Header Ads
Showing 27001 words to 30000 words out of 67160 words

Chapter 10 - SIRRI NE BOOK COMPLETE BY AUNTY AISHA J.B.txt

Ads the beginning of article before Image

11 Jun 2024

599

Ads at the middle of Article

hawaye take fitarwa gabad'aya ta rame sai fari data kara "kawata kiyi hakuri kiyi Addu'a nasan wlh ,Haka kawai Uncle bazai ki nimanki ba kiyi masa Uziri sannan abinda Umma tayi Sam ,Bata kyauta ba wlh gaskiya ta Bata min rai sosai ,ita Bata I,sa ta Hana abinda Allah ya rubuta ba inshallah da yardan rabbin samawati Allah Zai mallaka muku juna dake da Umar ki dage da Addu'a sosai kawata" a hankali rauda tace "inshallah kawa"


........


Hira suka ringa Mata sosai suna kwantar mata da hankali d'aya daga cikin Kawayen mai Suna Rabi'a tace "rauda ni sai inna miki gani kamar wata mai ciki Kinga yadda nonuwanki suka cicciko Anya babu Ajiyar uncle a wannna marar ? " Murmushi rauda tayi sannan tace "kawata Kenna Allah Babu komai Amma Allah yasa ya Zama gaskiya inga ta inda za,a lakabamin wani d'an rainin sens...


"Kai kawata ba Amin ba bazaki kashe mana umma ba har sai ta k'aiki d'akin uncle" ......."hummm motuwa lokacine kawata uwatace bana kaunar mutuwar ta yanzun domin inna sonta sosai duk da ,ita yanzun ta watsar dani...." Dafata Zeey tayi sannan tace "Raudan uncle ba Haka bane Babu Wanda ya Kai umma kaunarki , i'ta dai yanda na lura Maganar Umar ne Bata so kodan taga ya manyanta ne bansani ba ta wanni b'angaran tana ganin Munnir yaro batasan katon d'an i'ska bane Shege mai fuska biyu wlh ,yafi su Zayyan isk'ancewa kad'ai fa ayi sha'ani kawata Munnir ya zarce tunanin mai karatu domin da mata biyu yake kwana , Shiyasa Zayyan yace da umma ta yarda ta bari kawai ayi da uncle domin yasan halin abokinsa ba tsakani da Allah yake sonki ba jikinki kawai yake ,so...


*******


Rabi'a tace "Cin biredi da ruwan tsuliya he amma anyi katon d'an kutumar buran'uba shege ai kuwa bazai Aure ki ba bare ya mayar dake karamar bazaura kamar yanda muke zaune gidan Mazajen mu dole kema Haka Zaki ,zauna daran dam barni da kananunnan Zan juya akalan ya koma ,kan Rafi'a.... Zata ci ubanta ne " wani i'hu suka saka sannan suka ce "Kai Kai Rabi'a Baki da dama..." Innafa zanga dama sai hagu wlh ,sai na maida Auren ya koma ,kanta taje yaci ubanta da k'yau bari naje ma na dawo....

Minti Goma sai gata ta dawo a firgice tace "he nashiga uku an fasa Aure na hehhhhh Amma wannna mutanen anyi mugaye .....da sauri Zeey tace "KE lafiyar ki menene ya faru bata d'auki maganar bane? "innafa ta d'auka kinsan kidahumace zata , d'auka wani batu tamin wanda ya d'aga min hankali... "Wai boka sukasa ya musu aiki suka turo ma rauda Junnu shiyasa suke yawan tashi akai akai tace ta bar uncle domin ta tabbata bazai Aureki ,ba Kuma zata je Gurin , bokan ya Mata aiki Ak'an Munnir kai.... kawata abin ba dad'i wlh"


"Wayyo Allah Mena tsare musu dan Allah wlh bansan meyasa matar nan Bata Sona ba ...Zeey tace "Dan kinfi 'ya'yanta k'yau ne shiyasa Bata sonki wayar ta ne yayi Kara da sauri ta d'auka ganin bakuwar number yasa bata d'auka ba "haba d'auka mana" cewar Rabi'a Rauda tace "bansan no d'inba.... "kefa wawiya CE to Kika sani ko Umar d'inne... Ai Bata Gama rufe bakinta ba Rauda ta d'auki Kiran , "Ahankali taji ance ki fito waje Zaki ga wani bak'in mota karki Bata lokaci ki shiga ,kawai kitttt taji an katse Kiran Mikewa tayi jikinta na rawa tace "wlh shine shine muje mujen KU kawai banga ta Zama ba " mikewa sukayi gabad'ayan su suka nufo waje gab da zasu bar falon umma ta kwala Mata kira "mamana inna Zaki je inna ce Baki da lafiya...? Ko juyowa rauda batayi ba Haka taci gaba da tafiya magana umma KE Mata Amma ta Mata banza domin haushin ummanta take ji , na rashin Zuwa dubata ,a asibiti.


