Header Ads
Showing 60001 words to 63000 words out of 67160 words

Chapter 21 - SIRRI NE BOOK COMPLETE BY AUNTY AISHA J.B.txt

Ads the beginning of article before Image

11 Jun 2024

605

Ads at the middle of Article

mamana? kuka rauda ta saka wiwi tana kuka ta fara magana Umma nifa bazan je ko'ina ba ni baran iya barinki ba hawaye ne ya taru a idon umma. toya za'ayi mamana aure ba inda baya kai mutum hakuri zakiyi kinji daina kuka kinga jikinki da zafi baki da lafiya.. Allah umma ni baranje ba ...to mamana ya kikeso nayi ne kawai na fasa auren dariya Shema suka saka, harda abbu domin yanda tayi maganar zaka ɗauka karaman yarinyace ganin suna mata dariya ne yasata faɗawa jikin umma tare da fashewa da kuka rumgumeta umma tayi i'tama tana kuka tsagaitawa da dariya sukayi ganin halin da suke ciki ba karamin tausayi suka basu ba, nan idonsu ya cika da qwallah umma ce tayi karfin halin fara magana. Haba rauda kiyi hakuri ki daina kuƙan nan so kike ki ɗagamin hankali ɗagowa rauda tayi tana sharewa ummanta hawaye na daina umma amma plz waye mijina meye sunansa ki faɗa min umma share mata fuska umma tayi sannan tayi murmushi Rauda maganar nan dai dana faɗa miki shi zan sake faɗa *Sirri Ne* kiyi hakuri zaki ga mijinki yau ɗinnan kuma zakiyi farinciki da samunsa a matsayin miji sai dai kuma yanada mata amma bamai damuwa bace matarsa ta kasance mace mara dauwa bata da matsa ko kaɗan kedai ki riƙeta tamkar ƴar uwa karki riƙeta matsayin kishiya domin i'tama a matsayin ƙanwa ta ɗaukeki ki daina kuka mamana in kuma ba so kike nima nata kuka ba... abbu daya miƙe tsaye yana kallonsu shima idanunsa ya cika da qwallah amma inya tuna Umar ne mijinta zaɓin ranta saiyaji sanyi a ransa yasan kaunar da yake mata bazai taɓa bari ta hulaƙanta ba, haka dai suka lallaɓata tana kuka umma ta sakata a mota suka tafi motarsu na tashi umma tasa kuka itama dan zatayi kewar ƴarta sosai abbu ne yaja hannunta suka shiga ɗakin rauda domin yafi kusa da inda suƙe rumgumeta yai yana bubbuga bayanta. is ok kuƙan ya isa haka ...
tafiyan awa biyu da rabi ya kaisu Nassarawa lafia ƴan uwan umma sunso aje da i'ta can masarauta gidansu Uncle amma sai sauran yan uwansa da sukazo ɗauƙan amariya suka ce a a a huce da i'ta g r a can gidan uncle ɗin haka kuwa akayi Aunty fati da ƴan uwanta sunyi musu tarba mai'kyau Rauda kuwa part ɗinta suka huce da i'ta sosai sukaji daɗi yanda Fatima ta tarbesu basu wani jima ba sukace zasu koma don abbu yace kar wanda ya kwana rauda na ɗakinta tana rizgan kuka sai yanzun shema suka san waye mijinta domin sunga hoton uncle shida littel a baban falon saidai kowa yaja bakinshi yayi shuru rigima ta tayar lokacin da zasu tafi tayi tayi su kwana amma sun kin Gundura tace cabb na kwana na bar mijina da wa? gwara mu tafi kafin ango yazo ya koromu dan wallahi mutumin nan tsaf a gabanmu zaice zai ciki daman ba kunya gareshi ba... dallamala yimin shuru ina kika sansa cewan rauda Zeey tace uhm kedai abar kaza cikin gashinta mu muyi gaba Allah ya bada zaman lafiya miƙewa tayi zata rakasu amma suka ki, cewa sukayi ta zauna abinta haka suka tafi suka barta ta nimi littel sama da kasa bata ganta ba kwanciya tayi saman gado nan zazzaɓi ya dawo ga ciwon kai, (nikuwa nace kuƙan da kika shama ya isa yasa ki ciwon kai amma babban ciwon kai na zuwa dan fa ba sauki hammm) tana kwance har aka kira magariba littel ce ta shigo tana dariya rauda tace ina kika je hawa tayi saman gado sannan tace ina gurin Dady na Dady kuma? rauda tace domin maganar ya ɗaure mata kai, tana shirin miƙewa taji sallama waigowar da zatayi taga aunty Fati da sauri ta miƙe tana nunata AUNTY..... murmushi Fatima tayi sannan ta ajiye tren dake hannunta , na'am ƙanwata sai gaki a cikin Gidana a matsayin *matar mijina* ta faɗi haka tana murmushi ware ido rauda tayi mijinki fa aunty kai gaskiya bazan iya haɗa miji dake ba wallahi Allah ban sonsa koda ma ina sonsa wallahi ina kunyarki.... dafatan