Header Ads
Showing 33001 words to 36000 words out of 67160 words

Chapter 12 - SIRRI NE BOOK COMPLETE BY AUNTY AISHA J.B.txt

Ads the beginning of article before Image

11 Jun 2024

664

Ads at the middle of Article

dai dai a rayuwata" kuka sosai ta saka dafata da taji anyi ne yasa ta juyo da sauri Ummanta ta Gani fusk'anta cik'e da damuwa fad'awa tayi jikinta tare da sakin wani marayan kuka.
"umma ki yafe min bazan Kara Miki gardama ba plz .. ummana" shafa k'anta umma tayi cikin tsananin farinciki take Magana. "Mamana na yafe Miki Ubangiji ya Miki Albarka Allah ya albarkaci Rayuwarki kiyi hakuri Nima ki yafe min..." Girgiza mata K'ai rauda tayi cikin sauri tace "umma ba abinda Kika min na yafe miki Amma ki taya ni da Addu'a Allah ya ciremin Son Uncle Umar a raina" cikin tsananin tausayi umma ta shiga rarrashinta Gyara sosai take mata sannu a hankali lokaci yake tafiya gashi yau biki saura kwana uku Amma Babu labarin ango rashin ganin Sa bai dameta ba domin baya gabanta umma ce ma take ta damuwa.


Da yamma tana zaune ta rafka uban tagumi sai rabzan kuka take sakamakon labarin Auren Uncle umar daya risk'eta , Zee da rabi'a ke rarrashinta domin sauran kawayen sun fita amso d'inki i'ta kuwa ko Nan da can umma Bata barinta , wani yarone yazo tare da fad'in ana Sallama da i'ta gyale ta Zara tayi waje da sauri i'ta a zatonta UNCLE ne Amma sai taga sabanin haka Munnir ne tsaye da Rafi'a Suna Hira tare da shewa tana karasowa suka Kuma kwashewa da dry abin ya kular da i'ta sosai Amma sai tayi shuru "wow Karuwar Gida how fa" ji tayi jiri na kokarin kada i'ta Amma sai ta mazge tayi kamar ma Bata ji shi ba, wani kati ya hulla Mata tare da fad'in. "Gashi nid'ai banzan Auri sauran wani ba dan Haka ayi gaba ga amariyata muna gayyatar ki" karaf sai a kunnin Abbu dake kok'arin fita kafin yace wani Abu tuni Munnir yayi tafiyar sa i'ta kuwa zubewa tayi a kasa sumammiya Rafi'a na ganin Haka tayi Gida tana dariyar jin dad'i domin i'ta burinta bai huce Rauda ta dawwama cikin bakin ciki ba,


....... K'anta Abbu yayi ya d'auketa duk da shima karfin hali yayi direct part d'in Ummanta ya nufa da i'ta ga gidan kuwa ya cika da yan biki Nan hankali kowa yayi k'ansu cikin fargaba umma tace . "Kabeer lafiya kuwa ?" Hajiyama tambayar da take Kenan zufa ya share sannan ya sanar musu da komai Yana cikin Magana wayarsa yayi Kara d'aukawa yayi ganin Aminsa ne yasa shi fita domin tarbansu kasancewar Baki sai Zuwa suke .


Zaune suke a falon Baki kallon tsaf ya Masa sannan yace. "Kabeer lafiya duk Naga baka cikin nutsuwarka ? mai ke faruwa domin ban ta'ba ganin damuwa i'rin haka tattare da kai ba" kwashe komai Abbun rauda yayi ya fad'a Masa kasancewar basa boyewa junansu komai hatta cikin da Rauda tayi sai da ya fad'a Masa satali Alhj sai'd yayi sannan yace "Amma gaskiya Munnir bai kyauta ba" Abbun rauda yace "wlh matsana d'aya yanda zan fad'awa jama'ar da suka taru an fasa Auren Nan gashi gobe ne d'aurin Aure .." katse shi Alhj sa'id yay "karka ji komai a bokina a cigaba da shiri sai a d'aura da nawa Umar d'in" _(Alhj sa'id abokin Abbun rauda ne sosai Amma basa gari d'aya shi Yana katsina'ala Yana da Mata da 'ya'ya Amma duk Mata ne sai d'an autarsa Mai suna umar Wanda tun daga k'ansa matarsa saratu Bata sake haihuwa ba Umar K'yak'yawa ne d'an kimanin shekara 27, yanada ladabi sosai ga iyayensa)_ "Kai kai karmuyi Haka Sai'd taya za'a shiga hakkin Faruq gaskiya ban yarda da hak'an ba" Bata Rai Alhj sa'id yayi sai da ya nuna fushinsa sosai kafin Abbun rauda ya yarda rumgume sa yayi Yana Masa godiya domin yaji matukar dad'i sosai.




