Header Ads
Showing 9001 words to 12000 words out of 41234 words

Chapter 4 - ALIYU HAIDAR Book Complete by kausar.txt

Ads the beginning of article before Image

26 Jun 2024

474

Ads at the middle of Article

Aliyu bai san sanda y taka birki ba, ya kura mata idanu har ta kusa giftawa ta gabanshi, a hnkli yace "Malama sannu"!
Fararen idanunta ta d'ago
"Malam zaka siya goro ne"?
Cikin rawar murya ya amsa da
"E... Eh... Zan siya nawa nawa ne"
Kasancewar goron kashie2 ne, yasa ta zaro siraran yatsunta ta fara nuna masa.


"Wannan goma, wannan manyan kuma ashirin, kullin kuma naira hamsin ne"
"Juyemin shi duka, gaba d'aya zan siyah"


Ido ta zaro
"Malam na dari biyar nefa"
Kapin ta kara wata maganar ya ciro naira dubu a aljihunshi y mika matah.
Ido ta zaro, sea hawaye shar a fuskanta
"Ni gaskya ka dau kudinka bazan siyar maka ba"
Kapin aliyu bud'e baki yay wata magana yaji ana kiran
*DIJE*. da hanzari ta amsa da "Na'am! Ina zuwa", da gudu2 ta bar gurin zuwa inda ake kiranta.


"Dije" aliyu ya jinjina sunan, kawea y gyad'ah kai tare da juya starin motan.


Dad'ina da mota aiki, maza irinsu Aliyu kuwa akuy yawu amma fa akuy jan aji, hka y wuni yana zaga gari shida shafi'uh.


Misalin 10pm!
Aliyu ne kwance akan gado, ya kasa bacci kalma d'aya rak kemasa yawou a cikin zuciyanshi watou Dije, shin mai yake faruwane ya tambayi kanshi


Humm *KUCH KUCH HOTA HAI* Aliyu.😉
Tunani ya hau yi chaan kuma ya yanke shawaran komawa gobe dmn ganin dije...


Wa yaga dije 14 years da aliyu😂 wea rigima da aiki...


WACECE DIJE??
®Kausar Luv💞
[11/15, 5:20 PM] Kausar~Luv: [8/3, 9:12 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((21))


©Kausar M Hassan


Khadeejah Muhammad, wannan shine ainahin sunanta wadda aka fisani da dije a kauyen su dake chaan yamma da garin sokoto, a kauyen da suke zaune, suna rayuwa ne kmn sauran al'umma shekarunta 14 a duniya, tayi karatun islamiyya dan har ta sauke al_qur'ani mai girma, a 6angaren karatun zamani kuwa ta kammala primary school dinta a nan wata makaranta dake cikin kauyen.
Washe garin ranar aliyu y shirya cikin manyan kaya, bowel ne a jikinshi fari tas ya saka takalminshi farare da farin agogo, da sauri2 ya fara sakkowa dga d'akin nashi, a falo y tarar da kafatarin ilahirin iyalin gidan Alhj shuraihu isah zaune kan dinning table, kusa da ummi yaje ya tsaya ya gaisheta ya gaida abbi tukkuna yaja kujera ya zauna.
Addu'ah sukayi tukkuna suka fara breakfast din, bayan sun kammala, abbi ya dubie aliyu y kira sunanshi
"Aliyu"
"Na'am abbi"
Abbi yay shiru kapin ya d'ago idanunshi ya dubie aliyu
"Aliyu kaga dea Allah ya horemin a matsayina na mahaipinka na baka suna mai kyau da ma'ana, nasaka a makaranta kayi karatu, na maka tarbiyya, ynxn abu 2 ya rage mani, kuma kaima ya rage maka, wannan abun kuwa ba komai bane face ka fara aiki, idan kana buqatar aiki a tare dani sea a baka manager na company dinmu idan kuma baka so to sea ka nema wani, ynxn kai nake jira mai kace"?
"Am gskya ni abbi inasone in fara business, dama munyi magana nida shafi'u akan hakan"
Abbi ya nisa kad'an
"To aliyu Allah y tabbatar da alkhairi sea kuma magana ta 2 wato maganar aure, ykamata kayi aure dmn aure shine cikar addninka kuma shine zai nuna cewa gashi yau aliyu y zama babba"
Kai ya sosa tukkuna ya amsa da to abbi a bani lokaci zan fito da matar da nakeso in shaa Allah.
Ummi tai daria kad'an
"Oh wea su aliyu sea zama ango, Allah ya nuna mana"
Duk suka amsa da "amin"
Nana itama ba abarta a baya ba, nan take ta fara samun daman had'a wani sabon makircinta..
Aliyu tashi yay, yayinda abbi ya dubieshi cike da mamaki, ya fara tambyrshi
"Aliyu kwana 2 d'in nan fa na rasa ina kake zuwa fa"
Cikin rawar murya ya amsa da
"Abbi ina d'an zaga garine"
Abbi yace
"A dawo lpy aliyu haydar"
Sallama yay masu dea2 lokacin misalin karfe 10am y kama hanya bai tsaya ko inaba sea kauyensu dije, dea2 kopan gidan mame yayi parking tukkuna ya shiga gidan, bayan y shiga sun gaisa, ya zaunah kan kujera kanshi akan kafafun mame.
"Mame"
Aliyu y kira sunanta
"Aliyu ya akai ne"?
"Mame wea dan Allah mai kikaiwa abbi ne a rayuwa daya tsaneki haka"?


