Header Ads
Showing 36001 words to 39000 words out of 41234 words

Chapter 13 - ALIYU HAIDAR Book Complete by kausar.txt

Ads the beginning of article before Image

26 Jun 2024

482

Ads at the middle of Article

"Plzz mum, shine babana"?
A hnkli ta bud'e bakinta jiki a sanyaye tace...




®Kausar Luv💞
[11/15, 7:17 PM] Kausar~Luv: [8/25, 11:22 AM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((86)) to ((88))


```©Kausar M Hassan```




"Eh, Islam shine babanka"
Wata irin ajiyan zuciya aliyu ya sauke tare da riko hannun islam, Islam kuwa idanu y bishi dasu.
"Muje in baka labari my son"
D'aukanshi yay tsam suka kama hanyan zuwa d'kinshi, yayinda dije tai tsaye tana kallonshi cike da mamaki.
"Khadeejah"
Ummi ta kira sunanta.
idanunta ta d'aga ta kalleta
"Zo ki zauna"
A hnkli ta zukunna ta zaunah kusa da ummi.
Nasiha ummi tai ta mata mai shiga jiki, kapin nan tace ta tashi ta kira mata Islam zasu fitah.
Akan hanyarta ta hawa upstairs d'in taci karo da Nana, ko kallon inda take dije batai ba, ta karasa kopar d'akin ta bud'e.
Kamar mai koyon magana ta furta
"Islam grand maa d'inka na kira"
D'agowa yay dga kwanciyar d sukai shida aliyu ya wintsilo dga kan gadon da gudu2 ya fitah dkin. Da sauri ta juya bayanta zata fitah aliyu y kira sunanta, hakan yasa taja ta tsaya chack.
Tashi yay ya matsa kusa da ita ya dubieta
"Khadeejah dan Allah ki yafemin, wallahi sharrin shaid'anne, ashe bayan tafiyana kin haihu"?
Ido cikin ido ta kalleshi cikin tsawan murya tace
"Aliyu na haihu bayan tafiyarka, kasani islam d'anka ne a shari'ance amma nice matsayin mahaifiyarshi kuma nice matsayin mahaifinshi saboda hka na haramtaka maka mu'amala da d'ana saboda baka san wahalan shiba, ni nasha wahalanshi in d'ayah, ni na raineshi ba tare da wanda yake ikirarin cewan shine mahaifinshi ba"
Ta dakata ta share kwallan da suka kwararo mata a ido ta cigaba da cewa
"Ka tafie ka barni a lokacin da nafie buqatarka a cikin rayuwana, ka nuna cewa baka yarda daniba, to mai zaka fadamin kuma ynxn"? Bana son jin komai dga gareka"! Ta ra6a ta gabanshi ta wuce.
Shikam aliyu mamaki yake wea shine yau dije ke fad'awa wad'an nan irin kalaman.



*BAYAN AWA 6*


Aliyu ya kasa zama ya kasa tsaye hakan yasa ya tafie d'akin mame dke zaune akan kujera tana sauraren karatun al_qur'ani mai girma. Kan gowowinshi ya tsuguna ya dubieta, cikin sanyin murya yace
"Mame dan Allah ki d'aga ido ki dubieni, ki yafemin laifina. Mame na tuba"
Kallonshi tai
"Aliyu ai bani ka 6atawa ba, kasan wadda ka 6atawa, aliyu haka ka tafie ka bar matarka har tsawon shekaru 3, ynxn data rasu ya zakayi"? Kodayake ai ka saketa ma na manta"
Tashi mame tai ta wuce kuryanta ta maido kopan ta kulle, kanshi ya daka ya tashi ya wuce dkin ummi. Akan sallaya ya tarar da ita tana kokarin tashi.
Zaunawa yay kusa da ita.
"Ummi wea ya akai Khadeejah ta haihu bayan kuma an tabbatar da cewa cikinta ya zube"?
Ummi ta gyara zamanta
"Wato bayan tafiyanka da sati 3, sea yanayinta ya fara chnzawa hakan yasa muka dauketa zuwa asibiti, da aka bincika ne likita ya tabbatar mana da cewa cikine da itah , amma yayi zuba saboda hka zai maida wattannin da yay kapin nan zata haihu in shaa Allah"
Ummi ta dafa kafad'anshi
"Aliyu Khadeejah tasha wahala, Idan ka ganta kai da kanka bazaka d'auka zatayi rai ba, ka nema gafararnta dan Allah"
Kai ya d'aga mata, ya tashi ya fice, a falo ya hangota cikin atamfa riga da skit, tasha kyau sosai, tana wasa itada islam.
Sea daria suke yana hugging dinta, da alama shagwa6a yake matah.
Kai tsaye dakinshi ya nupah ya zaunah.


Misalin karfe 9pm. Dije ce zaune akan gefen gadon mame, mame ta kalleta
"Khadeejah tashi ki kwanta, kinji"?
Tashi tai ta wuce kan gado ta kwanta tare da islam, yayinda aliyu keta faman jin haushin kanshi, shifa wlh yana son jin dumin matanshi a tare dashi.
Kasa kwanciya yay hakan yasa ya lalla6a ya sauko dga gidan saman, zuwa d'akin mame. A hnkli ya bud'e dakin ya shigah, kasancewar babban dakine akuy d'akuna a ciki, kamar an sanar dashi inda take ya bud'e da fitilan wayanshi daya kunnah.
Kwance suke ta d:ora hannunta akan jikin islam, ta saka kayan bacci, rigar iya cinyarta, ta saka safan kafa.
Hannu yasa ya fara shafarta, ya kurawa kirjinta ido, gasu tsam2 kaman bata haihu ba, hannu ya d'ora akai ya fara shafasu. Hakan yasa ta bud'e idonta, zatai magana, aliyu yasa tafukan hannayenshi akan bakinta yana kallonta, wani irin wawan cizo ta sakar mashi wnda yasashi sakin hannun nashi.
"Tashi ka fitah ko in kira mame wallahi"
Kasancewar yasan idan mame tazo bazaijie da dadi ba yasashi fitah dkin. A daddafe ya kwana a d'kin saboda yanda ya shiga cikin wani irin yanayi da tausayin matarshi...
[8/25, 11:23 AM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((89)) to ((90))


