Header Ads
Showing 3001 words to 6000 words out of 14963 words

Chapter 2 - DOCTOR NAWWARA Book 1 by Ummu Maheer Miss Green .txt

Ads the beginning of article before Image

09 Jun 2024

255

Ads at the middle of Article

wannan ta daban ce sauran bayaninta mu hadu pc Banda ysn Mata turaren matan aurene tana tadawa maza feelings tana sanyawa mijinki yaji Abubuwa please Banda yan Mata (HUMKAM INCENSE AND SPA)πŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒ








*NICE* Wannan TURAREN na kushins carpet bedsheets Sannan ana mopping dashi Yana D'AUKE warin sanyi sosai*


*TURAREN AL'AJABU TURARE NE NA TSUGUNO YANA MAGANIN INFECTION YANA MATSE GABAN MACE YANA KAME JIKI YANA KARAWA MACE DADI YANASA OGA YAJIIISHIII*


08132506044




*HAWII ADN FIRST LADY*


Ina matan da sukeson duk inda suka shiga sai an San sun shigo saboda kamshinsu ya fita daban , Ina matan da keson kowane. Lkc kayan su na kamshi da sun wanke da Basu wanke ba Ina masu son ko zannuwan gadon su su dinga fitar da fitinannen kamshi , hmmmm kamshi rahama ne Yar uwa ki nemi Hawii da first lady ki rinka turara kayanki da gidanki ko kema Zaki shigo cikin jerin Mata masu ajiπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒ




Hmmmm Inna nace Zan lisaafa maku komai anan.to sai na kwana Ina typing ,duk abunda kikeso indai bangaren turare ne da sabulun wanka kayan gyaran jiki na amare harma da uwar gida to ku nemi maman fu'ad (HUMKAN) ga Wanda suke wani gari ko wata k'asa duk muna aikawa cikin aminci insha Allah Ina aika sako aduk fadin Nigeria da Niger har ma da K'ASASHEN K'ETARE sai najiku


Ga Mai bukatar Karin bayani zak iya nemana ta wannan number....






4🟩5
..............Cikin tashin hankali muka kai Mamana asibiti abin tausayi kuma har yanzu babu numfashi ajikinta,tun akan hanya na kirawo Doctor Saif ya ce baya asibitin Amman yanzu zaizo,muna isa shima Doctor Saif ya iso yayi parking ya fito aka shigar da Mamana Emergency don duba lfyrta.




Muna zaune jugum_jugum nida Lanta sai Yanyala muna ta Addu'ah sai da akayi 1hr sannan suka fito Doctor Saif ya kirawoni,jikina duk a sanyaye na isa Office d'in nashi.






"Doctor Nawwara"
Da k'ar na amsa masa idanuna sun kumbura sosai,sai da ya fara yimin da nasiha sannan ya fara magana kamar haka!.




"Mahaifiyarki jininta ya hau har 230 saboda wani tunani da ya dameta har ta kai ga yasa kata acikin irin wannan halin don haka sai Ku kula da ita yadda ya kamata hat ta samu sauk'i."




"Sai abu na gaba Mahaifiyarki ta had'u da cutar nan ta yoyon fitsari a sakamakon doguwar nak'uda da ta dad'e ta nayi k'arshe kuma ta haihu a gida,gaskiya kwananta ne bai k'are ba Amman tabbas yadda jininta ya hau kamata yayi ace ta haihu a asibiti ba agida ba,duk da nasan ke likita ce Amman ko babu komai Mahaifiyarki ce ba za ki iya amsar haihuwarta ba".




Doctor Saif ya d'an ja numfashi sannan ya ce"kada ki saka tunani a ranki saboda wannan matsalar dukkanin abinda na lissafo ba wani Abu bane matuk'ar akwai kula da shan magani sai kiga sun tafi a k'ank'anin lokaci."






Magunguna ya rubuta sannan yaje ya siyo da kanshi ya kawo min, na yi mishi godiya su Yanyala ma sunata godiya,Har lokacin banga Mahaifina yazo asibitin ba duk da na gaya masa tun muna mota Amman har yanzu kusan 3hr bai zo ba kuma na San yana gari don baiyi tafiya ba.






