Showing 9001 words to 12000 words out of 20427 words
Chapter 4 - INDA BA KASA by Ummu Maher (miss green).txt
katin waya, idan baka da account to kaje POS ka bada 50 kob 100 a cikin kuɗin a turo ta account number please._
_Ƴan ƙasar Niger kai tsaye zaku turo ta nan._ 0706 860 6171
*DOMIN NEMAN ƘARIN BAYANI A TUNTUƁI ƊAYA DAGA CIKIN LAMBOBIN NAN.*
0810 433 4144
0817 952 3215
0706 860 6171
*MUN GODE DA KASANCEWA DA GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARAR 2023 SABON SALO SABON TAKU.*
_TEAM GAWURTATTU UKU 2023_
*MISS GREEN CE👉🏾👉🏻*
[27/01, 06:52] 🌈Ummu maher(miss Green)💚: *_✨INDA BA ƘASA...!!!_✨*
_(Littafi na 1📃)_
NA
*_®️UMMU MAHER(MISS GREEN)🍀_*
*_AREWA BOOK👉🏻_*
INDA BA ƘASA!!!:: https://arewabooks.com/book?id=63ce1eb0ec00e12124ce9eb0
---------------------------
*_WATTPAD👉🏻_*
https://www.wattpad.com/user/Rabiatu333?utm_source=android&utm_medium=link&utm_campaign=invitefriends
---------------------------
*_🔥GAWURTATTU UKU🤟2023_* ---------------------------
*_TALLAH TALLAH TALLA🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️_*
_A HAYYEH SAMAH MATAH💃💃💃💃💃🏻💃🏻_
*Ku shiga wannan link ɗin don zaɓar kaya masu rahusa👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻*
https://chat.whatsapp.com/G6BmHCxso0rDZyWVQGgYYj
----------
No
07067964894
*_INA KUKE MATAN KWARAI MATAN DA SUKA AMSA SUNAN SU NA MATA A DUNIYA KU GARZAYO KUZO M A C DON ZABEN NA KWARAI KI DAURA ASAN KIN DAURA SAI ATAMFA DA LACE DA SHADDA, MATERIAL WITH SHOE'S AND BAG WITH JEWELRIE DAGA MAMAN ANNUR COLLECTION._*
*_ANAN KWALIYA ZATA MAIDA KUDINTA GAREKI, KIFITO ASAN KIN FITO KIN FASA TARO SAI M.A.C AKAN FARASHI MAI RAHUSA SAYEN NAGARI MAIDA KUDI GIDA IYA KUDIN KI IYA SHAGALINKI🤝_*
*_TANA KANO TANA AIKAWA KO INA DA IKON ALLAH A CIKIN AMINCIN DA YARDAN UBANGIJI_*
*_YAN UWA INA MASU SON SUYI SANA,A BASU DA JARI TOH GA DAMA TA SAMU, INJI MAMAN ANUR DON ZAKU IYA DAUKAN KAYAN MU KU TALLATA KU DORA NAKU RIBAN SAMA ZAMU AIKA MAKU KAYA GA MAISHI DA SUNAN KU A DUK INDA CUSTOMER DIN KU YAKE BA TARE DA MUYI SAVING NO BASHI BA KUMA BA ZAISAN BA DAGA WURIN KI KAYAN YA FITO BA TAKEN MU GASKIYA DA AMANA, MUM ANNUR COLLECTION DA KARAMAR RIBA MUKA DOGARA SABODA NEMAN ALBARKA SAI KUN ZO 👏👏👏👏👏_*
Page🟧5
----------Da sauri Halima ta kalli Hajiyar Maska,saboda babu abinda taƙi jini a duniyarta irin ayi mata gorin haihuwa,ita a ganinta Haihuwar nan ba don Allah ya tsaneka bane baya ba ka ba,kawai dai Allah ya jarabceka ne don yaga yadda zakayi,tunda Allah bai bawa Uwar mumunai ba,to waye ba zai jarabta ba?ko so take tayi hauka tunda bata haihu ba?ita a ganinta tunda tana da Baby wani kukan Haihuwa za tayi?a ganinta bai kyautu tayi wani kuka ba,tunda har tana da Baby yarinya me nutsuwa,yarinyar da har yanzu bata yarda ba ita ce mahaifiyarta ba,tasha kama Baby tana kuka idan ta tambayeta dalilin kukan sai ta ce,Wallahi Momy ni bana son ana cewa ba ke ce kika haifeni ba,idan ma ba ke ce kika haifeni ɗin ba a'i kin haifi,tunda tun ina jaririya ke kika kula dani har girma na,to kuwa idan na butulce miki a'i kai na na butulce wa.