Ajiyan zuciya mame tai tukkuna ta amsa da
"Aliyu wannan Allah ne kad'ai yasani, nidea nasan lpy nake zaune dashi, har kawo ranar daya sakeni, bazan iya cewa komai akai ba sea dea ince Allah yay mana maganin abunda ke damun mu"
Aliyu ya tashi xaune
"Mame to mai yasa kika dawo kauyen nan da zama"?


"Wato aliyu wannan kauyen da kake gani, akuy zaman lpy a cikinshi, bayan rasuwar mahaipiyata yan uwan Babana suka matsamin akan sea nayi aure, nikuma banaso, shine fa inada yan kudina nazo nan na siya wannan gidan, aikin ma daa na d'an fara kuma sea na watsar, ynxn hka dea business akemin na acahaba da kuma keke napep"
Aliyu y nisa tukkuna yace
"Allah y sheigiemana gaba mame"
Duk suka amsa da "amin"


Har karfe 11am tai suna zaune suna firah kapin aliyu yay wa mame sallama ya kama hanya y fitoh waje yana duddubawa ko zaiga dije...
[8/3, 9:14 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((22))


```©Kausar M Hassan```


Kaman dga sama y hangota tana tafiya rike da faranti a hannunta, da alama inda yake zata biyou ta wuce, wani d'an dakali ya samu y zaunah kapin ta karaso.
Hka take takunta kaamar d'awisu har ta karaso inda yake zata wuce ya kira sunanta
"Dije" chack taja ta tsaya tare da waigowa ta dubieshi, ta gane fuskanshi sarai


Fuska ta had'e ta dubieshi
"Gani"
"Kizo zan siya goro"
A cikin ranta ta furta
"Wannan d'an gayun mai zai da goro ne nikam"
Matsawa tai kusa dashi, cikin shagwa6a ta fara magana
"Gani"
Murmushi aliyu yay
"Am dije sunana Aliyu, kefa"?


"Sunana Khadeejah amma ana kirana da dije, dijen inna"
Aliyu ya jinjina tukkuna ya cigaba da cewa
"Dije ina ne gidanku"
Kallonshi tai da idanunta
"Mai sa zan fadamaka gidanmu? Kuma da alama kai d'an birni ne, nasan ko mai zakamana a gidan"
Aliyu baisan sanda yay daria ba
"Dije ni bazan cutar dake ba hasalima ni wlh sonki nake, kina sona"?
"Kai! Chabb ai mu bama soyayya a gidanmu kawea dea aure ake mana, ynxn haka duk kawayena sunyi aure ni d'ayace banba, shima sbd wanda zamuyi aure dashi watanshi d'aya da rasuwa ynxn".


Aliyu baisan sanda y furta
"Kina sonshi to kapin ya mutu"?
Kallonshi tai sea hawaye sharr a fuskanta


Da sauri aliyu y furta
"No!!! Kada kiyi kuka pls dije bana son kina kuka kinji"

Cikin muryan shagwa6a ta maida
"To ba kaine kake min wata tmbya ba"


Kai aliyu y girgiza tukkuna ya furta
"Kinga dije zaki zama kawata"?
Kallonshi tai ta yatsine baki
"To amma fa, banda min abinda banaso, na amince"


Aliyu yy murmushi ya dubieta
"An gama dije, to amma inane gidanku"?
Wani gidah ta nuna masa, gidan na bulu da cement ne.
Aliyu y nisa
"Zan iya binki muje naga kaman gidah zakijie ko"?
Kai ta d'aga masa alamar eh.
Tashi sukai suka jera suna tafiya, mutanen kauyen sea kallonsu sukeyi har suka karasa kopan gidan.
Tsaye sukayi dea2 kopan gidan.
Aliyu ya kalleta
"To zan iya zuwa muna gaisawa da kawata ko"?