Abinda Nawwara bata Sani ba Mahaifinta yana Gidan alokacin da suka fito zuwa asibitin har sanda ya lek'o ta taga ya gansu abin ma bai damesa ba ko ajikinsa ya cigaba da Masha'arsa da wata budurwarsa mai suna Linta.






Sai da Mamana ta yi kwana5 a asibiti sannan aka sallamarta Alhmdh a yanzu komai ya yi sauk'i bp d'in ta ya yi k'asa sosai,yoyon fitsarin ne yayi saura shima kuma a kaso 100/yanzu saura 50/ yara sunyi b'ul_b'ul dasu gwanin ban sha'awa.






Ranar da muka dawo y'an uwa da abokan arzik'i suna ta zuwa duba Ummana saboda a asibiti ba kowa ne ya ke shiga wajen ta ba saboda anaso bp dinta yayi k'asa.




Yayan Mamana da Matarsa suma sun zo da y'ay'ansu duka,Khalil,Munira,Fanan,da Sooraj,y'ay'ansa hud'u kuma aciki Fanan ce sa,ah ta Munira kuma ta yi Aure tana Abuja sai Khalil Yana sona sosai ni ce kawai bana bashi fuska saboda na lura zaman acikin turawa da yayi ya sakashi ya koyi halin banza irin nasu shiyyasa ma na fita shirginsa.








Akwai abinda ya ke matuk'ar d'auremin kai da Mahaifina tunda Mahaifiyata ta haihu sau 1 ya shigo yayi wa yara hud'uba bai k'ara shigowa ba,Lanta kuwa tana ta masifa wai wallahi tunda ta ke bata tab'a ganin miji irin Mahaifina ba wai bashi kulawa da Mamana nidai kawai jinta na ke yi sai dai ni a tawa zuciya ina zargin Mahaifina da wasu abubuwa sai dai ni kad'ai na barwa kaina komai.








Yanzu Mamana ta warke sosai don har yoyon fitsarin ya tafi,ni kuma na koma bakin Aikina Soyayya tana k'ara nisa tsakanina da Doctor Saif don harga Allah ayanzu na shirya yin Aure ba kamar da acen baya ba da na tsani Auren tun wani Abu da ya shud'e a tsakanin Mahaifina da Mahaifiyata.




Sai dai har yanzu Doctor Saif bai tanka min ba akan yana sona nima naja bakina na yi shiru, don ko babu komai ni macace shi kuma namiji akwai kunya.




Rannan Lanta ta ce in shirya zan rakata unguwa Amman kamar 7 na safe zamu tafi ranar da bani da Aiki,na samu Mamana a d'aki tana ta faman rabzar kuka kamar k'aramar yarinya.






Hankali na ya tashi sosai don tunda nake da mahaifiyata ban tab'a ganin ta yi kuka makamancin haka ba sai yau,da sauri na matso kusa da ita ina CE wa.




"Mama menene"?


" me a kayi miki?


"Me yasa kike kuka?




Duk a lokaci 1 na yi Mata wannan tambayar,kawai sai na tsinko muryarta tana cewa.




" Nawwara na dad'e ina shak'ar bak'in ciki a gidannan Amman ban tab'a gayawa kowa ba,saboda ina matuk'ar son Mahaifinki Wanda duk abinda zaiyi min ba zan tab'a ganin laifinshi ba,Sai dai ni kad'ai nasan halinda zuciyata ta ke ciki domin bazan tab'a fallasa sirrin mahaifinki ba.




Dai dai lokacin Hassan ya tashi daga bacci Wanda muke cemai Ahmed Hussain kuma khabir,kusan a tare suka fara kuka na d'aukar mata Khabir don shi mutunne mai hak'uri, ta d'auke shi ta fara bashi Mama har ta gama sannan ta d'auki Khabir shima dai ta shayar dashi.




Muryar Lanta naji a farlon Mama na tana kwalamin kira da gudu na fito don nasan halin Lanta yanzu zata ce nazo d'akin Mama na mak'ale gudun kada injawa Mamana magana na fito da gudu.