da tayi ne yasa tayi shuru karki damu ƙanwata kina sonsa fiye da komai nasani kuma kema kin sani kiyi sallah da kaina zan kawo miki shi tana gama faɗar haka ta fita daga ɗakin tsayawa rauda tayi tana mamakin maganarta ganin lokaci na kurewa ne yasa ta nufi toilet sai da tayi isha kafin tabar saman sallaya domin wani irin sanyi take ji kwanciya tayi tare da rufe jikinta da mayafinta littel ma ganin ta kwanta yasa ta matso jikinta itama ta kwanta ... tana kwance misalin tara taji sallamar Aunty fati kafin ta amsa har sun karaso juyowa tayi tana amsa sallamar karaf idanunsu ya sarke cikin na juna yana tsaye ya harde hannuwansa a qirjinsa kallonta yake yana murmushi nunashi tayi sannan ta nuna aunty fati da karfi tace Fatima daman shine mijinki? gyaɗa mata kai tayi kallon uncle ta sakeyi sannan tace Uncle... shiii baby karki ce komai ki adana tambayarki har zuwa gobe dan yanzun, not time zama sukayi baƙin gadon fati tana murmushi tace angon Rauda baban Rauda yau gaka gata shiƙenan buri ya cika hamm adai yi a hankali wallahi karka gajiyar min da ƙanwa miƙewa tayi tare da ɗauƙan littel to asuba ta gari ƙanwata sai da safe.. tana faɗin haka ta fita a daƙin
Yana ganin fitarta ya matso tare da kama hannun rauda zame hannunta tayi da sauri tare da sunkuyar daƙanta kasa kara matsowa yai gareta da sauri ta matsa baya ɗan murmushi yai sanna ya mike ki tashi kiyi wanka sannan ki ɗauro alwala ki ki hauro sama ina jiranki hanyar fita yai da sauri tace sama kuma? bai tsaya sauraronta ba ya fita yana sakin murmushi jiki a matukar sanyaye ta miƙe toilet ta nufa ta haɗa ruwan ɗumi tayi wanka tare da ɗauro alwala tana fitowa ta nufi gaban mirrow kulaccanta dayasha haɗi tana bin sassan jikinta tana shafawa wanda tun daga maiduguri umma tasa aka haɗo mata tana gamawa ta fara bin ɗakin da kallo tana niman inda jaƙan kayanta yake nan taci karo da wasu haɗaɗɗun akwatuna seti masu ruwan gol gefe guda kuma ga akwati nan kayanta nufar gurin tayi ta buɗe jakar kayanta ta ɗauki doguwar riga mai hannun shimi ko under wears bata saka ba, katon himar ɗinta ta saka tsaye tayi tana tunanin ta lna zata nufi ɗakinsa tayi nisa cikin tunani taji daɗɗaɗar kamshinsa ya mata sallama kafin ta ɗago har ya karaso gareta hannunsa ɗauke da sallaya ba tare da ya kalleta ba ya ajiye jakar dake rataye a kafaɗarsa kallon jakar tayi da kyau nan taga wanan jakar data baiwa littel ce ranar da suka haɗu a gurin shopping.
ɗagowa yai da sauri ta kawad da kanta daga kallonsa bisimillah ya faɗa tare da fisƙantar alkiblah a hankali ta karaso tare da tsayawa ta gefensa batayi baya sosai ba sallah raka'a biyu sukayi bayan sunyi sallama tare da addu'oi ya matso gareta tare da zare himar ɗin dake jikinta tsarki ya tabbata ga ubangijin dayayi wannan halittar abinda ya faɗa kenan lokacin da yayi arba da ciƙaƙƙun nonuwanta wanda yana iya hango nipples d'inta ta cikin rigar da kyar ya i'ya daurewa bayan ya had'iye wani i'rin miyau dafe k'anta yai tare da kwararo masu addu'oin samin Zaman lafiya da zuri'a d'ayyiba cikin harshen larabci da muryansa maid'ad'in sauraro shuru tayi tare da lumshe idanuwanta Bayan ya gamane ta lura da kallon dayake Mata da sauri taja himar d'inta ta saka murmushin gefen baki yai trai din da fati da shigo dashi ya mike ya d'auko bud'ewa yai nan kamshi ya daki hancinta gasasshiyar kazane sai tururi yake gefe guda kuma Yogurt ne mai sanni matso kici girgiza Masa kai tayi na koshi Ajiye flat din daya dauko yai tare da jawota jikinsa wani i'rin shook sukaji lokaci d'aya runtsa idonunsu sukayi lokaci d'aya cikin wani i'rin yanayi ya d'aurata saman cinyarsa lokacin ya rigada ya cire jalla'biyar jikinsa ya saura dagashi sai single da gajeren wando , matseta yai sosai da Hannu d'aya ya ture trai din gefe zubawa k'yak'yawan fusk'anta eyes yai i'tama kallonsa take tana sauk'e numfashi a Hankali.. d'aura bakinsa yai saman lips d'inta yayinda hannuwansa duka biyu Ya d'aura