Hannu tasa a baki tare da d'aga masa kai.
Aliyu yay mata sallama har zai juyo sea y juyah yaga tana nan kuma shi take kallo, kusa da ita yje y tsaya
"Dije kinada wayan hannu"?
Kai ta girgizah masa.
"Idan na kawomaki xaki kar6a"?
"A"a" ta bashi amsa a takaice..


Murmushi aliyu yay
"To ni zan komah dije sea na dawo gobe ko"?
"To" shine kawea amsar data bashi, ya juya ya kama hnya y shiga motanshi ita kuma ta shigah gidah.
[8/3, 9:17 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((23))


```©Kausar M Hassan```


Tana shiga tai sallama tare da ajiye farantin da take tallan goron dashi, yar matashiyar matar dake tsaye ta dubeta da alama mamanta ce dan suna kama
"Dije har kin dawo"?
"Eh inna na dawo wlh nagajie bbu abunci a gidan"?
Inna ta dauko wani kwanon ta'sa dake kusa da ita ta mika mata
"Ga shinkafa nan dazun nan na siyeta gurin idi"
Kwanon ta kar6a ta tashi ta wanke hannunta ta dawo ta zauna, ta lankwashe kafafunta tasa kwanon a gabanta ta fara cin abuncin.
Tana cin abuncin tana tunano kyakyawar fuskan aliyu, da murmushin shi da lokacin da take kuka yake bata hkuri, kawea sea ta tsincin kanta a cikin nishad'i mara misaltuwah, wnda hkan bata iya boyeshi a cikin zuciyanta ba yakai ga har fuskanta ta nuna.
Inna dake kusa da ita kan tabarma tasa hannu ta d'an bubbuga cinyarta, a firgice ta dawo dga duniyar tunanin data lula.
"dije lpynki kuwa irin wannan murmushin haka"?
Dije ta nisa ta dubie inna
"Inna kindea san bana boye maki komai ko, to wlh wani d'an birni ne na had'u dashi yace yana sona, to nikuma nasan bama za'a bashi ni ba shiyasa kawea nace masa bama soyayya".
Inna ta nisa ta kallie yarta
"Kada ki damu kedea kiyata addu'ah kinji ko"?
Gyaran muryan da sukajie anayine ya katsie musu zancen
"Dije har kin dawo"?
"Eh baba na dawo"
Dattijon daya zauna kan kujera ya dubiesu
"Wace wainar kuma ake toyawa bada niba maman dije"?
Inna ta nisa ta dubieshi
"Yarka ce ta had'u da wani d'an birni shine fa take fad'amin"
Da sauri baba ya kalleta, cikin kakkausar murya ya fara magana
"Ko alama dije "yan birni mafi aksarinsu yan iskane, haka suke zuwa kauye su same yara k'anana irinku su lalata masu tarbiyya dga karshe su gudu sukie aurensu, ko kusa kada a fara wannan maganar kinji mai na fad'a ko"?
Yana karasa fadar hka ya tashi kai tsaye ya wuce dakinshi.
Dije tsintar kanta tai cikin rashin jin dadin da batasan dalilinshi ba, ita dea aliyu y burgeta matuqa.
Fashewa da kuka tai na hawaye, wnda yasa inna tashi
"To malam gata nan kasata kuka sea kazo ka rarrashieta daman kasan halin kayanka ai da an ta6ata sea kuka"
Ta wuce daki, yayinda dije ta tashi ta ture kwanon abuncin, ta wuce dakinta, ta fada kan katifar dakin ta cigaba da hawayenta..
[11/15, 5:21 PM] Kausar~Luv: [8/3, 9:21 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((24))