Tafiya muka yi sosai don har na fara gajiya da tafiyar don haka na CE.




"Wai ina zamu"?


" wannan tafiya haka?"






Harara Lanta ta gallamin sannan ta juya tana mita,"ni dai magani zan nemarwa mutum saboda sunga zamuje Neman magani shine za suce sun gaji don kusun uwasu to sai anje inji ta mugunta."




Ta fad'i hakan tana murgud'a baki tare da juyawa.


Na gane abinda ta ke nufi wato aljanuna baza su bari ayi magani ba,dariya na saka nima na juya har muka iso wani k'auye.






Waya naga Lanta ta d'auko tana cemin,kidubo min lambar Hansai wato Hafsatu wacce ta yi Aiki a gidanmu.






Kiran farko ta d'aga kamar daman tasan ita ake nema,sai kuwa gata ta fito tana ta sauri harda had'a hanya,tana zuwa muka gaisa sannan ta tambayi direban motar tamu yasan k'auyen anchau?ya ce eh ya Sani nan muka k'ara d'aukar sai anchau.






Wata bukka naga su Lanta sun nufa bayan mun fito daga motar don haka nima sai na bisu ina d'ar_d'ar,Lanta ta jiyo ta gallamin harara tana mitar inyi sauri in taho ba siyar dani za suyi ba. Bukkar babba ce sosai kuma da alama akwai mutane aciki.








Sallama mukayi wa Malamin sannan ya ce mujira ya sallami wani bawan Allah,sai da muka yi kusan minti 10 sannan ya fito.






Gaba nane ya yi wani mummunan tashi ganin mutumin da nagani abin ya bani tsoro sosai.......










Kash!!nima Ummu Maher zanso naga waye wannan.








Muje zuwa don yanzu aka fara rubutun✍🏻.... da kuma kafceπŸ€›πŸ»πŸ‘ŒπŸ»








*MISS GREEN CE✍🏻*......Ρ„Ρ„ΰ¦†ΰ¦Šΰ¦Šΰ¦Š
[12/8, 06:18] RabiatuπŸ₯°Ummu MaherπŸ•οΈβ›±οΈ: _TyipingπŸ“²_


*_⚑DOCTOR NAWWARA⚑_!!*




_UMMU MAHER(MISS GREENπŸ’šπŸŒ±_




200 ne kacal ki biya ta wannan number
07068606171




Ko kuma ta wannan Account d'in.




BANK NAME
ZENITH BANK
2212328303


NAME
RABIATU BASHIR


Zaki ringa samun tyiping kullum insha Allah


Inason inga masoyana na asali ni Miss GreenπŸ’š


_ina y'an kasuwa masu son a d'ora musu Hajarsu ta dukkanin page sai su nemeni ta no d'ita Amman ta WhatsApp._


πŸ’«β˜€οΈπŸ’«β˜€οΈπŸ’«β˜€οΈπŸ’«β˜€οΈπŸ’«β˜€οΈπŸ’«β˜€οΈ


*_ASSALAMU ALAIKUM ALBISHIRINKU MATAN AFRICA DA KEWAYE HAR MA DA NA K'ASASHEN K'ETARE , SHIN KO KUNADA LABARIN FITACCIYA KUMA KASAITACCIYAR MAI SAIDA TURARRUKA NA KECE RAINI NA GIDA DANA JIKI WATO UMMU FU'AD. WADDA AKAFI SANI DA HUMKAN (GIDAN K'AMSHI) TA SAKE KAWO MAKU SABBIN HADI MASU ZAFI WANDA SUKA SAMU INGANTACCEN HADI DA BABU ALGUS ACIKI HMMMM YAR UWA BIYONI DON JIN ZAFAFA KUMA MASHAHURAN RURARRUKAN DA NAKE TAFE DASU_*πŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒ


*JAS OUD*
Hatsabibin turare da ya samu ingantaccen Hadi ,hadine da aka hadashi da itatuwa masu k'arfi da sirrin mallaka shiyasa akeson mace ta dinga turarashi a d'akin mijinta don Kara dankon soyayya a tsakaninku Ana turara jiki da kuma gida in Kika fara da wannan hadin zakiyi mamakin yadda kamshi Mai sanyaya zuciya zai Kama gidanki Yar uwa (HUMKAN) πŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒ






