Header Ads
Showing 24001 words to 27000 words out of 67160 words

Chapter 9 - SIRRI NE BOOK COMPLETE BY AUNTY AISHA J.B.txt

Ads the beginning of article before Image

11 Jun 2024

598

Ads at the middle of Article

Kiran abbu ? " Nuna mata rauda yayi rikice yace "yanzun fisabid'illahi kin kyauta mata me take so ne ma tukun .... Tsaki umma taja sannan tace "aikin banza sai ka tambaye ta gaka ga ,i'ta nan ai"


rumtsa i'danunsa yayi cikin zafin Zuciya yace "wlh tallahi Halira zanyi mugum Saba miki ak'an yarinyata Daman na lura ba Sonta kike yi amma babu komai.." kama rauda yayi ya d'auki sauran ruwan dake gurin ya watsa mata Amma ko gizau batayi ba hankalinsa i'dan yayi dubu ya tashi ..."kard'ai ciwonta ne ya tashi in kuwa Haka ne lallai akwai matsala Umar kad'ai shi zai iya dasu mud'din bashi yayi musu magana ba babu yadda za'ayi su sauka ak'anta" a hankali ya fara karato Alqu'rani maigirma ko motsi basuyi ba magiyar duniyar nan Abbu yayi dan suyi mgn amma inna sunki mgn ga i'danunta bud'e duk ya juye bazaka ta'ba cewa rauda ce a kwance ,ba domin duk kamanninta ya saura fisk'anta ya juye cikin tashin hankali umma tace "nashi uku me Zan gani haka Junnu daman Basu bar jikinta ba innalilahi..."


kala abbu bai ce Mata ba domin wani i'rin haushin ta yake ji da sauri ya fita yana karasowa falon Hajiya tace "lafiya naganka Haka ? Girgiza kai yayi cikin tashin hankali yace "inna fa lafiya rauda har yanzun Bata farka ba.." tun k'afin ya kai karshe uncle ya mike da sauri riฦ™e Hannun Abbu yayi tare da fad'in "yaya meya same ta ? "Wlh nima bansan taka mammen abinda ya tadasu ba.. mikewa Hajiya tayi suka nufi part d'in umma suna zuwa uncle ya ,kasara da sauri zai ta'bata cikin tsawa umma tace "Umar karka ta'ba min yarinya.." cak ya tsaya da hannunsa zuciyarsa na bugawa gabad'aya hankalinsa ya tashi ba abinda umma ta masa bane ya d'aga masa hankalin a a ganin yadda suffar Rauda ya canza lokaci Guda ne ya d'aga Masa hankali ,


cikin bacin rai yaji Abbu na magana "wannan wani i'rin hulak'anci ne Halira? Me kike yi Haka kina da hankali kuwa kisan babu wadda zaiyi magana su Sauka daga kanta kamar Umar ko ....? Wlh ki kiyaye ni ki kiyayi bacin raina zan Saba miki....


Sai da umman,rauda ta kalleshi sama da kasa sannan tace "Abbu ak'an me zai ta'ba min "Ya? ita ba muharramarsa bace ta'ba ta da yayi a baya ma rashin sani ne tunda komai ya bayyana karka kuskura ka ,Kara ta'ba jikin ta ..


Jiki a matukar sanyayye uncle ya juya zai fita "domin bazai iya ,tsayawa Abbu na musayar miyau da matarsa ak'ansa ba shi wanene ma bare wadda bashi da alaka ko d'aya tare da su dole ma yabar musu gidansu kai dama garin su baki d'aya zai je ya ga mahaifarsa.


cikin karfin hali Hajiya tace "Umar zo " yaki juyowa bare tasa ran zaizo a hankali Abbun rauda ya karasa ya kama hannunsa har kan kujeran da take kwance , i'dan ran umman rauda yayi dubu to ya 'baci Bata da yadda zatayi NE Amma zata ma abi tufkar hanci kwafa kawai tayi tana huci kana ganin fus'kanta kasan ranta a matukar bace yake.........