Tana Zuwa kuwa suka ci karo da wata bakar mota gidan baya taga an bud'e mata Zeey tace "kawata mu zamu huce sai gobe" ok ba damuwa nagode sosai Allah ya kaiku lafiya "Ameen suka ce sannan ta nufi motar tana shiga kuwa taji anja motar a guje Gidan SA dake cikin gari , suka nufa motar na parking taji an bud'e inda take sama kawai taji anyi da i'ta har cikin bedroom sai da ya sauk'e ta saman bed tana ganinsa ta fashe da kuka zuba mata i'do yayi yana kallonta sai da tayi kuka sosai hannunta ya kama a hankali ya jawota jikinsa ya matseta Gam "kiyi hakuri nasan ban kyauta miki ba amma ki min afuwa kina Raina lokaci dana je gida dangin sunyi Murna sosai na nimi wayata sama da kasa na rasa gashi lokacin an zuba min tsaro sosai tunda naje ban ta'ba fita ba dalilin da yasa kika ga ban nime ki ba Kenan, Amma kiyi hakuri Raudata" ya Gama maganar tare da rumgumota jikinsa wani ajiyan zuciya ya sauk'e lafewa tayi sosai a jikinsa "uncle wlh har nayi fushi inna CE ka barni ne kasan tashin hankali da nashiga kuwa ? Nan ta shiga zayyano Masa komai maganar Auren su day Munnir har kwanciyar da tayi a asibiti ransa ya baci sosai a hankali yace "karki ji komai duk runtsi inna tare dake bazan ta'ba barin ki ba" Nan ya shiga shafarta beye masa tayi har ya samu ya zare Mata kayan ,jikinta.


Sucking d'inta ya fara yi yana matse Bambom d'inta nonuwanta da suka Kara girma ya shiga murzasu sosai suka jiyar da Junan su dad'i bayan komai ya kammala ya d'auketa har kofar Gida ya kaita tare da Bata tsarabar ta sannan ya kalleta yace "Gobe zan dawo plz ki cire damuwa a ranki ki say ranki ni naki ne har abada inshallah lumshe i'don tayi sannan tace "inshallah Allah uncle na" fita tayi daga motar dai-dai lokacin da Munnir ya fito daga motarsa ransa a had'e yace "daga inna kike? Tun d'azun nake zaman jiranki "inda ka aike ni mtssss karamin d'an i'ska kawai Wawa Banda baida Zuciya" tana fad'ar Haka ta huce abinda ta...


*AFTER ONE MONTH*


Shirye shiryen biki ake sosai inda umma da k'anta take Gyara ,yarta gabad'aya rauda ta rame gashi yanzun Bata samun fita bare su kebe da uncle duk ta rame sai fari da ta kara kwance take Ak'an gado sai juyi take yi Umma ce ta kwala mata Kira Ahankali ta mike jikinta a salu'be ta nufi part d'in umma kofi ta Miko Mata Wanda yake cik'e da tsumi Bata Fuska Rauda tayi sannan tace "gaskiya umma na gaji da shan wanna abubuwan na gaji marata kullewa take yi....." Au kullewa kad'ai innace fashewa take yi oya d'auka ni ki shanye durkusawa rauda tayi sannan tace" umma dan Allah ki barni ni i'dan ba uncle za,a bani ba wlh Babu abinda zansha na Gyaran jiki Haka da nake ma na Masa plz ki tausaya min na Auri Umar.... Rauda Rauda !!! Wlh bazaki Auri Umar ba sai d'ai ki Mutu d'auki maganin nan ki Sha ki bani guri, tana kuka ta d'auki kofin bak'inta ta kai da sauri ta Yar da kofin jin wani amai daya taso mata, nan ta fara kwara Amai tana hawaye riฦ™e ta umma tayi sai da ta Gama duk jikinta ya mutu kwantar da i'ta umma tayi a kujera ta gyara Gurin doctor su ta kira cikin lokaci kalilan sai ga ta tazo umma tace "Doctor duba min yarinyar nan har yanzun Zazzab'i yaki barin jikinta ...