Tana cikin wannan tunanin taji MD na cewa"Hajiya zamu tafi,sai Allah ya kaimu gobe zan leƙo In sha Allah".
Hajiyar Maska ta ce"Allah ya kaimu ta wuce abinta zuwa sashen Mijinta,don Allah ya sani ko fuskar Halima bata son gani,saboda ta tsani yarinyar duk ta mallake mata ɗa,komai Halima!Halima kafin ya kira sunanta sau ɗaya,ya kira sunan matarsa shiyasa abin yake dagula tunaninta baki ɗaya.
A kaf cikin ƴaƴanta tafi son Muhammad,kawai dai tana cewa tafi son autanta saboda kada Halima taji daɗi ta miƙe ƙafafunta,shiyasa take nunawa agabanta ta tsani Halima.
Baby kuwa ko sallama bata yiwa Hajiya ba,saboda sam yanzu ta tsani matar sai dai babu yadda za tayi da ita tunda dai kakarta ce,sai dai addu'ar da take a kullum shine Allah ya dawo da hankalin Hajiya kan Mominta,ta dinga sonta kamar sauran surukanta.
Baby ta kalli Abbanta sannan ta ce.
"Dady".
A hankali ya kalle ta Amman bai ce mata komai ba,da yake mutunne me saurin sauka ko da ma ace yayi fushi,ta cigaba"Dady bamu shiga part ɗin Hajiya ƙarama ba,kuma bamu shiga part ɗin Hajjiya kaka ba."
A hankali ya ce"muje tare nima ban shiga ba."
Halima dai na jinsu amman bata tanka musu ba,saboda yadda kanta ke matuƙar sara mata,bata son tashin hankali ko kaɗan a duniyarta,bata son duk wani abinda xai shigar mata rayuwa ya hanata rawar gaban hantsi,sam bata son zuwa gidan Hajiya saboda tashin hankalin dake gidan,tun tana amarya har yanzu,da sahu ya fara daɗewa amman Hajiya na nan akan turbarta ta tsanar Halima,ita ta rasa dalilin wannan tsana,ko da ake bata labarin surukai ita dai bata taɓa ganin irin tata ba,Hajiya ko atamfa taga Halima ta saka to tabbas,sai ta saka ɗanta ya siyo mata,a faɗarta wai Halima na tatsewa ɗanta tattalin arziƙi,kullum cikin hidimta mata yake da ƴan uwanta.
Kuma Allah ya sani Halima bata taɓa roƙar wani abu a wajen MD ba,shi dai da kansa yake dubawa yaga ya cancanta daya bawa ƴan uwanta wani abu,duk da suma fa ba baya bane wajen kuɗi,don daman cen karayar arziƙi ce ta samu mahaifinta,amman babu wanda bai san kuɗin da mahaifinsu yake dashi ba,ko kama ƙafarsu gidansu Muhammad basuyi ba,tunda su gidansu Muhammad duk ma'aikatan gwamnati ne,ita kuwa mahaifinta babban ɗan kasuwa ne kuma ɗan siyasa,babu wanda bai sanshi ba mahaifinta bai taɓa roƙar wani abu gun mijinta ba,ko kuma ya sata ta roƙar masa ba amman duk da haka Hajiyar Maska bata ƙyale ta tasha ruwa ba,kullum cikin masifa da hantara da zagi,ko kishiyarta bata yiwa haka ballantana ita da take matar ɗanta,abin yana damunta sosai gashi Halima tana da zurfin ciki,don duk wannan abinda ke faruwa iyayenta basu taɓa sani ba,saboda macece me zurfin ciki sosai,don ko mahaifiyar Baby ba halinsu ɗaya ba,don ita tana da zafi sosai don itama sunsha yi da Hajiyar,sai dai da taga mahaifiyar Babyn ba baya bace wajen masifa itama,sai ta haƙura sai data bari zamanin Halima yazo sannan ta ɗora,bayan ta gane matsanancin haƙurin da Halimar ke dashi.
Kuma daman idan aka ga kana da haƙuri to ko wani kashi sai a ɗebo azuba a kanka,sai dai fa haƙuri shi kansa baiwa ne ba kowani ɗan adam ke dashi ba,sai wanda Allah ya bawa haƙuri rahama ne.