Nan take Alhj ya sanar da yan uwansa Bala'i sosai matarsa saratu tayi ta inda take shiga ba Tanan take fita ba Shareta Alhj sa'id yayi daga karshe ma ya kashe wayarsa Kiran Faruq yayi sai da ya Masa nasiha kafin ya sanar dashi komai game da Rauda harda Auren da za'a d'aura dashi kasnacewar sunzo tare dashi ganin Faruq yayi shuru ne yasa Alhj sa'id fad'in. "Nasan ha da biyayya umar Ina so a wannna gabar ma kamin biyayya Ubangiji ya maka Albarka ya baka 'ya'ya nagari wanda zasu bika sahu da kafa kamar yanda kake bin umurnin mu" d'agowa yayi fusk'ansa cike da murmushi "inshallah Allah Alhj na amince Allah ya Sanya Alkhairi" sosai Alhj yaji matukar dad'i Nan ya shiga saka Masa Albarka, bayan Faruq ya komawa masaukinsa d'an dariya yayi a fili ya furta. "Alhamdulillah Daman na dad'e da kaunarki tun kina karama Ubangiji ya bamu Zaman lafiya na yarda da kaddara Haka Allah ya tsara min ni ban kasance mazinaci ba Amma Allah ya had'ani da macen da ba Virginia ba duk da Haka Inna Kara gode maka bisa ni'imominka gareni Zan riฦ™e ta bisa gaskiya da Amana bazan ta'ba Mata Gori ba a zamantakewar mu Allah ka Sanya mata so na a cikin zuciyarta.










*Tofa ya wannna lamarin zai kasance ? RAUDA ta rabu da Umar ga wani Umar d'in๐Ÿ™ƒ shin zata Amince da wannan Auren ya labarin Uncle ne*




Aysha J.B
๐Ÿ’—๐Ÿ’—๐Ÿ’—๐Ÿ’—๐Ÿ’—๐Ÿ’—
SIRRI NE
๐Ÿ’–๐Ÿ’–๐Ÿ’–๐Ÿ’–
๐Ÿ’—๐Ÿ’—๐Ÿ’—๐Ÿ’—๐Ÿ’—๐Ÿ’—
(SEX STORY)


*STORY & WRITTEN*
*BY*
*AUNTY AYSHA J.B*







*Ki biya kafin ki ka/ karanta d'ari Biyu ne cakal , 200 ki tura katin MTN ta wanna number 08062068839 sai ka ki/ min screen shot ta WhatsApp number na 07061631956*


ยฎ๐ŸŒ


*FARIN JINI WRITER'S ASSOCIATION..๐Ÿ“š๐Ÿ“š*
{{ฦ˜ungiya Domin wayar da ฦ™an mata , Farin jini writer's domin ci gaban, Mata.}}


โ˜…{{F.J.W.A}}โ˜…๐Ÿ“–๐Ÿ–Š๏ธ


https://www.facebook.com/Fajin-jini-writers-association-109611777388680/




_DEDICATED TO _
*AYSHA A BAGUDO*







Page 45_46


Fuska kwance da tsantsar farinciki Abbu ya shigo d'akin Hajiya Nan yaga umma harda Rauda duk Suna zaune rauda Kuma na danna wayarta maganar ummanta ne ya katse Mata tunani "a a Abbun rauda wannna murmushin fa" Kara fad'ad'a fusk'ansa da murmushi yayi kafin yayi gyaran murya Nan Hajiya ta Gyara zama i'tama tana murmushi kwashe komai yayi ya fad'a musu Karan fad'uwar abun da sukaji ne yasa su juyowa da sauri Rauda dake tsaye zai zubda hawaye take yi tsaban firgicewa ne yasa ta saki wayar ta batare da ta sani ba ganin Suna Kallonta yasa ta nufi hanyar fita da cikin k'akk'ausar murya Abbu yace "RAUDA zonan" a hankali ta juyo hawaye har d'iga yake a kasa durkusawa tayi a gabanshi tare da fashewa da kuka shuru d'akin yayi bakin komai sai sautin kuk'an Rauda matsowa umma tayi tare da rumgumeta "Kiyi shuru rauda Kiyi hakuri ki Mana biyayya a matsayin mu na mahaifanki Karki sani jin kunyar kishiya kinji plz mamana ki daina kuka Allah ya riga ya kaddara Uncle d'inki bashi ne Mijinki ba gashi shi ya barki Yana ta shirye shiryen Aurensa" kuk'an da Rauda ta saka ne yasa tayin shuru Tausayin ta sukaji sosai domin sun lura har yanzun Uncle Umar na Nan a ranta.
Sai da tayi kuka sosai Sannan tace "shik'enan na Amince" farinciki fal ransu sosai suka ringa sa Mata Albarka mikewa tayi tare da nufar part dinta tana shiga ta zube akan bed Nan ta shiga rera kuka ji take zuciyarta na Mata wani i'rin zafi duk da tasan Farouq d'in Amma Bata ta'ba jin d'igon kaunarsa a cikin zuciyarta ba har ummanta tayi Sallama ta shugo Bata San ta shugoba domin tayi nisa a duniyar kuk'an da take yi Zama tayi tare da fad'in "mamana kuk'an ya i'sa Haka Kiyi hakuri Allah ya Miki Albarka ubangiji ya Baki 'ya'yan da zasu share Miki hawaye kamar yanda Kika share nawa hawayen Allah ya sanyawa rayuwar Aurenki Albarka"