Gwajin farko Likita taga ciki harna tsawon wata uku da sauri ta kalli Rauda dake kwance ta kuma kallon abbunta Wanda shugowarsa Kenan Hajiya Kaka dake zaune gurin tace "Likita mai ke damunta? Sai da ta d'au lokaci sannan tace "inna Zuwa Bari naje na gwanda jininta .... BAYAN minti talatin sai ga likitan ta dawo tak'arda ta mikawa umma , kar'ba tayi ta bud'e da sauri ta rufe i'donta ta Kara ,bud'ewa tabbas i'dan ba gizo i'danunta KE Mata ba , ciki ta gani har na wata uku..... Wani Kara tasa tayi kan Rauda da mugum gudu wani Mari takai mata sannan tace "ciki ciki fa rauda waya miki ciki Uban wa ya Miki ciki har na wata uku ki fad'amin nace........ Matse wiyar rauda tayi sosai i'takuwa rauda saukar maganar kawai taji kamar s'aukan a radu............




*AYSHA J B*
๐Ÿ’—๐Ÿ’—๐Ÿ’—๐Ÿ’—๐Ÿ’—๐Ÿ’—
SIRRI NE
๐Ÿ’–๐Ÿ’–๐Ÿ’–๐Ÿ’–
๐Ÿ’—๐Ÿ’—๐Ÿ’—๐Ÿ’—๐Ÿ’—๐Ÿ’—
(SEX STORY)


STORY & WRITTEN
BY
AUNTY AYSHA J B




*Ki biya Kafin ki ka/ karanta min littafi d'ari biyu ne kacal๐Ÿ‘Œ๐Ÿป200, Zaki tura credit ta wannna number 08062068839 , sai ka ki/ min screen shot ta WhatsApp number na 07061631956 ,*


~Duk wacce ta karanta min littafi ba tare da, ta biya ba Allah ya i'sa ban yafe ba .... !~