saman qirjinta yarrr tsigan jikinta suka rufe idanunta tayi ruf a Hankali ya fara zagaye labbanta da harshensa cikin wani i'rin salo mai kashe jiki bud'e idonta tayi da suka Fara sauya launi narai narai tayi da i'danuwa shafa nonuwanta yai nan yaji kaman ya ta'ba gonan auduga dan tsananin laushi da taushi harshensa ya zura cikin bakinta sosai yake shafa nonuwanta jikinta ne ya fara rawa a hankali ta kwaci k'anta domin ya riga ya Gama kashe mata jiki da salonsa bud'e rinannun i'danunsa yai a hankali ta fara kok'arin barin jikinsa kara jawota jikinsa yai kuka ta saka plz uncle...shiii abinda yace Mata Kenan tare da rumgumarta zip d'in riganta ya zuge da sauri yaja rigan kasa wayyo uncle plz don Allah ka barni banida lafiya bai saurareta ba ya shiga cusa hannunsa cikin qirjinta Yana sauk'e wani i'rin ajiyan zuciya had'e bakinsu yai ya shiga tsotsar bakinta cikin kwanciyar Hankali ta kasa kwatar kanta domin jikinta ya mutu murus da kyar dai ta lallaba ta kwaci bakinta a hankali ta fara rera Masa kuka mai'had'e da shagwaɓa tsayawa yai daga murza nipple d'inta da yakeyi Yana suraron kuk'anta Wanda yake jinsa har ransa jin yanda jikinta ke rawa ne yasa ya sassauta rikon daya mata bin fusk'anta ya farayi yana lashe hawayenta da harshensa sai da taga ya bar fusk'anta sannan taja rigarta kaman wata jaririya haka ya ringa Bata kazar taci sosai daman yunwa take ji domin yau Gabad'aya ta kasa cin komai yogurt dinma kad'an tasha ta kawad da kanta zame jikinta tayi daga nasa himar d'inta ta saka ta hau Gado tare da dukunkune jikinta guri d'aya kwashe kwanukan yai ya nufi kitchen yana shigowa ya kashe hutar dak'in kayanta data cire d'azun Wanda yake kan gadon ya ture gefe hayewa yai gadon tare da jawota jikinsa mutsu mutsu ta fara tana Masa kananun kuka dan Allah uncle ka Bari banida lafiya... RAUDAH cikin wani i'rin voice ya Kira sunanta shuru ta masa himar din jikinta ya cire yayi hurgi dashi Yana Shirin zame rigan ta riƙe hannunsa jin taushin hannunta ya kara rikitashi jawota jikinsa yai tare da cire mata rigan kuka tasa Masa wiwi tana fad'in wayyo Allahna wayyo Farouq plz karkayi wallahi baran iya ba bani da lafiya ka tausaya min... Katseta shima yai da sauri karki min Haka rauda Ina cike da bukatarki ki tausayamin wani i'rin Kuka ta saka tana janye jikinta matsota yai sosai yana mammatse ta cikin faffad'ar Kirjinsa jin nonuwanta jikinsa ya sake hargitsa kwanyarsa kwantar da i'ta yai Yana bin jikinta da wani i'rin rikitaccen kiss jikinta rawa kawai yakeyi gashi wani i'rin zazzabi takeji duk Yana jin yanda jikinta ke rawa Amma ya kasa barinta sosai take Masa magiyar ya barta barata iya ba, Amma Ina uncle yayi nisa baya jin kira sai da ya tsotsi nonuwanta sosai domin Yana bala'in kaunarsu bakinsa na Kan nononta d'aya hannunsa Kuma na d'ayar yana murzawa ta kasa sakin jikinta hannunsa d'aya ya Kai kasanta yana shafa saman durinta kasa hakuri yai har sai da yakai kasan jike take sosai kok'arin fingering d'inta yake Amma ta kasa tsayar da kafafunta guri d'aya domin sai mutsu mutsu take masa kasa jurewa yai zame wandonsa yai tare da gyara mata kwanciyarta a hankali ya shiga goga Buransa wani i'rin dad'i yake ji sosai jikinsa shima har wani i'rin rawa yake yi turawa ya farayi lokaci d'aya ya cire nononta daga bakinsa r..a..u..d..a..h show me plz nuna min ta Ina zan shiga wayyo Zaki kasheni baby banshiga ba dad'inki yayi yawa wayyo rauda ki ceceni plz yaki tafiya wayyo budemin ya huce. fati da fitowarta Kenan zata shiga kitchen kasancewar da kitchen d'in kasa take amfani kishin ruwa ya tasota ta duba fridge din d'akinta Babu ruwa shine ta nufo kitchen nan ta fara jin sautin muryan Sa Yana sambatu a dai-dai lokacin dayake Kiran ban ta'ba shiga gindin maid'ad'in i'rin naki ba plz show me raudahh nunamin ta Ina zan shiga wayyo Allahna wayyo dad'i ai da gudu ta koma d'akinta tare da danasanin fitowa kwanciya tayi tare da fashewa da wani i'rin kuka