*IDAN KINASON GYARSN JIKI HUMKAM INCENSE AND SPA TANA GYARA AMARYA DA UWARGIDA TANAYIN MAIDA TSOHUWA YARINYA TANAYIN ABUBUWA DA DAMA KEDAI KARKI TABA BARI ABAKI LBRN*










*ZARATY SHIN KIN TABA SHAFA TURAREN DA ZAISA FATARKI TA RIKA SULBI DA SANTSI TAYI LAUSHI SOSAI YADDA DUK WANDA YA TABAKI ZAIJI JIKINKI GWANIN DADI*










*MOWAR MACE*
Hmmmm wani Kaya sai amale don jaki bazai dauka ba , turaren MOWAR MACE turarene da aka hadashi da itatuwan da yakamata ace kowace mace tana turara jikinta dasu , ba kowane itace ne ake turaren tsugunno dashi ba shiyasa ba kowa ne yasan asalin sirrin turaren tsugunno ba shin uwar gida kinsan amfani da wannan mashahurin turaren zai maki ajiki ?
Zai sa gabanki ya ciko sosai ya matse
Zaisa ki hade ciki da waje
Zaisa kisamu niima da dandano
Zaisa gabanki ya dinga fitar da wani sirrin kamshi Wanda zai Kara rudar.da maigida ,
Zaisa ki kasance acikin d'umi ko da yaushe Wanda shi akeso ga kowace mace
Hmmm abubuwan da yakesawa sunada yawa kedai mu hadu pc kawai 08132506044 (HUMKAN)πŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒ




*NI DA MIJINA*


ke daga Jin sunan kinsan wannan fa na masoya ne ke da mijinki kawi Zaki shafa shi yayin kwanciyar aure ,08132596044 sannan ba'a yarda mace ta saka wannan turaren ta fita dashi ba don kowane lokaci Zaki iya Jin wani namijin ya rungumeki saboda yadda yake tada hankalin namiji da sanyashi shauki don Haka a kiyaye turaren Ni da mijina , mijinki kawai Zaki samawa πŸ˜‰πŸ˜‰
(HUMKAN) πŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒ




*SHU'UMAR HUMRA*
Kai daga Jin sunanta kasan za'ayi shu'umanci anan ,turare ne da aka hadashi da tarin sirrika ba kamar sauran humra ba wannan ta daban ce sauran bayaninta mu hadu pc Banda ysn Mata turaren matan aurene tana tadawa maza feelings tana sanyawa mijinki yaji Abubuwa please Banda yan Mata (HUMKAM INCENSE AND SPA)πŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒ








*NICE* Wannan TURAREN na kushins carpet bedsheets Sannan ana mopping dashi Yana D'AUKE warin sanyi sosai*


*TURAREN AL'AJABU TURARE NE NA TSUGUNO YANA MAGANIN INFECTION YANA MATSE GABAN MACE YANA KAME JIKI YANA KARAWA MACE DADI YANASA OGA YAJIIISHIII*


08132506044




*HAWII ADN FIRST LADY*


Ina matan da sukeson duk inda suka shiga sai an San sun shigo saboda kamshinsu ya fita daban , Ina matan da keson kowane. Lkc kayan su na kamshi da sun wanke da Basu wanke ba Ina masu son ko zannuwan gadon su su dinga fitar da fitinannen kamshi , hmmmm kamshi rahama ne Yar uwa ki nemi Hawii da first lady ki rinka turara kayanki da gidanki ko kema Zaki shigo cikin jerin Mata masu ajiπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒ




Hmmmm Inna nace Zan lisaafa maku komai anan.to sai na kwana Ina typing ,duk abunda kikeso indai bangaren turare ne da sabulun wanka kayan gyaran jiki na amare harma da uwar gida to ku nemi maman fu'ad (HUMKAN) ga Wanda suke wani gari ko wata k'asa duk muna aikawa cikin aminci insha Allah Ina aika sako aduk fadin Nigeria da Niger har ma da K'ASASHEN K'ETARE sai najiku


Ga Mai bukatar Karin bayani zak iya nemana ta wannan number....