Sashen Hajiya Ƙarama suka fara shiga,babu kowa a falon sai Karimatu da Rabiah sune ƴammatan Hajiya Ƙarama,kishiyar Hajiyar Maska yaran suka taso da gudu suka rungume Halima.
Halima ta saki murmushi wanda ya ɓace a fuskarta tun bayan shigowarsu gidan Hajiya,sai yanzu tayi murmushi ta shafa gefen fuskar Rabiah ta ce"kai lallai Autar Hajiya wannan man ya karɓeki,nima a faɗamin sunanshi in siya".?
Da sauri kuwa Karimatu ta ce"yauwa Anty yi mata faɗa dai,mutun yana ɗan baƙi yace wai shi sai yayi fari?a ina aka taɓa yin haka?mu dai tunda farare ne ayi haƙuri a zauna haka,kada a canja halittar Allah."
Sai kuwa Baby ta ce"a'i kuwa dai Little momy man yayi miki kyau,Allah yasa Yaya Abbas ya gani"?.
Sam su Rabiah basu kula da Babban yayan nasu ba,dai da sukaji ya wuce ɗakin Hajiya sannan dukansu suka kama bakunansu,tare da zaro idanu suna magana da hannu sa idanuwa,wai yaushe yazo?ko tare suke ne"?.
Halima tayi murmushi sannan ta ce"tare muke mana a'i yana jinku,kinga ke Autar Hajiyar ta kanki za'a fara"?.
Ta nuna Rabiah wacce ta fito da idanuwa waje,ƙwalla ta cika idanuwanta don aƙwaita da saurin kuka,ga tsoro kamar farar kura sai kuwa ta ce"Don Allah Anty Halima ki bashi haƙuri,don wallahi daman haushina yake ji,tun wata biyu da suka wuce daya ganni da Aliyu a Wani Shopping,kuma kinsan baya son Aliyu saboda halayensa,ni kuma wallahi Antu shi nake so whith all my heart(da dukkanin zuciyata)."
Halima ta kalle ta da tausayin Rabiah aranta,don a sha'anin gidan sam basa son bawa bare ƴaƴansu,sun fi yin auren zumunci,don gidansu Aliyu duk da iliminsu har yanzu ƴan gargajiya ne,kamar suna garinsu Maska don itama abinda yasa Hajiya ta ƙara tsanarta kenan saboda ita ba ƴar uwarsu ba ce,bare ce ita shiyasa suka tsane ta,don bayan Hajiya har ƴan uwan Hajiyan ba sonta suke ba,don tasha zuwa biki a danginsu a wulaƙantata,inda dai take samun sauƙi awajen ƴan uwan mahaifin Aliyu,don su dai sun san darajar ɗan adam sosai,sai kuma wajen Hajiya Ƙarama kishiyar Hajiyar Maska,itama macece me son mutane,kuma babu ruwanta macece me sauƙin hali da kuma haƙuri,don idan banda haka bata isa ta zauna da Hajiyar Maska ba,don mai zama da Hajiyar Maska sai ya shirya,don Hajiyar Maska aƙwai faɗa tare da son ƙuntatawa mutum.
-----*****-----
. . . .Indo na fita kai tsaye dandali ta wuce,tana tafe tana wani yauƙi da ƙwarƙwasa,don Allah ya zubawa Indo iya tafi salo salo,gashi Allah yayi mata halitta me kyau da tsari,don irim matan nan ce ƴan duma duma,don ma ta saka fitina aranta don sai tafi haka girma.
Tana zuwa taga kowa yayi tagumi a Dandalin,ta kallesu kallon ƙasa da sama ɗinnan sannan ta ce"kai Lafiyarku kuwa?kamar an ce muku me gari ya mutu?alhali yanzu naga me Gari ya babbake ƙatuwar Rigarsa yana zaune ƙofar gidansu Hanne,ƴar zamanin taƙi fitowa sai ta gama ƴan ƙwanasa sannan ta fito?kai Allah na gode maka daka kawo me cin gidansu Megari".
Dariya ce ta kufcewa kowannensu,don daman zamanda sukayi na rashin Indo ne,suna masifar son Indo duk da faɗanta amman indai kana kusa da ita ka dai na shiga ƙunci.
Sosai samarin da ƴammata suke ihu tare dayi mata kirari suna ce wa.
"She Indo Me maganin ƴar banza da ɗan banza,ƙadaran kan dutse baki fito she da kika shirya."