©Kausar M Hassan


Aliyu kuwa daga nan kai tsaye gidansu shafi'u ya nupa, a kopar gidan suka hadu suka d'unguma suka karasa gidan, a d'akin shafi'u aliyu y kwanta kan gado, yayinda shafi'u ke zaune akan gadon shima.
Shiru sukai kaman wasu strangers, chaan shafi'u y fara magana
"Abokina wea lpy ne dan Allah, naganka so silent, kmn ba lion ba"
"Humm! Kadea ka bari kawea abokina wlh na kamu, wata yarinya ce chaan d'an kauyen nan nasu mame, na rikice a kanta wlh, kuma kasan me"?


Shafi'u ya girgizah kai
"Sea ka fad'a lion"🦁
Aliyu ya tashi zaune
"Shekaranta 14 fa"
Daria Shafi'u yay sosai tukkuna yace
"Hba aliyu ina kai ina "yar 14yrs, nafa san halin kayana yo ai sea ka 6allata"
Hararanshi aliyu yay
"Tunda ka maidani har...ji ko?
Murmushi Shafi'u yay
"Aliyu kafa san gskya, kada ka aure yarinyr mutane wlh ka halakata nidea na fadamaka, inama laipien ka samu yr shaa takwas hka"?
Aliyu ya dubieshi
"Man! Ni ita nakeso, zan iya hakura har ta kai girmanta indea za'a yarda a auramin ita"
"Hhhh! Kai wlh aliyu kana bani daria nidea, kasan ynda Allah yay maka desire dayawa fa, ynxn dea tashi muje yunwa nakejie wlh, dan ko breakfast banyi ba".
Tashi sukai suka runtuma cikin gidan, kai tsaye gurin ammi (Maman shafi'u) suka nupa dama ta had'a mashi breakfast, suka dauko suka dawo dakin, Shafi'u nacin abuncin yana faman ketawa aliyu daria...


```Bayan sati 2.```
Aliyu ne kwance a d'akinshi, tunanin dije kawea ykeyi, yanda take murmushi, tafiyanta, kurciyanta, yar siririyar muryanta, kai komai na dije burgeshi yakeyi, amma mi? Shi kanshi yasan dije bazata iya daukan lalurarshi ba, amma hak'uri zayyi koda ya aureta har ta girma.
"yes hka za'ayi"
Nan y tashi y shirya ya kamo hanya lokacin misalin dea2 karfie 12pm.
Yana isa gidan mame ya zarce ya ajiye motanshi ya shiga suka gaisah. Hannunta ya kama
"Mame inasone in fad'amaki wata magana"
Mame ta gyara zamanta
"Ina jinka d'ana menene"
Aliyu ya nisa
"Mame naga wata yarinya a garin nan sunanta dije yar gidan malam mamman, kuma nidea ina sonta da aure wlh".
Mame tai ajiyan zuciya
"Aliyu kai ynxn ya zakayi ka aure dije? Naga kaman tai karama ai"
Aliyu yace "mame nidea ina sonta pls, ya kikaga halayenta"?
Mame tai murmushi
"Ai dije yarinya ce mai kirki wlh, batada matsala, gata da son addini, halayetna kam sea dea muce Allah sam barka".
Aliyu yace
"To mame ngd, ni zan tafie gidansu dga chaan zan wuce, ko akuy wani abunda kike buqata"?
Mame ta amsa da