Kuka ta Kara fashewa dashi cikin shesheka tace "Umma shik'enan yanzun na rabu da uncle shik'enan yanzun wani daban zan Aura ? wayyo zuciyata zafi take min ummana ya zanyi?" Sosai rauda ta Bata tausayi share Mata hawayen fusk'anta sannan tace "RAUDAH kiyi hakuri kinji ki cire shi a ranki yanzun ya riga da ya manta ma dake tunda gashi yanata shiryeยฒn Aurensa kema ki ciresa a ranki.." katse ta Rauda tayi da sauri "a a umma uncle na yana Sona nima na sani Yana mugum kaunarta Nima Kuma inna Sansa kaunarsa a jinina yake nasan da kaunarsa zan mutu na hakura nakura badan bansan sa ba, sai dan nayi biyayya ga Iyaye na..."ta karasa maganar tare da saki wani marayan kuka,


rumgume ta umma tayi sosai Rauda ta Bata tausayi rarrashin ta tayi sosai sai da ta nutsu ta daina kuka sannan umma ta bar d'akin,


Yau dubban jama'a su shaida d'aurin Auren Rauda Kabeer da angonta Umar Faruq Sai'd Uncle na Gurin dan shi ya bada Auren ta in ka gansa sai ka tausaya masa fad'a sosai Abbun rauda ya Masa domin shima yaune d'aurin Auren sai Uncle Umar bai ce Masa kala ba saima sunkuyar da k'ansa kasa da yayi jan hannunsa Abbu yayi suka nufi part d'insa dake Gidan har suka karaso d'akin k'ansa na kasa d'ago sa Abbu yayi ganin yaki Magana Nan yaga hawaye a Kan fusk'ansa,


cikin rud'ewa Abbu yace "Umar lafiya?" Girgiza Masa kai Uncle yayi kafin ya fara Magana hawaye nabin fusk'ansa "Ina kaunarta sosai Amma ta haramta a gare ni Sonta a jinina yake bazan ta'ba daina jin kaunarta ba, har kasa ta rufe min i'do inna tsananin kaunarta sosai" rumgume Abbu yayi Yana kuka kamar karamin yaro sosai jikin Abbu yayi sanyi "Kayi hakuri umar ka d'auki hak'an a matsayin kaddara kaima ka rumgumi matar ka Fatima ka cire rauda a zuciyarka , gashi yanzun ka jawo Magana Sarki sai Kira yake Yana fad'a abin da kayi bai ji dad'in hak'an ba..." Katseshi Uncle yayi "uhm bazai ji dad'i ba k'an Nima nazo bada Auren 'yata kuma abar kaunata bazan ta'ba K'aunar wata 'ya mace bayan Rauda ba domin rauda soyayyarta daban ne a cikin zuciyata Ina sonta sosai Ya-ya" ya fad'i Haka hannunsa na bisa Kirjinsa har wani lumshe i'don yake Fita Abbu yayi Yana fad'i "jira ni"


Tun lokacin da aka tabbatar da an d'aura Mata Aure taji kanta ya Mata nauyi murna zatayi ko bak'in ciki wai yau i'tace matar Aure lokacin da ta tuna bada Uncle d'inta bane aka d'aura Mata auren k'anta ne yayi wani i'rin mugum sarawa, kuka ta sake da karfi tana birgimi kowa na Gurin sai da ya tausaya Mata kamata Shema'u tayi suka nufi d'akin umma dake damk'e da jama'a Nan kowa ya shiga tambaya "lafiya ..?" Babu wanda suka kula Haka suka nufi uwar d'aka inda suka tarar da umma zaune tana had'a wasu Kaya da sauri ta bar abinda take yi ta nufo Fu tare da furta ,


