Header Ads
Showing 42001 words to 45000 words out of 67160 words

Chapter 15 - SIRRI NE BOOK COMPLETE BY AUNTY AISHA J.B.txt

Ads the beginning of article before Image

11 Jun 2024

608

Ads at the middle of Article

tasa hannunta tana ci tana hawaye riƙe ta yayi ganin yanda take cin Abinci kamar Bata ta'ba ciba , "realixe mana" ajiyan zuciya ta sauk'e ta juyo tana Masa wani i'rin Kallo sai da taci abincin sosai kafin ya Bata Hollander shima sosai Tasha jinGina jikinta tayi a nashi ta sauk'e Ajiyar zuciya akai akai "dan Allah ka kaini Gurin ummana ..." Girgiza mata kai yayi kafin yace "Bari na siyo Miki magani ..." Bata bari ya karasa maganarsa ba tasa kuka tare da rik'o shi .. "karka fita ka barni ni d'aya ,wlh tsoro nake ji" zama yayi tare da d'aura hannunsa a kan nononta "wash zafi" lumshe i'don yayi kafin yace "to ki Bari na siyo Miki magani tunda yana Miki zafi" girgiza Masa kai ta yi hawaye na gangaro mata , "to tashi muyi Sallah" da kyar ta mike domin jikinta yayi tsamin lura da yanayin tafiyarta ne ya sashi d'agata cak ya nufi toilet da i'ta had'a Mata ruwan zafi yayi kafin ya cire mata zanin jikinta tare da 'yar shimin data saka .. d'agata yayi tare da saka ta cikin ruwan wani Kara ta saka tare da rirrikeshi kallon kasa kasa yake Mata ganin yanda take yarfa d'ayar hannunta,
Kayan jikinsa ya cire ya shiga cikin ruwan tare da jawota jikinsa kwantowa tayi a Kirjinsa tana kuka kasa kasa kama lallausar fuskanta yayi Yana kallon kwayar i'danunta tana kokarin Magana Kenan ya had'e bakinsu shuru ta Masa sai Ajiyar zuciya da take saukewa kama harshenta yayi yana tsotsa d'agota yayi tare da d'aurata saman sa , hannunsa ya saka a HQ d'inta a hankali take girgiza Masa kai lumshe i'don ya yi Yana jin wani i'rin feel d'inta .... Yatsansa ya saka a hankali yake fingering dinta ƙaƙƙame jikinta tayi sosai i'ta Bata son abinda yake Mata amma Bata karfin da zata iya kwatar kanta .. sosai yake caccakar ta da hannunsa wani i'rin Nishi ta fitar mai k'arfi riƙe Masa Hannun tayi tare dayin narai narai da ido cikin wani i'rin salo ya kama lip's d'inta yana tsotsa sai da ya kashe Mata jikinta sosai kafin yace "RAUDA inna bukatar ki ...." A hankali ta iya girgiza Masa kai alama ita dai a a mannata yayi da jikinsa Yana sakin wani i'rin ajiyar zuciya nononta mai lafiya ya kama yana tsotsar nipples din cikin wani i'rin salo mai mantar da mutu duniyar dayake , sosai yake tsotsar nonon yana wani i'rin jan nipples din a Hankali duk yanda taso kaucewa bukatarsa abin ya gagareta tana jin yanda Buransa ke wani i'rin zungurarta sosai ya fita a hayyacinsa mikewa yayi da i'ta a jikinsa amma bai bari kirjinsu ya had'uba saboda Ciwon dake d'ayar nononta riƙe kugunta yayi sosai Yana zagaye Yatsansa ta Samar belinta wani i'rin zillo tayi kamar zata fad'i kasa tana sauke ajiyar zuciya ...
...... D'aurata yayi saman Penis d'insa mai girma da kauri a hankali ya fara shigarta a Haka har ya samu ya shiga jikinta sosai yana riƙe da kugunta ya fara having sex da i'ta sosai yake cinta tare da bin kowani lungu da sako na jikinta Yana sunbatarta , fita yayi da i'ta still yana cinta kwantar da i'ta yayi a Gado tare da d'aga kafarta sama shiga yayi tsakiyar ta tare da bud'e gindinta harshensa ya saka yana karkad'awa a ciki tare da Mata wani i'rin zugowa da sauri ta shafa bayansa tana sauke a jiyar zuciya saman belinta ya kama yana tsotsa tare da ja a hankali "wayyyo" tace tana Kara daga Masa kasanta sosai yake sucking d'inta tsotsar gindinta yake kamar sweet Yana tand'e harshensa wani Kara ta sake tare da danna bakinsa a durinta sai da ya cita ya zukota ya lashe ruwan gindin sosai kafin ya saka yatsansa yana jujjuyawa kallonta yayi ganin i'danunta na Lumshe ne yasa shi zare yatsansa Buransa ya kama a hankali ya fara zurawa d'ayar hannunsa na wasa da belinta ...