*Manage plz.... Wayana Babu charge nepa sun,ki barin wuta ..,*




*AYSHA J B*
Page 33_34


A hankali Uncle umar Faruq ya karasa inda rauda ke kwance ta tallafota jikinsa da gaggan yayi Haka dan ya Kara kular da zuciyar Umma ai kuwa ta Shaka sosai ta cika fam kamar zata fashe sai ,zabga masa muguwar harara take yi Shikuwa ko a jikinsa a hankali ya fara musu kirari,i'rin Wanda suke so tausarsu ya fara yi cikin tattausan lafazi haka da,kyar dai suka barta ta dawo dai-dai bayan tayi atishawa so uku nan take fusk'anta ya juye ya dawo dai-dai Kama hannunta yayi bam ya ri่Œฉe a hankali yake murzawa yana Kara tofeta da Addu'a fuuuu umma ta huce tayi shigewarta d'akinta , murmushi kawai Abbun rauda yayi tare da gad'a kai jugum jugum suka zauna Hajiya ce ta Kama hannun Uncle tace "Umar tashi muje" badan ransa yaso ba ya tashi domin yaso ya jira har zuwa lokacin da Rauda zata farka direct part d'inta Hajiya ta Nufa dashi zaunar dashi tayi cikin d'aya daga cikin ,kujerun falon kallon sa tayi taga duk ya Zama wani i'rin yau d'aya ,Tak har wata katuwar Rama yayi a jiyan zuciya ta sauke sannan ta Kama hannunsa cikin nata , Ahankali ta fara mgn .."Umar maganar dana ji a bakin ga gaskiya ce ko wasa ne? Gyara Zama sa yayi sannan yace "Hajiyata gaskiya ne inna son rauda i'dan yaya zai bani...dan Allah Hajiya ki sa baki nasan mud'din Kika tsoma baki cikin maganar yaya zai Amince plz.." ,"turkashi wannan shine ana Dara ga kuma dare yayi... Ware ido uncle yayi sannan yace "Hajiya ban gane ba menene ...? "Wato Umar jiya wani yaro Munnir ya turo magabatansa in tak'aice maka hatta kud'in Aure sun bayar anjita train number ka jiya baya shiga da yamma suka zo ko ,ita raudan bata san ,da maganar ba, so yanzun dai hakuri zakayi..... Zubewa yayi gwaiwansa bibbiyu a ,kasa yace.
"....Hajiya dan girman Allah ki temaka wlh inna sonta sosai inna jinta har Kashi da tsok'an Zuciyata kisa baki nid'ai yaya ya bani Rauda...




Please dan girman Allah ,Hajiya kisa baki inna sonta sosai Hajiya ban ,taba niman abu na rasa ba kuma duk abinda nake so kina min shi .. "kayi kahuri Umar kayi Hakuri matar mutum kabarinsa... Cinkin hanzari ya katse ta "Hajiyata na sani Amma nid'ai nasan Babu mai Aura min Mata domin rauda tawa ce ni ni..ne na Fara..." Ganin zaiyi subul da baka yasa yaja bakinsa yayi shuru zuciyarsa ,na wani ,i'rin bugawa.
Daga karshe ya mike jiki a sanyaye ya ,nufi part d'insa Zama yayi bakin gado ,ya rafka Uban tagumi "Anya kuwa Zan ,iya rabuwa dake... Anya zan iya hakuri na barma wani ke ,idan nace a fasa da Munnir a bani ,yan uwansa zasu mayar da yaya karamin mutum to ,idan Munnir ya Aureta tabbas bazai ,taba ganin ta da kima da mutumci ba domin burun kowani d'a namiji ya samu matarsa cikak'kiyar mace rauda ba , Haka take ba dole sai ni nine zanga kimarta nine zanga mutumcin ta ,dani ta Saba taya zan bari ta subuce min kai , gaskiya da sake.."
Mikewa yayi tsaye yana zagye d'akin shi kad'ai yasan tsananin tashin hankalin da yake ciki matsalarsa d'aya yanzun "a wani hali Rauda take... Shine nima ban sani ba.." wani bangare na zuciyarsa ya bashi Am'sa.


,shikad'ai Haka yayi ta kasa da kwancewa daga karshe ya zarce da had'a duk wasu abubuwan da yasa sunada mahinmanci a garesa.
Sai yamma sosai sannan Rauda ta farka bakinta d'auke da satali da sauri ummanta tazo zata taba ta kaucewa ,gefe rauda tayi domin wani i'rin mugum haushinta take ji, tsayawa umman tayi tana karema Mata kallo sannan tace "Mamana....." Umma ni ki barni kawai tunda kin tsaneni baki kaunata ni meyasa ma nazo duniyar....? Meyasa kika haifeni tunda bazaki bani abin da nake so ba meyasa to Uncle nace nake so wlh , mud'din baku bani shi ba mutuwa zanyi ,domin rayuwata Bata da ,wata amfani mud'din babu Umar Faruq a cikinta, matsowa sosai umma tayi ta kama hannunta "to kiyi hakuri mamana nud'ai inna so ki cire maganar mutuwa idan Kika barni ya zanyi ba wani d'a gareni ba kece kawai.... "Umma Dan Allah ki d'aina min magana wlh ,a yanzun ban ,Kaunar jin muryanki inna uncle yake yanzun....? " Ta fad'i maganar hawaye na wanke mata fuska shuru umma ta mata tana kare Mata ,kallo ..