```©kausar M Hassan```




Washe garin ranar, bayan dije ta shiryawa islam tsaf domin zuwa makaranta
(Nursery school) har mota ta rakashi tukkuna ta koma d'akin mame tai wanka ta shirya, cikin Arabs wears, dubawan da zatai tagan babu yan kunnenta ko d'aya duk sua dakin aliyu. Wani dan karamin tsaki taja kapin nan ta kama hanyar zuwa dakin, kai tsaye ta bud'e ta shiga, direct loca ta nupa ta hau dibansu tana zubawa a wata jaka, ta baya taji an rungumeta ana shinshinar ta kaman wata aba, dkyar ta iya samu ta saita kanta da karfi ta juya
"Wea malam lpy ne dan Allah? Sea wani bina kake kaman wadda aka mallaka maka"?
Murmushi yay
"To ai ke matata, by d way ma ina xaki tafie"?
"Meye naka a ciki? Zn tafie inda raina yakeso"
ta karasa maganar da saka yan kunnenta ta fitoh, kasa jurewa yay y biyotah bayah tana tafiya yana mata magana amma ko kanzil batace dashi ba, haka har suka isa dakin mame.


Ganin tai banza dashi yasa ya fincikota
"Wea Khadeejah badake nake magana ba"?
Idanunta ta d'aga ta dubieshi
"Najika mana, to gidan kawata zan tafie ko akuy damuwa ne"?
Hijab dinta ta dauka ta daukie key, da alama na mota ne, ta kama hanya binta yay har gate
"Wea khadeejah bakida hnkline? da aurena zaki fitah akanki ba tare da kin sanar daniba"?
Hararanshi tai
"Sannu mijina dan Allah kai ko kunya bakaji ba"?
Ta karasa maganar ta bude motanta blue, E.O.D ta shiga gate man ya bude mata kopa ta fitah.
Wani irn tarnakie da wata irn tanzuma ta kama aliyu, yana mai jin haushin kanshi.


```Bayan awa 5```
Khadeejah ta dawo gidan, kai tsaye dakinta dake cikin dakin mame ta nupah, ikon Allah! Aliyu ne zaune akan kujera ya harde kafafu
"Wea ina kikajie ne"?
Kallonshi tai tare da yun murmushi
"Allah sarki, kaga fa gurin wani buki na tafie, kanwar saurayina ke aure fa"
Wani wawan mari ya aikamata
"Ke mallakina ce, ke tawa ce! Kina nan a raina, ke matata ce!. Kada ki kuskura ki kara min maganar wani d'an iska a nan"
D'an murmushin yaki tai ta dubieshi da hawaye sha6e2 a fuskanta
"Matarka"? Taka ce?
Ta yaya"?


Murmushi aliyu yay
"oh yah! nagane lallai kin manta koni waye ko"?
Tashi yay ya maida kopan ya kulle , kasancewar ummi da mame duk suna kuryan gidan.
Dawowa yay ya cire rigarshi, ya fincikota ido cikin ido ya dubeta
"Yau zaki fahimci hakan"
Riganta ya fara kokarin rabata da itah, ya shiga kokarin nuna mata shi zakine, sumba ya rika aikamata ta ko ina, ya yarfata kan gadon d'kin. Da baya2 ta fara jaa.
"Aliyu kaji tsoron Allah, wallahi kada ka sa6awa Allah niba matarka bace"
Ko ta kanta baibi ya hau gadon ya fara kokarin cimma burinshi akantah.
Sea da ya tabbatar data saduda tukkuna yay bayah.
"Ni ban sakeki ba dije, kin kuwa duba takardan dana baki"?
A hnkli ta tashi ta maida riganta da hijab dintah, ta tashi ta bude loca ta zaro paper tace
"Gata aliyu, wannan itace takardan da kabani'
Takardan ya amsa ya bude, ya miqa mata
"Ki karba ki karanta"
Amsa tai a hnkli ta dubieshi sannan ta maida dubanta ga paper d'in, ta fra karantawa
Ga abunda ke ciki
```My Muhibbaty, kiyi hkuri akan abunda nai maki nayi hakane a bisa wani dalili, ina sonki, komai dad'ewan da zanyi dan Allah kada kimin mummunan fahimtah, I love u, ina sonki Khadeejah"```