No.6🟩7


.......tsananin razana na yi don ganin wannan mutumin da yazo asibiti shi da matarsa akan matsalarsa ta rasuwar matansa,ko kafin in gama tunani har ya tafi,Harara Lanta ta gallamin sannan ta ce zauna mana ko kuma kin d'auka Gidan yankan kai na kawoki ba ehe" ta fad'i hakan tana hararata.




Tun zuwanmu wajen gabana ya ke fad'uwa Amman na daure na zauna ko don gudun b'acin ran Kakata Lanta,Amman me yasa Dana ga wannan mutumin da ya fita yanzu gabana ya ke fad'uwa?babu amsa don haka gwara in manta dashi.tsinkayo muryar Lanta na yi tana cewa"Wallahi Nawwara idan baki saki jikinki ba saina sab'a miki sai faman tunani kike kamar wadda aka ce iyayenta sun mutu"to wallahi ki maida hankalinki.




Gyaran Murya Malamin ya yi sannan ya kalleni ya fara tambaya ta kamar haka.




"Yaya sunanki?"


"Shekararki nawa?"


Duk alokaci 1 ya fara yimin wad'annan tambayoyin,sai na fara basa amsa.




"Sunana Nawwara"
"Shekarata24"




Wani allo ya d'auko ya fara rubutu ad'an lokaci k'ank'ani ya gama rubutun ya wankeshi a cikin wani k'ok'o sannan ya mik'omin ya ce insha,na amsa na kafa kaina na fara sha har na gama sannan na mik'a mai.




Ya bawa Lanta wani turare da wasu magunguna harda Wanda zanyi lalle dashi,ya ce insha Allah komai yazo k'arshe nauyin bakin da manema na suke wajen bayyana min sonsu akaina to yanzu zasu daina Insha Allah, Lanta ce ta bud'e Jakarta ta ajje mai kud'in sadakarsa sannan muka tafi,tun akan hanya tsigar jikina ta ke tashi har mukaje gida muna zuwa Lanta ta b'oye maganin awajenta wai duk lokacin da zanyi inzo wajen ta inyi don tace Mahaifiyata CE ta ke d'auremin komai don Mahaifiyata irin mutananne Wanda basu yarda da boka ko Malam ba.




Ba komai ne ya bani mamaki ba sai Doctor Saif da ya kirawoni a ranar sannan ya tabbatarmin da yana sona,Wani irin dad'i ne ya lullub'eni tare da wani mugun son Doctor Saif,Don namijine acikin maza kyau,addini,ilimi,kud'i,nagarta,tarbiyya,duk ya had'asu waje 1.














....


*YARIMA JALAL*


Wani gida na hango mai kyau da tsari part kusan 5 ne agidan kuma dukkansu fentinsu Farine k'al gwanin ban sha'awa ga bishiyu da flowers masu kyau da d'aukar ido, kuma kana ganin ginin Gidan kasan Gidan sarautane.




Yarima Jalal na hango yana tafiyarsa ta k'asaita har ya iso wani sashe Wanda shine mafi kyau da tsaruwa acikin gine_ginen,Sallama ya fara yi sannan ya shiga,wani dattijo na hango Wanda ba zai wuce 62 ba yana zaune ya kishingid'a jikin wani tuntun yana duba wasu ta kaddo yana ganin d'an nasa ya fad'ad'a fara'arsa tare da yi masa maraba.






Zama Jalal ya yi cikin ladabi sannan ya CE"Ranka ya dad'e d'azu Ammu ta ce kana nemana to shine na ce bari inzo inji Allah dai yasa lafiya Mai martaba",tunda ya fara magana Mai Martaba ya bishi da kallon so da k'auna yana son d'annasa kodon yadda akullum ya ke yi musu biyayya.