Mikewa tayi jikinta duk ciwo yake mata part d'inta ta shiga ta d'auki doguwar riga a wardrobe d'inta sannan ta saka himar wanda ya Sauka ,mata har kasa tana fitowa ta nufi part d'in Uncle umar dai-dai lokacin da abban ta ya sanyo kai cikin gidan shima zai nufi part d'in Uncle , tsayawa yayi yana kallonta a haka har ta tura kofan falon ta shiga ko rufe kofar ,batayi ba haka ta barshi domin bata cikin nutsuwarta , bedroom d'insa ta nufa tsaya ta ganshi daga shi sai towel dake ,d'aure a kugunsa da alama wanka yayi ta gane hak'an ne ganin ruwa na d'iga daga kwantaccen sumar ,kansa a hankali ta zare himar din jikinta ta ajiye ,shi gefe tare da rigan dake hannunta jin motsin mutum ya sashi juyowa da sauri yana arba da ita ya matso da sauri gare ta , "Beby sannun ya jikin Naki..." "Ban sani ba uncle sai yanzun zaka tambayi lafiyata bayan gashi kai hankalin ka kwance ni kuma ka barni da tashin hankali na d'auka inna farkawa Zan Fara arba da K'ai Kusa dani ko in gannin manne a qirjinka amma sai Naga sabanin Haka...."
,Bin d'akin tayi da kallo ganin yadda ya hargitse i,donta ne ya sauka k'an jakunkunan kayansa murya a hargitse tse ta fara magana ...."Faruquna tafiya zakayi wayyo zaka barni Ashe baka sona uncle yaudarata kake yi wayyo ya zanyi da raina...." Hankalinsa a matuk'ar tashe ya rumgumota jikinsa fad'awa sukayi saman gadon kiciniyar kwacewa ta farayi Amma ya Mata rik'o mai ,k'yau ta kasa kwantan kanta rasa abinyi ne ya sata sakin kuka ......"innalilahi Raudata mekike so nayi wannna shine kad'ai hanyar da zanbi dan in mallake ki Amatsayin matar Aurena gwara naje ga mahaifata domin ganin iyayena nasan zasu tsaya min Gurin mallak'anki,


"uncle yanzun sai ka tafi ka barni ya kake so inyi da rayuwata bana so ko nan da can kayi gafen zaka tafi har wata uwa........had'e bakinsu yayi adaidai lokacin da Abban rauda ya yaye labulen d'akin nan i'danunsa sukayi mugum ganin Kara ware i'danunsa yayi da k'yau "k'od'ai mafarki nake ne Umar ne kwance da Rauda cikin wannan yanayin innalilahi...." Kwance 'kanta tayi tana rera masa kukan shagwa่“ณa sai narke masa take a jiki kamar zata koma cikin jikinsa shafa fusk'anta yayi sannan yace "ya zakiji idan aka Aura Miki wani bani ba...." Wani kallo da hurga masa Sannan ta shafa faffad'ar kirjinsa a hankali ta Soma magana "Ka bar ma wannan maganar domin a yanzun babu wanda zan ,iya aura bayan kai koda wani ya Aure ni sauranka ne domin bazai ta'ba jina yadda yake zato ba uncle inna Tsananin sonka bana son rabuwar mu inna son kasancewa tare da ,kai har abada" murmushi yayi tare da shafa kirjinta "raudata Kenan nima inna sonki sosai bazan iya rayuwa babu ke ba,