_ DEDICATED TO _
*AYSHA A BAGUDO*




```Matan, Aure kawai๐Ÿ‘Œ๐Ÿป```


Page 37_38


"Waya miki ciki RAUDAH ? Waya miki ki fada min wlh Kona kashe ki ni Zaki ma Haka? dan nace bazaki Auri Umar ba shine Zaki jajibomin abin kunya Ey RAUDAH..."har yanzun hannunta na Kan wiyar rauda wacce take ta Nishi sama sama Abbu ne yayi saurin kwatanta cikin fad'a yace . "Haba Harira mai haka kashe min 'yata zakiyi ko me? "Gwara na kashe ta na Huta ni zata tsozarta , ni zata tsonawa asiri ni zata sa kishiya tamin dariya wlh Gwara ta mutu Wlh rauda nayi nadamar haihuwar ki wlh da haihuwar i'rinki , gwamma b'arin ki..... " Hajiya tace . "Ya isheki Haka Harira ki rufewa mutane baki koma menene ke Kika ja mata ace Uwa bazata ja 'yarta a jiki ba Wai kunya , Yar fari to aii , ga i,rinta nan da yarinya tazo gare ki sai ki ringa kak'kaucewa Baki da lokacin da Zaki ja yarinya a jiki kuyi Hira wanna wacce i'rin rayuwa CE ....? Yanzun fa an daina wanna shirmen so nawa inna Miki fad'a ki ringa shan Rauda a jiki kina jin damuwar ta, Amma sam kin ki kula da Magana ta sai d'ai kice toh yanzun wa gari ya waya ke kuma" juyowa tayi ga Rauda taci gaba da fad'in .


" Waya miki cikin jikin ki ? Magana zaki min ba shuru ba kinyi tsuru tsuru kina kallon mutane " da kyar Rauda ta i'ya fad'in . "Uncle umar ne ....." Bata kai ga karasa maganarta ba taga Abbu'nsu yayi kasa dafe zuciyarsa yayi sannan yace "Umar fa Kika ce Rauda Anya kuwa? Hawaye ne ya wanke Mata fuska cikin sheshek'an kuka tace. "Dan Allah dan darajan manzonsa kuyi Hakuri nasan nayi kuskuren na biye wa zuciyata na Aikata ba dai dai ba Amma kuyi Hakuri ku yafe min Tabbas Cikin jikina na Uncle ne saboda shi kad'ai ya sanni a matsayi na d'iya mace nasan mun aikata ba dai dai ba a gani na hak'an zaisa KU barmu mu mallaki junanmu Amma iyayena gani na durkusa bisa gwiwowina na rokeku da KU yafe min ku yafe min ...."


Durkusawa tayi har kasa ta had'a hannunwanta biyu girgiza'kai kawai Abbu yayi sannan yace "Allah ya yafe Mana baki d'aya " kawar da kai Ummanta tayi daga karshe ma ta huce d'aki zuciyarta na wani i'rin Suya Zama tayi bakin Gado tare da rafka uban tagumi Bata Ankara ba taji , hawaye na sauka Mata a fili ta furta . " Tabbas maganar Hajiya Gaskiya ce Amma wlh duk runtsi bazan yarda umar ya Auri rauda ba sam bazan lamunta ba .
"Taya Kika ce haka Harira yafa kamata ki tausasa zuciyarki a gani a yanzun Kan Babu Wanda zai Auri Rauda ya ganta da kima da mutumci kamar Umar bawai inna so bane a'a misali nake Miki koma ince hak'an ce " girgiza Masa kai umma tayi sannan tace. "haba Kabeer mai yasa kake fad'in Haka wlh bazan ta'ba yarda umar ya Auri rauda ba Gwara ta Auri Munnir d'in " Zama yayi Kusa da i'ta tare da riฦ™e hannunwanta yana murzawa cikin nasa sannan yace "umman rauda kiyi Hakuri ki sassauta ma yarinyar nan haka inna so daga yau ki ja yarki a jikinki karki barta tayi nesa dake plz nasan kina sonta Kuma kin ji zafin abinda ta aikata Amma Babu yanda zamuyi mu kaucewa Kaddarar mu "kwanciya tayi a jikinsa sannan ta fashe Masa da kuka "shik'enan Kabeer inshallah zanyi yanda kace Ubangiji ya bamu i,kon cinye wannna jarrabawar " "Ameen Umman rauda"


*****


Rauda dake Durkushe sai kuka take yi gabad'aya ta rasa mai'ke Mata dd d'agata Hjy tayi suka nufi part d'inta dai dai bakin kofar hajiyar mom da rafi'a dake tsaye suka tuntsire da dariya ko kallonsu basuyi ba haka suka shige ciki zama hajiya tayi a bakin bed rauda ma ta zauna kan kujeran robar dak'e d'akin.
sai da hajiya ta mata kallon tsaf sanna tace. "rauda gaskiya kin bani mmk yanzun da ace UMAR d'anane na cikina ya kike ganin mutane zasu kalle mu , kina fa ganin yanda kishiyar mahaifiyar ki take dariya yanzun kin kyauta ma HARIRA ?" girgiza kai kawai rauda takeyi domin bazata i'ya fad'ar ko kallama d'aya ba dan in har tace za tayi magana kuka ne kad'ai a bakinta sai yanzun take nadamar abinda ta aikata sai yanzun ta gane kuskurenta.