Zafi² ta fara ji Amma jin yanda yake wasa belinta ya Hana zafin tasiri wani i'rin dad'i yake ji a hankali ya soma hak'arta cikin kwanciyar Hankali da Salo mai tafiyar da hankali lumshe i'donuwanta tayi "wayyo Farouq .... Dad'i nake jiiiiii" jikinsa har rawa yake yi jin yanda tayi magana kwantowa jikinta yayi tare da Kirjinta ya had'u da nashi ba harshen sa ya saka a saman nononta mai lafiya ya fara Mata wani i'rin lasa sosai yake lasan nonon hannunta ta saka d'aya ta riƙe kugunsa d'ayar tana mulmula twins d'insa wani dogon numfashi yaja "washhhh Ashhhh Rauda dad'i wayyo Allahna wayyo Durinki dadiiiii lna sanki Matata inna kaunarki sosai plz stay with me love you more much" sosai yake zuba Mata sanbatu da surutu had'e bakinsu tayi domin yanda yake wannna surutun zai sa su Hajiya suji ...


Zaunawa yayi still Yana cinta bakinsu na had'e da jinansu sosai suke jiyar da juna dad'i i'rin ci da salon kwanciyar Hankalin da yake Mata ne yasa ta sake Masa jikinta sosai domin dad'i take jin sosai a kwashe awa babu labarin realize itakan har tayi gajiya ta fara yi a Hankali ta bud'e i'danunta tana kallonsa zare joystick d'insa tayi da sauri ya bud'e ido yace "plz menene Haka Kuma?" murya kasa kasa tace "nagaji sosai ka barni karka cinye ni" murmushi ya sakar Mata akan tattausar lip's din kafin yace "ki Bari na fitar plz kad'an ya rage" shuru ta Masa batare da ta Kuma cewa komai ba goho ta Masa Nan ya antaya Mata Buransa Yana caccakar gindinta tare da zuba Mata sanbatu a hak'an ma sun kwashe sama da minti talatin babu labari kok'arin tureshi take yi Amma ta kasa domin wani i'rin ruko ya ma kugunta sai mammatse Duwawunta yake wani Nishi yayi tare da gurnani Nan na sake Mata gwatso Wanda taji shi har kwakwaluwar kanta nan take sai taji ya sake Mata ruwan sperm mai zafi ... Ajiyar zuciya ta sauk'e bai cireba ya kwashe minti ashirin kafin ya fara kok'arin cinta kuka ta fashe Masa dashi da sauri ya zare yana rarrashin ta kallon agogo yayi yaga har Tara saura "kai Kinga kisan mun makara sallah ko har Tara fa?" Hararan wasa ta sak'ar masa tana juyar da k'anta kwanciya take Shirin yi taji yayi sama da ita.


Da temakon sa tayi wanka tare da d'auro Alwala suna sallah ta kwanta take Zazzafar zazzabi ya rufeta fita yayi hankalinsa a tashe yaje ya suyo Mata magani sai da ya dawo kafin ya tuna da Aiken Hajiya sde d'inta ya nufa Nan ya ga Sajida tana zaune da waya a hannunta tana ganinsa ta kashe wayar matsowa tayi tare da fad'in. "Daman kai nake jira ga Abinci tun d'azun na rasa yanda zanyi na Kai Mata domin Hajiya ta hanani shiga" shuru yatsaya lamarin mahaifiyar sa ya fara isar sa , gashi Alhj baisan ranar dawowarsa ba , bare ya Masa maganar komawa Gidansa ,..


"Yanzun lna hajiyar ?" Kallon d'aki tayi kafin tace "tayi barci" sakonta ya Bata kafin ya nufi hanyar fita binsa tayi da sauri tace "Yaya nima zanga ya take" Haka ta karbi abincin ta riƙe ..