Son danake miki yayi tasiri domin bana kallon ko wacce d'iya mace sai ke kece kad'ai a zuciyar Umar kuma inshallah nasan yaya zai bani ke domin nasan komai nake so yana so ki mana Addu'a kawai kinji baby'na" Gya่“ทa masa kai tayi sannan ta kwanta luf a kirjinsa wasa da sassan jikinta ya farayi da sauri Abban rauda ya sauke labulen zuciyarsa na wani i'rin bugawa i'danunsa sun kad'a sunyi ja "kabar wannna maganar domin a yanzun babu wanda zan iya aura bayan kai koda wani ya Aure ni sauranka ne domin bazai ta'ba jina yadda yake zato ba innalilahi yana inna ake wannan barnar a gidan sa me nake yi da *BAN FARGA BA* {kunama kusha labari littafin Mrs Muh'd Farhat} , ji kawai yayi hawaye ya wanke masa Fuska "duk nine sanadi da inna Zama inna lura da halin da 'ya'ya na suke yi da hak'an Bata faruba da inna tsawatarwa da hak'an bai faruba da Halira na jan Rauda a jiki da hak'an Bata kasancewa ba, Amma sakaci da nuna Halin ko in kula da take gwadawa dole rauda zata aikata fiye da hak'an da tana Sanya i'do a k'anta da hak'an Bata faru ba .....wayyo Allah wayyyo Allah Astagfirullah Astagfirullah Allahumma a jirni,fi musibati wa'aklifni khairan minha, " Haka ya rainga karanto Addu'a har ya samu zuciyarsa tayi sanyi part d'insa ya nufa jikinsa a sanyayye domin wannan lamarin ya d'aga masa hankalin Dole yayi ma abin ,tufkar hanci...
Uncle kuwa sai rud'a mata jiki yake yi biye Masa tayi daga nan ta bada kai bori ya hau ya morjeta sosai har sai da taji gindinta na mata zafi sannan ya barta tare sukayi wanka ya shiryata ta dawo d'akinta..


*BAYAN SATI UKU*


"Lissafina yau tsawon sati uku Kenna da tafiyar Uncle hankalina na idan yayi dubu ya tashi domin bana samun wayarsa tunda ya tafi na rasa wazan tun Kara da maganr uncle domin Ummata ta watsar da lamari na Abbuna Kuma baya zaman gida Hajiya ma Bata nan tayi tafiya ... "Assalamu Alaikum Aunty kizo wai ana kiranki a waje" mikewa nayi da sauri a zatona Uncle ne ya zo inna fitowa na tarar da mutum a tsaye "Assalamu Alaikum " juyowa yayi fusk'ansa kwance da murmushi ....."Munnir meya kawoka Gidan mu... Cikin rawar murya ta karasa maganar ...."Allah sarki Amariyata Zuwa kawai nayi na ganki naji kuma me kike shiryawa "what?? Me nake shiryawa kamar ya fa..? "Ohh sorry sweetheart na manta fa har yanzun kina cikin duhu baki Farga ba har anyi me wiyar ga labari d'ai tun randa na sauk'e ki na koma Gida na kasa zaune saboda inna masifar kaunarki dalilinka na d'aga hankalin iyayena har Saida suka zo kuma Alhmdllh an karb'i kud'in Aure lokaci kawai nake jira " innalilahi wainnailai raji'un ni zaka ma Haka Ance maka inna sonka ne to wlh ka sani bazan ta'ba Aurenka ba domin inna da Wanda nake so..." Sanin baki sonane yasa na bi takan manya Zaki so ni kiyayyar mace kad'an ne...... daga Haka ya juya yayi ficewarsa da ihu ta nufi cikin Gida "wayyo wayyo Umma umma inna kike wayyo Zan mutu ni za'a ma Auren Dole to wlh bazan yarda ba bana son Munnir uncle nake so ko Zan mutu bazan Auri Munnir ba wlh....."aikuwa Zaki mutu RAUDA domin da Raina k'an ni Halira wallahi Tallahi bazaki Auri Umar ba sai d'ai in kasa ya rufe i'danuna Amma nik'an bazan taba amincewa ba..... Da gudu rauda ta durkusa kasa ta Kama kafar umman ta "plzzz Ummana nasan kina Sona dan Allah karki fad'i Haka zan Mutune wlh mud'din ba'a bani Umar ba wlh shi nake so....." Tass tasss taji wasu tagwayen maruka umma tace "Ashe kuwa Zaki mutu amma Munnir kan sai kin Aureshi..........




*AYSHA J B
๐Ÿ’—๐Ÿ’—๐Ÿ’—๐Ÿ’—๐Ÿ’—๐Ÿ’—
SIRRI NE
๐Ÿ’–๐Ÿ’–๐Ÿ’–๐Ÿ’–
๐Ÿ’—๐Ÿ’—๐Ÿ’—๐Ÿ’—๐Ÿ’—๐Ÿ’—
(SEX STORY)


*SORY & WRITTEN*
*BY*
*AUNTY AYSHA J B*


ยฎ๐ŸŒ


*FARIN JINI WRITER'S ASSOCIATION..๐Ÿ“š๐Ÿ“š*
{{ฦ˜ungiya Domin wayar da ฦ™an mata , Farin jini writer's domin ci gaban, Mata.}}