Wani irin juyi tayi sannan ta fara kallonsu a nutse,ta ƙurawa wani waje ido sannan ta ce"wai Inna Surbajo ne?yau bata zo bane?me ya hanata zuwa?ince dai wannan kawun nata ɗan gajere me wandon saƙa,shine ya hanata zuwa ko?to Alƙur'an indai shine She nayi maganinshi,me ƙaton ciki kamar tulu yau he na sakashi yayi rawar banjo".
Ƙwashewa sukayi da dariya,suka cigaba dayi mata kirari,sannan ta zaɓo ƴan mata biyu acikin ƴan dandalin,Harda aminiyarta Bintu da yake tsoro ne da ita sai zare idanu take tana ce wa.
"Allah ni dai Indo ki barta?tunda dai bata zo ba,a'i shikkenan ko?mu ba iyayenta bane ballantana mu ɗakko ta tazo nan,don Allah Indo ki barta tunda Kawunta ne ya hanata."
Indo ta juyo a hankali,ta juya mata kyawawan idanuwanta,masu kama da madarar Luna ta ce"ke Mage koma don Allah,sai shegen tsoro kamar wacce ta daɗe acikin daji,koma kada ki ɓata mana shiri ƴar ruwa kawai".
Da sauri Bintu ta koma,don tsaf tasan halin mutuniyarta,yanzu sai a biyo su ta tsere su ta barsu suci na jaki,ita kuwa Indo shegen gudu gare ta kamar barewa,shiyasa sam bata son Indo taja ta ayi wata ta'asar.
Tun daga ne sa ta hango Kawun Surbajo,ta sheƙe da wata munafukar dariya,don ta shirya tsiyar da za tayi masa,don Kawun Surbajo tuni ta daɗe da gane Inda ya dosa,don haka yau ba sai gobe ba za tayi maganinsa.
Suna zuwa Indo ta wuce gaba,ta ɗan ɓoye fuskarta ta tura Hanne sannan ta juya bayanta.
Hanne ta shiga gidansu Surbajo,ita kuma Indo tana ganin haka taga wani yaro yazo wucewa ta ce"kai yaro don Allah je ka cikin waɗancen masu zaman banzan kace wai,Baffan Surbajo yazo"?.
Yaro ya tafi da sauri,yana zuwa ya faɗi abinda Indo ta faɗa masa,sannan ya tafi Shi kuwa Kawun Surbajo jin ance mace ke kiransa,a'i tuni ya jishi a kogin murna,sai washe jajayen haƙoransa yake,daman Malum Malun ce ajikinsa,gashi ɗan gajere kamar wada ɗan kuyat dashi,ya sanya zororuwar hularsa kamar zashi fadar sarki.
Indo kuwa ce wa take,He ge gajere sai sauri yake zaizo wajen Budurwa,baka san ƙwahe ka zamuyi ba.
Indo na ganin ya taho ta wuce da sauri zuwa Dandali,Ita kuma Hanne ta shiga ta fito da Surbajo suka gudu,daman sun san indai yana ƙofar gidan ba yarda zaiyi Surbajo ta wuce ba,shiyasa su Indo suka haɗa wannan dabarar. . . .✍🏾
*Ku nuna mana soyayya wajen share,tare da comments wannan ita kaɗai ce hanyar da zamusan kuna ƙaunarmu🙏🏼Allah kabarmu da masoyanmu na asali Amin.*
*Noticed!Noticed🗣️🗣️!!*👇🏻👇🏻
Gawurtattu uku,zasu buɗe aji na musamman da azumi,don koyar da girke girke na musamman na azumi don kun san mu mata ƴan adone,wajen yin girki in akace baki iya girki ba to tabbas mijinki fa kullum yana kan hanyar yawon restuarent,sannan idanuwansa suna kan ƴammata saboda ya samu sarauniyar girki,kada ki bari a barki a baya don gwangwaje me gidanki.