"Eh to daman ba wata magana akan murabus Dana keso inyi don kaga kullum shekaruna gaba suke yi ba baya ba to shiyyasa nake son in barmaka don kaima ka fara gudanar da sha'anin mulki saboda kai kad'ai ne d'ana namiji Wanda nake sakaran ya gajeni to nafison tun da raina hakan ya faru ba sai bayan raina komai ya dagule ba".




Shiru Yarima ya yi yana jin Muryar Mahaifinsa yana cigaba da magana Amman ayanzu Sam hankalinsa baya wajen don yayi nisa bayajin kira,tunani barkatai acikin zuciyarsa tabbas idan har aka bashi mulki ayanzu to akwai abubuwa da zasu faru marasa dad'i,don Mahaifinsa su biyar ne suke ciki d'aya kuma kowa yana son a bawa d'ansa, bayan wannan kuma ga abubuwa na rayuwa da yawa wad'anda suka shiga rayuwarsa kuma ayanzu yake tunanin hanyar da zaibi don ya gyarasu,Muryar mahaifinsa yaji yana k'ara jaddadamai maganarsa sannan ya ce ya tashi ya tafi zai nemi y'an uwansa akan maganar.






Jikin Yarima a sanyaye ya tashi ya fita ya nufi b'angaren Mahaifiyarsa,afarlo ya tarar da ita,da aminiyarta Matar Baba Yusuf k'anin Mahaifinsa wato mai Martaba,sai k'aramar k'anwarsa Hidaya wacce ba zata wuce shekara 22 ba.




Kallo Mahaifiyarsa ta bishi dashi don ta gano tsantsar damuwa a fuskar d'an nata duk da ayanzu damuwar ta zamar masa jiki,kuma a kullum addu'ah ta kewa d'an nata akan Allah ya yaye masa damuwarsa.






Hajiya Basira ce ta fara magana tana cewa.






"Jalal lfy kuwa"?


" me yake damunka"?


Ta fad'i hakan cikin damuwar da ta bayyana a fuskarta,Hidaya ce ta tashi ta gaida Jalal sannan ya haura sama don basu waje suyi maganarsu.





Shiru Yarima yayi babu alamar zai bada amsa don haka Hajiya Basira ta fara yimai nasiha da hak'uri da rayuwa sannan Mahaifiyarsa itama ta d'oramai da nasiha mai ratsa jiki,sannan ta umarcesa da ya tashi ya tafi gidansa ya huta kuma ya duk'ufa da rok'on Allah koma menene Allah zai kawo masa sauk'i.




Harga Allah baya son komawa gida don yafi masa zama anan don damuwar da ya ke ciki koda ya koma Gidan bazai samu wani sassauci ba saima k'aruwa da abin zaiyi.




Suna cikin haka Aminas ta shigo yayarsa ce da ta ke Aure a Abuja yawanci duk k'arshen wata a gida ta ke yinsa,zuwa Aminas ba k'ara min dad'insa yaji ba don Aminas tana matuk'ar tausayawa k'aninta halin da ya ke ciki,hira sosai ce ta b'arke tsakaninsa da Aminas yaranta kuwa suna ta bashi labari tare da sakashi nishad'i.











*


"Yaya wannan abinfa ba zai tab'a yiyuwa ba muma fa muna son y'ay'anmu su gaji wannan sarautar don haka gaskiya da sake,Baba Shagari ne ke fad'in hakan yayinda ya ke ta tada jijiyoyin wuya,hakama sauran y'an uwan nasu.






Mai Martaba kuwa baice musu komai ba daga k'arshe yace musu su tashi su tafi zai nemesu,wannan abin da d'an uwansu yayi ba k'ara min tada hankulansu yayi ba suka tashi suna ta kumfar baki yayinda suka had'a meeting a tsakaninsu.






" gaskiya wannan mutumin ba k'ara min raina mana wayo yayi ba,kamar yadda muna ji muna gani aka d'auki sarauta aka basa,shine yanzu akeson a bawa d'ansa to wallahi ba zai yiyuba".






Caraf Autansu wato Ibrahim ya CE"wallahi ni abin NASA ma mamaki yake bani,wannan mutumin fa sai munyi da gaske sannan zamu kwatowa kanmu y'anci don abin

Ads At the End of Article

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login
Footer Ads