Lokacin da suka shiga daki jikinta har rawa yake yi da sauri ya haura saman gadon tare da mannata da jikinsa "nonona zafi fa" a hankali tayi maganar Sajida tace "matar Yaya ya jikin?" Murmushi ta sak'ar mata kafin tace "da sauki Sajida" ganinda yanda gadon ya yamutse ne yasa Sajida tace "Yaya d'agata sai in Gyara gadon .." d'agata yayi suka zauna Ak'an kujeran dake Gurin tana cikin kakkabe zanin taga duk ya baci murmushi tayi cikin ranta tace "Yaya badai Jaraba ba ... Bata da lafiya ma bai barta ta Huta ba " cire zanin gadon tayi ta shimfid'a musu wani sai da safe ta musu kafin ta fita da rarrashi ya samu ta ci abincin kafin ya Bata magani Tasha washe Gari da sassafe ko tashi basuyi ba sukaji bugun kofa da k'arfi shine ya je ya bud'e kofar Hajiya ya gani ta had'e girar sama "inna aike na?" Sunkuyar da k'ansa kasa yayi kafin yace "Inna kwana .." katseshi tayi da fad'in da ban kwana ba zaka ganni ne ? zanci maka mutumcin fa umar watau dana aike ka kai mai Mata ka dawo baka kawo min aike na ba ka nufi gurinta Daman na sani sun riga sun asirce min kai har sai da nayi barci kafin kazo ... Zan d'au mataki wlh .. " kwafa tayi sai da ta zazzaga masifa tare da zagin Rauda tasss sanna ta bar d'aki ...


*****
Kuka sosai Rauda keyi da sauri yace "dan Allah ki daina kuk'an Nan Yana d'aga min hankali bakijin Baki da lafiya ne Kiyi hakuri..." Girgiza Masa kai tayi tare da rik'o Hannunsa "dan giraman Allah dan darajan ma'aiki manzon Allah sallallahu alaihi wasallam mai sunar uncle ka sauwake min wlh bazan i'ya wannna zaman ba..." Mikewa yayi cikin bacin rai yace "nagode Rauda inna tunanin zan samu sanyi daga wajen ki Ashe ba Haka bane naji zan Miki yanda kike so ..." Dammm gabanta ya bada wani i'rin bugu da sauri tace "dan Allah kayi hakuri ..." Hannun ya d'aga Mata tare da ficewa daga d'akin tunda ya bar Gidan bai dawo ba sai Sajida ne tazo ta kawo Mata Abinci tare da Mata Gyaran daki sai dare ya dawo shima Yana Bata magani ya kwanta tare da juya Mata baya ... Haka rayuwa taci gaba da tafiya Gabad'aya ya d'auke Mata Huta Yana Bata kulawa sosai Amma yanzun baya niman ta hak'an na Mata zafi matuka ga mahaifiyarsa data sata gaba kullun tana d'aki Bata jin dad'i gidan sam in sukayi waya da umma sai dai tace tayi Hakuri Zaman Aure Haka ya gada sai da hakuri tana kuka sosai ta rasa yanda zatayi duk ta rame shima k'ansa Farouq Yana cikin damuwa domin Gurin aikinsa an kore shi Kuma duk mahaifiyarsa i'ta tasa aka koreshi kwance take abin duniya duk ya i'sheta Data ta siya tare da hawa online number Uncle ta gani Kuma Yana online .. "slm uncle" ta kwashi mintuna kafin ya Mata reply "wslm baby raudana ya kike da maigidan ki ki Kara hakuri inna jin komai dake faruwa ki Masa Magana ku koma gidan ki zan muku aike IshaAllah nima bana Nan nayi tafiya ..." Sosai sukayi hira daga karshe ta sauka online Koda Farouq tazo ta Masa maganar Gidanta fiti fiti yaki Amincewa haka ta hakura Bayan kwana biyu Sai ga d'an aike an kawowa umar sako lokacin da ya bud'e sakon yaga makudan kud'i tare da wasika da sauri ya bud'e ya Fara karantawa ....