Domin nema ƙarin bayani,sai ku tuntuɓi waɗannan numbobin👇🏻👇🏻
07068606171
08104335144
08179523215
💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻
*MATA IYAYEN GIJI*
_Mrs Bukhari_
*INDA BA ƘASA..!*
_Ummu Maheer_
*KARO ƊAYA...!*
_Ummu Affan_
_LITATTAFAN GABAƊAYA AKAN FARASHI MAI SAUƘI DA RAHUSA 1K_
1 500
2 700
3 1000
_Kai tsaye zaku tura kuɗinku ta wannan account number ɗin._
2212328303
RABIATU BASHIR
Zenith bank
_Don Allah wannan karon ba ma buƙatar katin waya, idan baka da account to kaje POS ka bada 50 kob 100 a cikin kuɗin a turo ta account number please._
_Ƴan ƙasar Niger kai tsaye zaku turo ta nan._ 0706 860 6171
*DOMIN NEMAN ƘARIN BAYANI A TUNTUƁI ƊAYA DAGA CIKIN LAMBOBIN NAN.*
0810 433 4144
0817 952 3215
0706 860 6171
*MUN GODE DA KASANCEWA DA GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARAR 2023 SABON SALO SABON TAKU.*
_TEAM GAWURTATTU UKU 2023_
*MISS GREEN CE👉🏾👉🏻*
[27/01, 06:52] 🌈Ummu maher(miss Green)💚: *_✨INDA BA ƘASA...!!!_✨*
_(Littafi na 1📃)_
NA
*_®️UMMU MAHER(MISS GREEN)🍀_*
*_AREWA BOOK👉🏻_*
INDA BA ƘASA!!!:: https://arewabooks.com/book?id=63ce1eb0ec00e12124ce9eb0
---------------------------
*_WATTPAD👉🏻_*
https://www.wattpad.com/user/Rabiatu333?utm_source=android&utm_medium=link&utm_campaign=invitefriends
---------------------------
*_🔥GAWURTATTU UKU🤟2023_* ---------------------------
*_TALLAH TALLAH TALLA🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️_*
_A HAYYEH SAMAH MATAH💃💃💃💃💃🏻💃🏻_
*Ku shiga wannan link ɗin don zaɓar kaya masu rahusa👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻*
https://chat.whatsapp.com/G6BmHCxso0rDZyWVQGgYYj
----------
No
07067964894
*_INA KUKE MATAN KWARAI MATAN DA SUKA AMSA SUNAN SU NA MATA A DUNIYA KU GARZAYO KUZO M A C DON ZABEN NA KWARAI KI DAURA ASAN KIN DAURA SAI ATAMFA DA LACE DA SHADDA, MATERIAL WITH SHOE'S AND BAG WITH JEWELRIE DAGA MAMAN ANNUR COLLECTION._*
*_ANAN KWALIYA ZATA MAIDA KUDINTA GAREKI, KIFITO ASAN KIN FITO KIN FASA TARO SAI M.A.C AKAN FARASHI MAI RAHUSA SAYEN NAGARI MAIDA KUDI GIDA IYA KUDIN KI IYA SHAGALINKI🤝_*
*_TANA KANO TANA AIKAWA KO INA DA IKON ALLAH A CIKIN AMINCIN DA YARDAN UBANGIJI_*
*_YAN UWA INA MASU SON SUYI SANA,A BASU DA JARI TOH GA DAMA TA SAMU, INJI MAMAN ANUR DON ZAKU IYA DAUKAN KAYAN MU KU TALLATA KU DORA NAKU RIBAN SAMA ZAMU AIKA MAKU KAYA GA MAISHI DA SUNAN KU A DUK INDA CUSTOMER DIN KU YAKE BA TARE DA MUYI SAVING NO BASHI BA KUMA BA ZAISAN BA DAGA WURIN KI KAYAN YA FITO BA TAKEN MU GASKIYA DA AMANA, MUM ANNUR COLLECTION DA KARAMAR RIBA MUKA DOGARA SABODA NEMAN ALBARKA SAI KUN ZO 👏👏👏👏👏_*
Page🟦6
-----------Kareematu ta ce"wallahi Anty Rabiah baza ta gane bane,amman Aliyu mayaudari ne sosai,yanzu ya iya zuwa sai abu yayi nisa ya ce ya fasa aurenta,idan akayi la'akari da shekarun Rabi'ah da kaɗan fa ta girmi Baby,yanzu shekararta 17 Baby kuma 16 ni kuma 19 to don Allah idan ya yaudare ta sai ya tafi ya barta da ciwo,amman sam idon Rabi'ah ya rufe saboda yana da kyau,auren namiji me kyau a'i masifa ne,don duk inda yayi idon mata yana kansa,shiyasa shima Aliyu ya fake da kyau yake cutar ƴaƴan mutane,indai halayyarsa yaudarar yaran mutane insha Allah shima sai anyiwa ƙannensa ko ƴaƴansa."
da sauri Rabi'ah ta miƙe tsaye sannan ta ce"look Anty Kareematu,idan ma baƙin ciki kike min saboda ke bakiyi aure ba,insha Allah sai nayi na barki sai inga ta baƙin ciki".