"Lafiya mai'yasa meta ?" Fad'awa jikinta Rauda tayi tana saki wani i'rin Kuka kuka take tamk'ar ranta zai fita Gabad'aya jikin Kawayen nata yayi sanyi alama umma ta musu da su fita Nan suka fice rarrashin duniyar Nan umma ta Mata akan tayi shuru amma inna rauda har wani shid'ewa take yi rumgume ta umma tayi tare da fashewa da kuka cak, Rauda ta tsaya da kukanta tana sauraron kuk'an mahaifiyarta abin da Bata ta'ba gani ba wai yau i'tace ta saka mahaifiyarta kuka ? Da sauri ta share Mata fusk'a harda sakin murmushin yake "ummana dan Allah Kiyi hakuri wlh na daina plz ki daina kuka kinji mamana" girgiza mata kai umma tayi kafin tace "Dole nayi kuka nasan kin bi zabin mu ne badan kina so ba, nasan kin Amince ne dan ki faranta ranmu nasan kina kuk'an bak'inciki ba Uncle d'inki Kika Aura na Rauda nagode Nagode sosai da Kika min biyayya Allah ya albarkaci rayuwar da zakiyi ubangiji ya Baki 'ya'ya nagari ,


"Allah ya dawwamar dake cikin farinciki kamar yanda Kika Sanya mu Kiyi hakuri Rauda ki yafe min bisa tilas Miki da nayi.." da sauri RAUDAH ta katseta "a a ummana ki daina bani hakuri Baki min komai ba uncle kuma na riga na cireshi a raina tunda nasan yanzun Haka yana tare da matars..." Wani kuka ne ya kwace Mata, Abbu dake tsaye Yana Kallonta Gabad'aya yarinyar tasa ta bashi tausayi sai yanzun yake ladamar kin bawa masoyinta i'ta matsowa yayi tare da fad'in. "Uncle d'inki yana kaunarki har yanzun Domi ya bar nasa Auren yayi tattaki har Zuwa nan ya bada Auren ki tabbas uncle d'inki mai K'aunar ki ne kaunar na gasken gaske taso muje kuyi ban kwana domin shima a yau zai koma"


Koda suka je d'aki Yana tsaye yanda Abbu ya barshi sai kallon agogen dake tsitsiyar hannunsa yake ga wayarsa dake ruri yaki ya d'auka sallamarsu ne ya katse masa tunani da sauri ya d'ago Nan i'danunsu suka sarke cikin na juna kallon junansu suke kamar wanda Basu ta'ba sanin juna ba har gabansa Abbu ya kaita tare da fad'in "Gata minti Goma na Baku kuyi Sallama ..." Daga Haka ya bar d'akin zuciyarsa Cike da tausayin su tana ganin fitarsa tayi kan Uncle tana sakin wani i'rin Kuka rumgumeta yayi kamar Wanda za'a kwace ta sosai take kuka d'agota yayi Yana share Mata hawayen fusk'anta, hancinta ya lakata tare da mike Mata 'yar manuniyar yatsarsa sai da ta kallesa sosai tana sakin wani i'rin lallausar murmushi sannan ta lakace Masa hancinsa i'tama yatsa ta Mika Masa Nan suka had'a yatsa shi ne ya fara furta "inna Tsantsar kaunarki Baby nah" hawaye ne ya sauka a k'an fusk'ansa a hankali ta matso sosai kamar zata Masa kiss bak'insu kad'an ya rage bai had'uba, "inna Mugum Kaunar ka inna tsananin Sonka Uncle nah" ta karasa maganar tana sakin wani i'rin Kuka makullin dake hannunsa Guda biyu ya Mika Mata d'ayar ya nuna tare da fad'in "gata Nan na Machin d'in da kikace kina so tun lokacin da na hanani hawa napep wannna kuma Na gidana dake gra Daman na Gina Mana ne Amma yanzun ya dawo mallaki ki Rauda sanki a jikina yake Haka Rabbi ya tsara Daman ke ba Matata bace Amma duk da Haka Rauda da Sanki zan koma ga mahaliccina......