Fad'a sosai Hajiya ta Mata sanna tace . "Wannan cikin kuma baza'a barshi ba Dole sai an zubar domin mud'din maganar Nan ya fita batun Auren ki da wannan yaron nasan da kyar ya yuhu" tashi tayi ta d'auki mayafinta tana sababi tare da fad'in. "Shima Ummarun zai gamu dani ki zauna ki jirani Daman ba dad'ewa zanyi ba" ta fad'i Haka tare da ficewa daga d'akin karo taci da Abbu ya fito zai tafi masallaci duk jikinsa a sanyaye Kallo d'aya zaka Masa kasan yana cikin matsanancin tashin hankali. "Kabiru ni zanje K'auye Amma bazan kwana ba ka saka i'do sosai a k'an Rauda" gyaษ—a Mata K'ai yayi ba tare da yace Mata kala ba.
Mikewa Rauda tayi jikinta duk ciwo yake Mata sakamakon matsan da Tasha a Gurin Ummanta a hankali take taku har ta bar d'akin Hajiya part d'inta ta nufa kallon kofar d'akin Ummanta tayi Nan i'danunsu ya sarke cikin na juna, Gaban rauda ne ya bada rass ganin Mahaifiyarta tsaye bak'in kofa tana Kallonta i'danunta duk ya kunbura still yanzun ma hawaye take yi , juyowa tayi da niyar karasowa gareta da sauri Umma ta dakatar da i'ta da fad'in . "Karki karaso gareni mud'din kina son Kwanciyar Hankali !"


"Wayyo Ummana Karki min Haka plz .. ki gafarce ni nasan na aykata kuskure Amma ki yafe min in kika ki yafe min zan dauwama cikin Kunci da bak'in ciki Umma kiyi Hakuri na tuba na hakura zan Auri Munnir d'in in har hak'an zai faranta ranki .." sakin labulen d'akin Umma tayi cikin Zuciyarta tana jin wani i'rin Tausayin Yar tata har ga Allah taji zafin abinda ta Mata.


Amma Dole ta nuna Mata kurenta Dafe da Mara rauda ta karasa shiga d'akinta wayarta ta d'auka ta Kira Zeey cikin Kuka ta fara magana. "Zainab kina lna Dan girman Allah kuzo Ina bukatar Ganin KU wlh lna cikin mugum matsala" da sauri Zeey dake jikin Ta ta mike tare da fad'in. "Hasbunallahu wani'imar wakil Mai ya faru Rauda?" Murya a dusashe rauda tace. "Dan Allah kuzo komai ma ya Faru ciki gareni Zainab Umma Abbu duk Suna fushi Dani Dan Allah kuzo KU rarrasa min su plz ... Ki taho dasu Shema" katse Wayar tayi tare da wanciya rik'e da marar ta,


Da Sauri Zeey tace. "Zayyan matsala ta taso fa kawata Rauda ciki gare ta" mikewa yayi a razane tare da fad'in. "What ! Gaskiya banji dad'in haka ba yanzun in aboki na naji wannan labarin fa ya zaiyi Anya zai Aure ta ma kuwa shida yake son salihar mace...." Katse shi Zeey tayi cikin masifa "dallah rufe min Baki Yaji Mana Dan buran'uba waya kaishi isk'anci Ai wlh sai ya had'u da Karuwa i'rinsa Wai shi zai Auri Ustaziya ance Masa Rauda sonsa take ni Wlh dama zai fasa da munfi kowa jin dad'i Kai bani da lokacin Shirmen KU Shege ne Abokinka Bunsurun banza .." kiss ta manna Masa a goshi tare da d'aukar himar da makullin mota,
Sai da ta biya ta d'auki Kawayen nasu sanna suka nufi Gidansu Rauda isk'eta sukayi kwance sai kuka take Gabad'aya tamabayar suke . "Rauda Taya a'kayi ciki ya shiga Daman Baku d'auki mataki bane" mikewa tayi da kyar ta riฦ™e hannun Shema sanna tace. "Shema'u wlh bansan zanyi ciki ba" Zeey tace . "Yanzun Shi Uncle Farooq d'in ya sani" girgiza musu Kai tayi d'aukar wayarta rabi'a tayi cikin fusata tace Gwara shima yaji dan yashiga damuwa bai kamata ace KE d'aya ce Zaki zauna cikin damuwa ba number Uncle tayi darling tare da mikawa rauda.




Aysha J.B
๐Ÿ’—๐Ÿ’—๐Ÿ’—๐Ÿ’—๐Ÿ’—๐Ÿ’—
SIRRI NE
๐Ÿ’–๐Ÿ’–๐Ÿ’–๐Ÿ’–
๐Ÿ’—๐Ÿ’—๐Ÿ’—๐Ÿ’—๐Ÿ’—๐Ÿ’—
(SEX STORY)


*STORY & WRITTEN*
*BY*
*AUNTY AYSHA J.B*







*Ki biya kafin ki ka/ karanta d'ari Biyu ne cakal , 200 ki tura katin MTN ta wanna number 08062068839 sai ka ki/ min screen shot ta WhatsApp number na 07061631956*


ยฎ๐ŸŒ


*FARIN JINI WRITER'S ASSOCIATION..๐Ÿ“š๐Ÿ“š*
{{ฦ˜ungiya Domin wayar da ฦ™an mata , Farin jini writer's domin ci gaban, Mata.}}


โ˜…{{F.J.W.A}}โ˜…๐Ÿ“–๐Ÿ–Š๏ธ


https://www.facebook.com/Fajin-jini-writers-association-109611777388680/




_DEDICATED TO _
*AYSHA A BAGUDO*







Page 39_40


...... Umar zaune shida mai martaba Yana Masa fad'a ganin yanda ya d'auki damuwa ya saka a ransa duk ya rame saboda magabatan sa sunje niman Aure suka tarar da har an saka Rana Nanda wata d'aya , Sosai Uncle ya shiga cikin damuwa ganin Haka yasa Mahaifiyarsa da suke Kira Ummi tace. "Ga yar k'anwata da take rik'o tasan Halinta ciki da bai tanada ladabi da biyayya shine take so ta had'asu da Umar badan ransa yaso ba ya Amince kasancewar shi ba yaro bane baya jayayya da babba Amma shi har ga Allah raundan

Ads At the End of Article

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login
Footer Ads