Kareematu za tayi magana Hajiya Ƙarama ta fito ita da MD, kuma duk sunji abinda ya faru.
Tuni cikin Rabi'ah ya ɗauki ruwa,Kareematu kuwa harda hawayenta na baƙin ciki,don tunda take ba'a taɓa gaya mata magana irin wannan ba,tunda take ita da ƙanwarta basu taɓa shiga irin wannan yanayin ba,sai akan saurayi kuma itama a yanzu haka tana da saurayinta wanda yake sonta,abokin Yaya Muhammad ne amman babu wanda ya sani,ta bari sai abu ya fito sannan kowa ya sani.
MD ya ce"Rabi'ah daman bakida mutunci?ina ganin ki kamar me hankali?Aliyu ne dai baza ki aure shi ba,idan haɗiyar zuciya zakiyi ki mutu sai ki mutu,kuma yayarki da kike wa gori itama ayanzu haka tana da wanda yake sonta tsakani da Allah,kuma nan ba da daɗewa ba zata tafi ta bar miki gidan."
Yana faɗar hakan ya fice abinsa,ya bar Baby da Halima awajen,Rabi'ah ta ce"don Allah anty ki bishi ki bashi haƙuri,wallahi nasan nayi laifi kuma bai kamata in faɗi hakan ba".
Wata irin tsawa Hajiya Ƙarama tayi mata,wacce duk sai da ta razana mutunen wajen,don ita Hajiya Ƙarama macece me sauƙin hali da kuma sanyi,sai ka rantse ma bata faɗa,sai an kai ta ƙarshe sannan ake ganin ɓacin ranta.
Ta ce"yimin shiru mara kunyar banza da hofi,Kareematu ba yayarki bace?amman saboda rashin kunya har kike iya gaya mata magana?to bari kiji a satinnan za'a saka ranar Kareematu,kinga sai ta baki waje kiyi yadda kike so tunda daman kin tsane ta".
Sosai Rabi'ah ta fashe da kuka sannan ta rungume ƴar uwarta tana ce wa.
"Don Allah Anty Kareematu ki yafemin,don Allah kada kiyi aure ki barni,wallahi na saba dake bazan iya rabuwa dake ba,ina jinki har acikin jinina don Allah kice ayimin ɗaki agidanki".
Sosai suka saka dariya su dukansu,don autancin Rabi'ah ya motsa in banda haka a'i bata yi wannan maganar ba.
Tuni idanuwan Halima ya ciko da ƙwalla,tunowa da ƴar uwarta mahaifiyar Baby ta sanya bayan hannunta tana gogewa,tana tuno irin shaƙuwar da sukayi,da kuma son juna amman yau babu ita,ta tuna ranar da Allah ya ɗauki ranta,Halima na riƙe da hannun yayarta Allah ya ɗauki ran mahaifiyar Baby,wannan abu yana matuƙar girgiza tunaninta,tabbas ɗan uwa yana da daɗi,yanzu ba tada abokin shawara don sauran ƴan uwanta duk maza ne,daman su biyu ne mata ita da mahaifiyar Baby.
Tana cikin goge hawayenta taji hannun Hajiya Ƙarama a fuskarta ta ce"Halima bai kyautu ace har yanzu baki fara sabawa da halin Hajiyar Maska ba,ki rage kuka da kuma tunani kinga kuwa yadda kika koma?ina tsoron kada hawan jini ya kamaki Halima,don Allah ki manta da duk wani abinda ta taɓa yi miki sai ki zauna Lafiya".
Da sauri Baby ta ce"Allah Hajiya mun daina zuwa gidanku,tunda idan ma mutum yazo kullum sai an saka Momyna kuka".
Ta faɗi hakan cikin shagwaɓa wacce ta zamar mata tamkar jiki,don Allah ya zubawa Baby shagwaɓa.
Hajiya Ƙarama ta ce"Baby ke da momyn naki duk zuwa gidan nan ya zamar muku dole,sai dai kuyi haƙuri dukkanku sannan ku zama masu toshe kunnuwansu a koda yaushe,idan kukayi hakan sai kuga kun zauna lafiya."
Halima ta tashi a hankali sannan ta ce"Hajiya ni bama wannan nake wa kuka ba,kawai dai wani abu na tuno ne,kuma in sha Allah zanyi amfani da shawarar da kika bani,bari muje ɓangaren Hajiya Kaka don nasan yau tana fushi damu,tunda bamu fara zuwa ɓangaren ta ba."
Hajiya Ƙarama ta miƙawa Halima wata leda,ta turarukan