_wayyo niiii Allah Sarki Soyayya har na tuna nawa masoyin๐Ÿคช_






AYSHA J.B
*SIRRI NE*


_ki biya kafin ,ki /ka karanta 200 kacal ๐Ÿ‘Œ๐Ÿป MTN ta wannan Number 08062068839, screen shot WhatsApp number na 07061631956,_


47_48


Wani kuka ta fashe dashi rumgume shi tayi da k'arfi tana gogo masa dukuyar fulaninta rasa yanda zaimata yayi Gabad'aya ya fara hawa online kuka take sosai tamk'ar ranta zai fita d'agota yayi Yana kallon kwayar i'danunta ganin sai kallonta yake yasa ta hadโ€™e bakinsu da sauri ta cafki lip's d'insa tana Masa wani i'rin tsotsa kokarin tureta daga jikinsa yake Amma ta riฦ™e shi sosai sai Kara shigewa jikinsa take kamar zata koma ciki, tsayuwa wa ne ya fara gagararsu Yana rumgume da i'ta suka nufi bedroom fad'awa sukayi saman Bed sosai suka fita a hayyacinsu mayafin dake lullube a jikinta ta cire tare da hurgi dashi sai da cire komai na jikinta a hankali ta d'ago shi suna kallon junansu "Uncle bazan ta'ba bawa wani k'aina ya cini bayan Kai ba, ummana tamin Gyara sosai Wai sabida wancan umar d'in yaji dad'ina ni kuma bana Sansa Kai kad'ai nake K'auna ,Kaine muradin raina inna so kacini plz inna bukatar ka, bason jin kowani d'a namiji tare dani mud'din bakai bane bana so yaji dad'ina nafi so kafishi jin dad'ina" girgiza mata ya shiga yi da Sauri ya mike ya nufi hanyar fita da wani i'rin gudu ta zo ta rumgumeshi kuka ta sa masa tana Kara bankaro masa Kirjinta rasa yanda zai Mata yayi Gabad'aya shi yaba jin zai i'ya komai da i'ta musammam ma cikin wannan lokacin da ta haramta a gareshi d'agota yayi ya mannata da jikin bango wani Zazzafar kiss ya fara bin kowani lungu da sako na jikinta dashi d'aura hannunsa yayi kan nononta dake shik'i Yana murzasu bakinsa ya d'aura Yana tsotsar nipples d'inta...
Gabad'aya jikinsu rawa yake bama kamar i'ta domin ta rukukkumeshi ne duk ta narke Masa sai fad'i "washhhh Ashhhh Uncle na" take ture hular dake k'ansa tayi tare da cusa hannunwanta cikin sumar k'ansa , a hankali ta fara balla botter Gaban rigarsa, ba tare da ta cire riganba ta cusa hannunwanta ciki tare da kama nipples dinsa mulmulasu take a hankali wani mahaukacin Ajiyar zuciya uncle ya sauk'e tare da d'aukarta cak sai kan bed rigan jikinsa ya cire ya saura dagashi sai wandon jikinsa , a hankali ya Mata rumfa da faffad'ar Kirjinsa d'ago ta yayi Suna fusk'antar juna wani i'rin Kallo suke aikawa junansu kamar Wanda Basu ta'ba ganin juna ba , a hankali ta kai bakinta kan nasa harshen ta ta zura cikin nasa Nan ta fara Masa wani i'rin suck lumshe i'don yayi tare da narke Mata Gabad'aya jikinsa yayi weak, a hankali ta gangaro da hannunta k'an Joystick d'insa d'ayar hannun, tana zagaye kuk'unsa dashi ,
Jikinsa ne ya fara wani i'rin rawa sai Nishi yake fitarwa so take ta zare wandon jikinsa Amma yaki bata damar yin Haka matseta yayi sosai a jikinsa da kyar ta i'ya furta "uncle plz ..Kaci kaci ni lna bukatar ka" d'agowa yayi tare da zuba Mata rinannun i'danunsa,
Lumshe i'do tayi tana Kara shigewa jikinsa k'ansa ya cusa tsakiyar nonuwanta yana girgiza mata alamar "a a" wani kuka ta saka Masa gashi kasanta sai d'iga da kuk'an zir zir yake Mata "plz uncle karka min Haka ... lna cikin wani yanayi" harshensa ya d'aura k'an nipples d'inta tare da Zagayewa dashi riฦ™e kugunsa tayi sosai a hankali ta shiga zare wandon jikinsa sai da ta Gama zarewa kafin ta cire Masa boxer da sauri kok'arin d'agowa yake amma ta Masa wani i'rin rikon daya kasa kwatar k'ansa shafa joystick d'in ta farayi tana had'awa da malamalnsa, a hankali hannunta ke up and down Ak'an buransa yatsa biyu ta had'a tare da matse Masa saman kaciyarsa cikin wani i'rin salo mai hargitsa tunani ..


d'if numfashin shinsa ya d'auko na hucin gadi gbdy jikinsu rawa yake wani nishi nishi da kananan kuka ta fara Masa a hankali sautin kuk'an

Ads At the End of Article

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login
Footer Ads