โ˜…{{F.J.W.A}}โ˜…๐Ÿ“–๐Ÿ–Š๏ธ


https://www.facebook.com/Fajin-jini-writers-association-109611777388680/


*Ki biya kafin ki/ka karanta d'ari biyu ne cakal๐Ÿ‘Œ๐Ÿป,200# ki/ka tura katin waya or transfer ta wannan number 08062068839 sai ka/ki min screen shot ta WhatsApp number na 07061631956*




_DEDICATEN TO _
*AYSHA A BAGUDO*
BOSS


_MATAN AURE KAWAI_


Page 35_36


"Ummana well bazan ta'ba iya ,rayuwa da wani ba uncle Umar ba, umma bazan ta'ba ma wani biyayya ba uncle d'ina ba wlh duk Wanda ya kuskura ya Aure ni ya aurawa ,kansa masifa da bala'i ne ,duk wanda ya Aure ni , tamk'ar mutuwarsa ya Aure wlh , Zan kashe shi sannan kuma na kashe kai na bazan ta'ba iya ,rayuwa Babu Umar Faruq ba shi ne za'bin Raina shine farin cikin ruhina shine hask'en Raina inna son uncle inna kaunarsa kamar yadda nake Kaunar raina umma ki tausaya ki agaza ki tallafawa rayuwata uncle na Sona inna sonshi ...... in gizata umma tayi da k'arfi take ta buga 'kanta da tea's d'in dake gurin da sauri Hajiya Kaka tayi k'anta cikin masifa tace "Halira Haka kike da muguwar Zuciya Ashe Baki sonta..? Lailai kina so RABO ya kashe ki to wlh ki sani , mud'din Rauda matar Umar ce kamar yanda kike ce sai kasa ya rufe Miki i'do ki rubuta ki ajiye RABO RABO i'dan ba kiyi hankali ba zai kashe ki ki duba yarinya na Kuka da had'aki da Allah Amma ki Mata wannna mummunar aikin haba haba i'dan hankali ya gushe hankali ke maidashi , wlh wannan halin Sam Bai kamace ki ba ,
Ko kala umman rauda Bata ce ba tayi shigewarta d'akinta kuka sosai rauda keyi kamar ranta zai fita hajiyace ta d'aga ta suka Soma tafiya wani jiri ne ya kwashe ta take ta tafi luuuu zata fad'i da sauri Abbu ya taryota jikinsa domin komai a,Kan i'donsa ya faru yaji matukar tausayinta sosai sai d'ai bazai iya mata abinda tak'e so ba da wani i'do zai kalli iyayen Munnir yace "ya fasa bashi rauda kai gaskiya bazai ma yuwu ba Dole ta Aureshi ...." Jin kamshin turaren jikinsa yasa hanjin cikin ta hautsinewa kakarin Amai ta fara Nan tashiga amayar da duk wasu abinda ta ci still aman yaki barinta karshe suma tayi lumfashinta na sama da kasa cikin mugum tashin hankali Abba ya shiga shafa Mata ruwan sanyi Amma inna tayi nisa domin ko motsin kirki ,batayi.
Da sauri Hajiya Kaka tace "innalilahi kad'ai asibiti zamu tafi NE? d'aukarta Abbu yayi da sauri ya kwalawa drive Kira Yana Zuwa ya mud'e masa motar da sauri yaja motar sauka nufi asibiti Hajiya Kaka kuwa masifa ta ringa surfawa sai da tama duk ,yan gidan tatas sannan ta sa aka kaita asibitin ..


Motsin kirki Rauda batayi da kyar likitoti suka samo numfashin ta drp suka d'aura mata sannan suka rufo kofar , Abbu na ganinsu ya nufesu da sauri yana fad'in "doctor ta farka...? Girgiza Masa kai doctor yayi sannan yace "gaskiya Alhj kunyi sakaci kuma Allah ya auna arziki da bakuyi saurin kawota ba a Yanda jininta ,yayi mugum Hawa ,zaku ,it's rasata... Kadan ya rage zuciyarta bata buga ba"a kiyaye bacin ranta a guji d'aga mata hankali sannan KU samarwa ,yarku da abinda take so domin bincike ya nuna akwai abinda take tsananin so...... Abbu yace "inshallah doctor zamu kiyaye" kwanan ta biyu sannan aka sallamosu ko lekowa Umma bayi ba Suna Zuwa ,gida direct part d'inta ta huce wayarta ta d'auka ta shiga Kiran kawayenta harda Zeey sai da ta Kira, cikin mintinan da Basu huce Goma ba Gidan ya d'au d'umi Rauda ce zaune ta farka Uban tagumi sai

Ads At the End of Article

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login
Footer Ads