"Assalamu alaikum Umar da fatan Kuna lafiya ya jikin Rauda Allah ya Kara Mata lafiya ka Kara hakuri dan Allah ka kud'i Nan kaja jari ka kula da yata Rauda Kar kaji komai a ranka a matsayin uban nake a gun rauda ka kula da i'ta sosai Allah ya Baku Zaman lafiya Uncle Umar na muku fatan Alkhairi" Ajiyar zuciya ya sauk'e lokacin da ya Gama karanta sakon rauda kan hawaye take sosai Daman suna cikin matsi na rashin kud'i kuma taki sanar da iyayenta halin da suke ciki kasancewar Alhj yace Yana Zuwa karta yarda ta sanar da iyayenta sosai Farouq yayi Farin ciki shima.....




Aysha J.B
*Bonus ..*


57_58


Kallonta yayi na d'an lokaci kafin yace "Rauda!" bata d'agoba sai ma kuka da ta Kara fashewa dashi gabad'aya jikinsa yayi sanyi baya son ganinta cikin damuwa kamata yayi tare da rumgumarta "dan Allah Kiyi hakuri menene to?" bubbuga bayanta yake a Hankali yana shafa kwantaccen sumar kanta, "maisunan uncle dan Allah ka kaini gurin ummana inna son ganinta" d'agota yayi tare da zuba mata i'do yana nazarinta , a hankali tayi kasa da k'anta tana murza yatsun hannunta "RAUDA!!" shuru ta Masa taki ko kallonsa kama lallausar hannunta yayi yana massaging d'inta "dan Allah Kiyi hakuri Karki yi nesa dani inna bukatar ki Kusa dani plz rauda ki *soni* kamar yanda nake sanki .. .."da sauri ta kalleshi shima kallonta yakeyi wani i'rin Kallo suke aikawa junansu sai narke mata yake yi tausayinsa ne ya d'arsu a zuciyarta "bazan i'ya ba" abinda tace Kenna ta kwace hannunta tare da yin kitchen "bazan i'ya ba.." maimaita maganar yayi a cikin zuciyarsa "mai take nufi sonane bazata i'ya ba ko me? ban kai matsayin da zata soni bane!" nikan nace oho .. .. Bayan ta yabi da kallo kwanciya yayi yana jin haushin k'ansa daya Amince da Aurenta yana tunanin zai shawo kanta cikin sauki sai yaga abin ba haka ba !! tunani ya ringa yi ya saka wannna ya kwance wancan a Haka har ya fara jin kamshin girkin da take yi mikewa yayi tare da nufar kitchen d'in tsayawa yayi yana kare Mata kallo yanda take aikinta cikin nutsuwa hard'e hannunwansa yayi a kirji juyowa tayi jin kamar ana kallonta wani mugum kallo ta aika masa kafin ta kawar da kanta "maisa na amince da Aurensa biyayya nayi kawai badan inna so ba nayi hak'an ne dan in Faranta ran iyaye nayi ne dan babu yanda zanyi na amince ne dan na faranta musu Amma mai yasa har yanzun bana jinsa a Raina! Duk da i'rin tarin kaunar daya ke nunamin mai yasa har yanzun zuciyata sai unclena take so mai yasa nake yawan Bata Masa rai alhalin shi yana bani Farin ciki duk hanyar Farin ciki yana saka ni mai yasa ni na kasa bashi Farin ciki?" har ya karaso inda take bata san yazo ba , tana can duniyar tunani ..
"Mai'zan tayaki dashi?" Maganarsa ne ya katseta bata kalleshi ba kuma batace Masa uffan ba ganin haka ne yasa shi fita jikinsa duk a sanyaye binsa tayi da dogon tsaki cak ya tsaya tare da juyowa kawad da kanta tayi har cikin zuciyarsa yaji matukar zafin tsakin da ta Masa a rayuwarsa ya tsani a Masa tsaki wucewa yayi tare da yin wanka ya bar gidan bata san fitarsa ba domin ko sallama bai Mata ba Sajida ce ta shuga tana tayata Aiki suna d'an ta'ba Hira "Sajida wlh inna son tafiya inga ummata Amma nama yayanki magana yaki ya bani dama" da sauri Sajida tace"tafiya kuma matar yaya plz inma abinda Hajiya take miki ne dan Allah Kiyi hakuri Karki bar Yaya na bakya tunanin zai shiga wani hali yana sanki fa look, rauda ki cire komai ki rumgumi kaddara ba komai d'an