kuka take sosai domin tasan Rauda ta kwace mata miji abinda bai ta'ba mata ba, tsawon zamansu ko sex yake da ita bai sambatu da Kiran dad'i Amma gashi Yana ma wata wani i'rin taji a ranta da sauri Kuma ta tsohe bakinta a ranar batayi barci ba karshe ma mikewa tayi ta nufi toilet ta dauro Alwala uncle kuwa nata faman surutai rauda sai kuka take masa tare da magiyan ya barta Amma yaki sarara mata tana kuka jikinta na rawa Haka ya ringa hak'arta Yana matse nonuwanta ganin ma tana cika masa kunni ya had'e bakinsu uncle bai mata da wasa ba domin kwana yayi a k'anta Yana Abu d'aya Yana ihu da sambatu domin bai ta'ba jin dad'i da Zaki i'rin na yau ba ga ruwan ni'ima har ya rasa wani i'rin albarka zai saka mata rauda kan ta kasa motsin kirki domin jikinta ya sake Gabad'aya ga wani mugum zazzabi d'aya rufeta Saida yaji kiran sallah kafin ya barta shin k'ansa ya jike Jagab da zufa kwanciya yai tare da d'aurata samansa yana maida nunfashi sai Albarka yake saka Mata hatta umma da Abbu sunsha Addu'a barinma uwar gayyar Aunty fati domin yasan ta Masa komai tunda har tayi sanadiyar da Rauda ta dawo garesa wani i'rin darajanta yake d'ade yaduwa a cikin zuciyarsa ya yarda Tama Masa son tsakani da Allah.
Zafin jikinta ne ya ankarar dashi wani i'rin mugum tausayinta ne ya kamashi shi da k'ansa yasan ya wahalar da i'ta Amma ya zaiyi sonta da kaunarta su suka ja hak'an mikewa yai tare da kwantar da i'ta toilet ya nufa Saida ya had a Mata ruwa Saida yayi wanka ya tsarkake jikinsa sannan ya fito tare da d'aukarta kasa tabuka komai tayi domin duk jikinta ya mutu da kyar ta i'ya wankan tsarki bayan ya Mata na soso da sabulu d'aukarta yayi kaman wata jaririya haka ya fito da i'ta Gurin kayanta ya nufa Bayan ya shimfid'eta saman sallaya riga Yar shimi ya d'auko tare da zani ya saka mata da kyar ta i'ya sallah tana idarwa ta kwanta saman sallayar tana rawan sanyi d'aukar yai suka nufi saman Gado Bayan ya shimfid'a sabon zanin gadon, kuka ta saka Mata tana juyi a jikinsa zame himar din yayi gani yai zanin jikinta ya kwance mikewa yai tare da lalubo Mata wando iya gwiwa cikin kayansa dake d'akin saka Mata yai tare da d'aurata samansa tana kuka da juyi a jikinsa har barci ya d'auketa shuru yai yanajin yanda numfashin ta ke fita had'e da hucin zazzabi Yana shafa bayanta shima har barci ya daukeshi.
Tun lokacin da tayi sallar asuba ta fito Saida ta Gyara gidan fis sannan ta d'aura musu girki Karfe takwas ta Gama komai tayi wanka Tama little wanka zama sukayi a dinning kallon littel tayi sannan tace Aunty fati Wai Ina dady ne da mamy? Kallon yarinyar tayi sannan tace Suna Zuwa Tom tace wasa wasa har Karfe Goma babu motsin su uncle mikewa tayi suka nufi d'aki a dai-dai Wannan lokacin kuma sun ringa sun farka sai rauda dake kuka tana juyi a jikinsa gabad'aya ya rasa ma ya zai mata Yana zaune tsakiyar gadon ta kwantar da k'anta saman qirjinsa ga gashinta da suka barbazu Daman batayi kitso ba ga nononta dake gugan qirjinsa tauriya kawai yake yi, domin shikad'ai yasan halin da yake ciki rauda rauda Haka ya ringa kiranta Amma lna Bata ma san yanayi ba, domin sai juyi take tana murde murde ga jikinta da yayi zafi cikin Haka saiga fati sun shigo da sauri ta karaso lafiya Yah Umar? kallonta yai da sauri ta kawad da kanta kallon littel tayi sannan tace RAUDA tafi waje Ina zuwa yarinyar na fita uncle yace plz help me , wallahi na rasa... Shuru yai ya kasa karasa maganar domin wani i'rin kunyarta yaji kallon d'akin tayi Nan taga ya hargitse pant a can ga brezia ma Kai duk kayan rauda da nasa sunyi daddaya gadon ma k'anshi ya Zama wani i'rin ga zanin gadon jiya yashe a gefe kallonsa ta Kuma yi Nan taga Rauda kwance qirjinsa tana juyi gabad'aya Rabin nonuwanta a waje wani i'rin kishine taji da sauri Kuma ta kawad da kishin yana ta fama da Rauda domin Zuwa wannna lokacin ya Gane aljanunta ne suka tashi Gyara d'akin aunty fati tayi har zanin gadon sida ta wanke....




