube ta ta zuba oil naman ta kama dauka tana saka wa cikin kwai sa'an ta soya
Bayan ta gama wanan soyar
Ta daura shikafa da miya ta yanka cabeji ta dafa kwai 5 ta hada cosolo sugar ta saka ciki da yawa domin bata ma saka spoon ba tunda zaki ni ae ba zai ye yawa ba
Zobo ta hada mai sanyi ta jira su akan Diner sai murmushi taki ye
"Nasan Yaya Aziz zai ji dadin abinci nan sosai"
Da gudu ta bar gurin ta saki watsa ruwa ta saka kaya light make up tayi ta nufi dakin shi
Knowking ta fara ye sanu sanu ama bai ce ta shigo ba kuma bai bude kofa ba abun ya bata mata rai sosai ta fara buga masa kofa kamar zata bala ta
Ranshi a bace ya bude kofa da nufin ya fara ye mata fada ganin kwalleyar ta yasa yayi shiru kamar ba zai ye magana ba ya ce
"Lafiya kiki buga man kofa.....!!??
Jikinta na rawa tace
"Yaya Aziz nasan baka ce kome ba na kirka maka abinci pls ka sauko kace zanji dadi idan kazo"
Bata jira amsar sa ba ta wuce.
Bata rai yayi ya rasa abunda zai ye yaji ko kar yaji wata zuciya ta bashi idan bai ji ba zata iya gaya ma dad tunda yarinya ce kome zata iya
Haka ya daure ya sauka
Ita kuwa tana bakin teble tana jiran karaso wan shi
Yana zuwa ta ja masa kujera ya zauna
Thanks kwai yace mata...
Fara serving insa tayi
Tana gama wa ta samu guri ta zauna ta buga uban tagumi tana kallon shi
Wani kamshi ni ya duki hancin sa lumshe idon yayi ashe dai ta iya girki let me test dai..
Spoon ya dauka ya kai spoon daya wani irin abu yaji wanda ba zai ma iya misilta shi ba
Kallon ta yayi
"Yaya Aziz kace kaza mana nasan tayi dadi sosai"
Fuskan shi za ban tausai ya debi kadan ya kai ga baki kokarin Amai yaki ye da sauri ta meki ta zuba masa zobo
Ta nika masa da sauri ya