Adam yake so a rayuwa ya samu ba sannan abinda kake so ka nace sai kaga ba Alkhairi bace a Gareka abinda kaki kakishi sai kaga wannan abin shine Alkhairi a Gareka nasan bakya son yayana dole ce tasa da kuma biyayya da Kika ma iyayenki amma inna Baki hakuri nan gaba Zaki ga riban biyayya duk Daren dad'ewa zakiji dad'i nasan Hajiya na takura miki shiyasa kike niman hanyar da zaki rabu da Ya Farouq , nidai fa shawaran da zan Baki ki Kara hakuri kuma nasan da Abba ya dawo Hajiya Bata i'sa ta takura miki ba duk tana yi ne ganin baya nan Ki rumgumi Mijinki domin shi mai kaunarki ne"
shuru tayi tana nazarin maganar Sajida a zuciyarta tace “kumafa haka ne amma ya zanyi ya Zama dole ya rabu dani tunda bana kaunarsa” a zahiri kuma sai tace “Sajida wlhy ba Haka bane kawai inna son ganinsu ne bawai abinda kike tunani bane” shuru Sajida tayi tana nazarin maganarta tsaf ta Gane take take Rauda, amma abinda ta kasa fahimta Auren ne har yanzun Bata so ko yayanta ne Bata so? shine bata gane ba .. dafa kafad'arta Sajida tayi kafin tace “ki Kara hakuri koma menene kiyi tunani kafin ki aikata karki zo kiyi abinda daga baya Zaki dawo kina ladamarsa ,ni zankoma Kar Hajiya ta dawo bana nan amma kiyi nazarin maganata” daga Haka Sajida ta fita shuru rauda ta tsaya tana nazarin maganarta amma Bata ga nazarin da zatayi ba i'ta dai a ganinta rabuwarsu shine abinda yafi Alkhairi bazata i'ya zama tana cusa Masa bak’inciki da bacin rai ba,
tunani ta ringa yi har ta gama aikinta sai da ta Gyara komai ganin magariba ta gabato yasa ta nufi toilet ganin baya cikin dakinne yasa ta tsaya tana nazari sai kuma nayi nodding Head ta nufi toilet wanka tayi tare da alwala tana fitowa ana Kiran sallah Sallaya ta shimfid'a ta d'aura zani tare da tada kabaran sallah bayan ta idar tayi Addu'a sosai tare rokon Allah ya kawo mata d'auki cikin lamarinta tana Addu'ar tana kuka Bata bar gurin ba sai da tayi sallar isha'i har lokacin bai dawo ba hankalinta ne ya fara tashi har tayi shirin kwanciya sai taji duk ba dad'i Bata saba kwanciya i'ta d'aya ba, har taci abincin ta bar Masa nasa amma shuru mikewa tayi tana kaiwa da komowa waya ta d'auka zata kirashi “to inna kirashi mai zance masa?” ajiye wayar tayi haka ta zauna jugun tayi takumi Bata ankara ba sai taji hawaye ta gangaro Mata “to lna yaje?” kiransa tayi sai taji wayarsa a kashe hankalinta ya sake tashi number Sajida ta Kira bugu d'aya ta d'auka cikin rikicewa tace “Sajida bai dawo ba” da sauri sajida da miki lallabawa tayi ta fito tana tsoro Kar Hajiya taji motsinta “a a matar yaya mai Kika masa Yaya bai ta'ba fita ya jima ba fad’a kukai?” da sauri Rauda ta girgiza mata kai “ba abinda na masa wlhy ya fita ma bansan ya fita ba” kallon tuhuma Sajida ta bita dashi kama hannunta tayi suka zauna kan kujeran dake gurin “matar yaya da abin Kika masa mai'yasa kin Bata masa rai ko?” kuka rauda ta saka kafin tace “tsaki na masa” da sauri sajida ta mike “innalillahi tsaki fa RAUDA! Kinsan yanda ya tsani a masa tsaki kuwa?”
shuru sukaiyi har goma sai goma da rabi kafin suka ji dirin motarsa ajiyar zuciya Rauda ta sauke kallon Sajida tayi kafin tayi murmushi i'tama rauda murmushi tayi tare da riƙe hannunta “nagode sajida” kai sajida ta girgiza mata da sallama ya shigo dakin Sajida tace “yaya lna kaje ..?” wani i'rin kallon daya sakar mata ne yasa ta yin shuru

Ads At the End of Article

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login
Footer Ads