Idanunta ta d'ago ta dubieshi, Aliyu ido cike da kwallah ya hau bata bayanin
"Dije daama tafiya zanyi harta wad'an nan shekarun, na d'auka zan iya tafiya in barki cikin dad'in rai, sea na kasa wannan shine dalilin dayasa nai hka"
Ya nisa ya cigaba da cewa
"Ni nasan kina sona dije, kuma har yau har gobe"
Aliyu ya rage tsayenshi dea2 gowowinshi yace
"Khadeejah! On my kneels, dan Allah kiyi hakuri, kimin hakuri plzzz"
"Kinyi hakurin"?
®Kausar Luv💞
[11/15, 7:18 PM] Kausar~Luv: [8/27, 2:14 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((91)) to ((93))


```©Kausar M Hassan```




Idanunta ta rumtse tukkuna ta d'agosu tare da zubewa kasa dirshan, cikin muryan kuka ta fara cewa
"Yaa aliyu wannan ba dalili bane, amma kasani nayi hakuri saboda nasan kana sona kuma kana kaunatah, amma dan Allah kada ka karamin irin hka"
Shima kasan ya durkusa ya zaunah yasa hannunshi ya share mata hawayen dake sauka a fuskanta
"Matata naji kuma nasan nayi laipie sosai"


Le6enta ta cije tace
"Bakasan ya nai rayuwa babu kai ba, bakasan iya kukan da naiba, na d'auka na 6atawa mafi alkhairin namijin dana sani a duniya rayuwa, na rika d'aurawa kaina laipie"


Rungumeta aliyu yay
"Bakimin komai ba matata, ina sonki ina kaunarki har cikin zuciyatah"


Tashi yay yace
"Muje in fadawa mame dalilina"
Babu gardama ta tashi tabishi suka karasa kuryan gidan chaan inda mame da ummi, aliyu ya fayyace masu komai ya kuma baiwa kowa hakuri. Mame dkyar ta sauka, haka suka wuni a ranar cikin farin ciki sosai.


Misalin karfe _10:00pm_ Aliyu ne kwance a d'akinshi ya kasa kwanciyah, tsananin buqatar dayakeyiwa dije ta kara tsanantah, musamman ace mutum irinshi mai yawan desire. Hakan yasa ya tashi ya shiga d'kin mame cikin sand'a ya nupie inda dije take. Sa'ah ya taka islam baya nan, da alama yna hannun mame.
Kallonta ya tsaya yanayi irin yanda take bacci hankli kwance, gefenta ya zauna ya d'ora hannunshi akan goshinta ya shafa, ya shafa gashin kanta, kamar wadda zata farka sea ta d'an motsa ta kara juya kwanciyarta. Aliyu yay murmushi a cikin zuciyanshi ya furta
"Hali na nan bai chnza ba, ana bacci ana juye2"
Gefe ya hau y kwanta ya shigar da itah a cikin jikinshi, ya fara wasa da itah, wanda yasata bud'e idonta tsam. Zatai magana ya rufe bakinshi da nata, kiss yay mata mai kyau kapin nan ya dakatah da idanunshi da sukayi jajir yace
"Khdja dan Allah ki taimakeni"
Murmushi tai kad'an
"My lion nifa bacci nakeji, dan Allah ka kyaleni"
A kunne ya rad'amata
"Har ynxn fushi kike dni ko"?
Kai ta girgizah mashi
"To plzz ko wasa ne nidea plzz, ki biyoni muje dakina"




Hannu tasa a baki
"Haba bawan Allah idan mame ta tashi bata ganni ba fa"?
Murmushi yay
"Sea tace kinyi gurin mijinki ko"