*Ohh washiii wallahi naso na karasa littafin nan Amma hak'an bai yuhu ba, kuyi hakuri nasan Kuna matukar hakuri plz forget me .... Nasan ni Lexy ce wallahi sai mun had'u a Page karshe da yardan mai duka Ina godiya da nuna K'auna bansan adadin masoyan wannan littafin ba*






AYSHA J.B
71_72


Uncle farouq na nan yanata fama da kyar dai suka barta attishawa tayi sau uku kafin barci ya ɗauketa wani irin tausayinta ne ya cika zuciyar aunty fati zubawa fusƙanta ldanuwa uncle yayi can kuma saiya mayar da kallonsa ƙan fatima wani irin kallo yake binta dashi da sauri ta cire ldanunta daga nasa "maiyasa meki a ldanunki?" tamkar rauƙan aradu haka taji maganar a hankali ta juya ta nufi kofar da zai sadata da falo gab da zata fice tace "babu komai ka kimtsa abinci na jiranka" tana gama faɗar haka ta fice kichin ta nufa ta ɗora musu abincin yara karfe ɗaya ta kammala komai gyara gurin tayi sannan ta kwashi abincin ta kawo falon rauda ɗakinta ta nufa wanka tayi tare da ɗauro alwala ta daɗe saman sallaya tana addu'a karfe biyu dai-dai lokacin rauda ta farka jikinta gabaɗaya ba karfi uncle na zaune a gefenta ya kurawa kyakkyawan fusƙanta ldanu da fafaren ldanunsa ta fara cin karo

Ads At the End of Article

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login
Footer Ads