Batada option wanda ya wuce ta tashi tabi bayanshi, suka karasa d'akin, wani irin murmushi yay lokacin da yake maida kopan dkin ya rufeh.
A wannan daren sunyi wasa sosai kapin nan ya barta. Bata yarda takai asuba a dakin ba, saboda gudun had'a ido da mame.
Washe garin ranar mame ta hada masu kayansu harda na islam. Wea su koma gidansu, amma gidan da abbi ya siyawa aliyu.
Itadea dije batace komai ba, ummi ce ta hadamata kaya naji da gani, haka misalin karfe 8pm mame tace su wuce.
Islam shikam ya rike abbi wea ba zea bisu ba, dije tai2 kiranshi amma yaki, haka suka fitah driver ya saukesu gidan dake bayan layain ya juyo, aliyu ya daukie kaya ya shigah. Tsayawa fadamaku kyau da tsarin gidan wani sabon 6ata lokacine. A ranar aliyu bai bar dije ba sea daya samar wa kanshi natsuwa, ita kuwa tasha wahala matuqa ainun, amma duk da haka bata nuna ba.


Washe garin ranar bayan sunyi sallar asuba dije ta tashi tai wanka ta saka English wears riga da wando, gashin kanta ta d'aure da ribom, duk hakn da tai aliyu na bacci, ta had'a masu breakfast ta daura kan dining, tukunnah ta dawo kusa da aliyun tasa hannu ta shafa fuskanshi har sau 3 tukkuna ya bud'e idanunshi, wanda sukai tozali da dije.
Wani irin lallausan murmushi ta sakar mashi mai d'auke da wani irin sako na ina kaunarka. Maida mata da murmushin yay.
Cikin yar karamar muryanta tace
"My lion Muje ko"?
Kai kawea ya iya d'aga mata ta tashi ta wuce, yabita da kallo shima din y tashi.
A gurguje yay wanka yay brush ya fitoh sukai breakfast.


Bayan sun kammala dije tace
"Yaa aliyu yau bazakajie ko inaba "?
Murmushi yay
"Sea dea idan zaki koreni to, amma nikam yau ina gidah"
Murmushi tai ta miqe zuwa kan dogowan kujera shima d'in binta yay suka zauna akai sunata firansu irinta masoyah.


Misalin karfe 4pm sea ga kiran nazee a wayan dije. D'auka tai ta karaa kunne
"Amarya yar shagali"
Nazee tai daria
"Wai nikam yaushe zaki deana kirana da amarya? Cemaki nai aure zanyi"?
Murmushi dije tai
"Wallahi aure da dadi nazee bazaki ganebane sea kinyi, ynxn dea zan kiraki letter, kinsan baban islam ya dawo babu jimawa ana wayah"
Sallama sukai abunsu.



_2weeks letter_


Aliyu ne zaune akan kujera
"Maman islam wea har ynxn baki shirya bane"?
Da sauri2 ta fitoh da d'an kunne a hannu
"My lion kasan fa shirin mata, akuy mu da nawa amma ynxn kam ai na shirya"
Murmushi yay
"Muje kinsan halin shafi'u ynxn nan zaice wea na shanyashi"


Gyalenta ta saka babba, inda tai shigarta in pink tayi matuqar kyau sosai. Nan suka kama hanya, akan hanyarsu ta zuwa gidansu shaf'iu sukaga wani sabon guri da aka bud'e. Aliyu yay parking
"Ina zuwa"
"OK"
Ta fad'a tare dayin murmushi.
Motan aliyu ya bud'e ya fitah, yayinda dije ta daukie wayanta ta fara game.
[8/27, 2:32 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((94)) to ((95))




```©Kausar M Hassan```


Dushie2 na fara hangowa hakan yasa nasa hannuna, na nurza idanuna
_Guess who?_
Muslim?
Ni kausar na fad'a lokacin dana hangenshi cikin wata irin motah ta alfarma, yasha kana nan kayah, parking yay dea2 inda aliyu yay parking, bud'e motan yay ya fitah, d'ago idanunshi da zayyi yay tozali da dije.
Glass d'in dake fuskanshi ya cire ya kara dubanta dkyau, wani feeling yaji a zuciyanshi wanda y kasa gane kona meye.
Wayanshi ya d'auka ya shiga images, hotonan dayasa aka d'aukesu ne a ciki, wani d'an guntun murmushi yay kawea ya wuce ciki.
Zai shiga aliyu na fitowa, sukai karo, hakuri suka baiwa juna kapin nan aliyu ya fitoh ya dawo motah suka karasa gidansu shafi'uh, a chaan suka wuni, har Maman shi ke cewa gashi nan yaki aure. Dije tace zata bashi matah, suka kuwa ajiye akan hakan.
Basu suka dawo gidah ba sea kusan karfe 9pm, dan har gidan Nafisa suka je.
Koda suka iso aliyu ya shiga da motanshi, suka fitah tare. A kopar gidan suka tarar da wani envelope, d'auka aliyu
"Kowa ya ajiye oho"?
Ciki suka shiga kowanne yay wanka, suka chnza kaya zuwa na bacci suka dawo falo. Bayan sun dawo dije tai kitchen had'uwa Aliyu lipton.


Aliyu ya daukie envelope d'in nan ya bud'e! Wanda ba komai bane a ciki face hoto nan muslim da dije wanda aka d'auka kimanin shekaru 4 da suka wuce.



Shiru aliyu yay baice komai ba kasancewar dije na kitchen tana had'u masa Lipton. Haka har ta fitoh ta tarar dashi a gurin, cup din dake hannunta ta ajiye a kasa ta kar6a pics d'in ta fara dubawah, take wasu hawaye suka kwararo mata a ido. Har kasa ta rage tsayenta ta fara magana
"My lion! Dan Allah kayi hakuri, wallahi wannan photo nan da kake gani bansan an d'auka ba"
"Kaimin rai kada ka gujeni dan Allah....


Hannu ya d'aga mata alaman ta dakata
"Khadeejah bkya buqatar neman gafarata, hakika rayuwata ta 6ace, amma ni nayarda dake 100% saboda hka ki deana wannan kukan kinji? Amma bani labari ya akayi hakan ta faru"?


Nan take ta tashi zaune ta fara bashi bayanin yanda abubuwa suka faru, ji yay kaman yay tsuntsu ya iske Nana ya kasheta saboda ta kaishi makoura.
Hannunshi dije ta rike
"Kayi hakuri! Kada kace da ita komai, in shaa Allah watarana sea labari"
Hotonan ya kalla ya dubieta
"Tashi muje mu kona wannan dmn mu cigaba da shiga cikin sabuwan rayuwanmu da zamu gina"
Murmushi tai ta bishi.
Bayan sun dawo falo ya zauna akan carpet, dije ta d'ora kanta akan jikinshi.
"My lion"
"Muhibbaty"
"Ka kuwa san na shiga jami'ah"?
D'an murmushi yay
"Kema kinsan tunda mai tsare gidah ya dawo babu wata jam'ah da zaki tafie"
Hannunshi ta rike
"Shikenan ai tunda baka so, Ina fatan Allah ya

Ads At the End of Article

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login
Footer Ads