"A'a, komai da nake buqata ka bani shi, Allah dea yay maka albarka"
aliyu ya amsa da
"amin"


Hka ya kama hanya ya fitah bai tsaya ko inaba sea kopar gidansu dije, ya samu yaro ya aika yace ya kira masa itah, haka kuwa akayi yaron ya shiga y kirata, ta bashi amsa da ga tana zuwa....
[8/3, 9:28 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((25))


©```Kausar M Hassan```


Hijab d`inta ta saka kaman ynda ta saba tasa takalminta ta fitoh, a natse ta gaisheshi ya amsa tare da kallon kyakyawan fuskanta.


A hnkli ya fara furta
"Dije nifa ina tunanin ykamata in sanar a gida saboda azo ayi maganar aurenmu ko"?
Kallonshi tai take idanunta suka cika da kwallah
"Yaa aliyu babana yace "bazai aura min d'an birini ba saboda yan birini bakuda amana"
Kallonta yay ido cike da mamaki
"Dije mai yasah? Ni ba haka nake ba dije, ga gidan mahaipiyata chaan za'a iya tmbyawa aji yaya halayena suke idanma ba'a yarda ba zan iya bada address din unguwarmu sea a tafe chaan a duba, amma mai yasa kike kuka"?
Hawayenta ta share ta kalleshi
"Yaa aliyu haka nake da saurin kuka, bansan daliliba"
Kallonta ya k'ara yi, cikin muryan rad'a yace da ita
"Sona ne yasa kike kuka, idan ba haka ba mai zaisa ki kuka dan ance bazaki auri d'an birni ba"
Idanunta ta d'ago ta kalleshi ta k'ara saukar da kanta kasa.
"Nifa....
Kapin ta karasa sea ga baba ya karaso gurin, take jikinta ya hau rawah. Hawaye suka dinga zarya akan kumatunta.
Baba a zuciye ya karaso inda suke, gadan2 yay kanta
"Ke dan kina mutuniyar bnza ban hanaki tsayuwa da wad'an nan yaran yan birni ba, bakisan cewa basuda kirki ba"
Aliyu ido yabi baba dashi sbd ynda yaga ya dage yanata faman zuba fada.
Hannu y d'aga zai mareta, aliyu da karfe y rik'e baba
"Baba dan Allah kai hkuri kada ka mareta, laipiena ne kuma bazan kara zuwa gurinta ba"
Jin haka da dije tai yasa ta ruga da gudu ta shiga d'akin inna, kan kafafunta tai ta kuka.
Sun jima tsakanin aliyu da baba suna tattaunawa tukkuna, aliyu ya wuce baba ya shigo cikin gidan.
Har y shigo kukan takeyi, kusa da ita yaje ya zauna, cikin muryan lallashi
"Dije basonki da yaron nan ne banayi ba, amma ki duba arziki da nasu da namu ba d'ayah ba dije, muna rayuwar mu cikin rufin asiri yazo yace zai aureki ya lalata maki rayuwa dije shine abunda banaso, sarai ya fad'amin gidansu yxn kuma nasan babanshi yanada kud'i, ai ga mamanshi nan a kauyen babanshi ya saketa, wannan shine halin "yan birni"
Tashi tai ta dubieshi, ido cike da kwallah, idanunta sunyi jajir.
"Baba aliyu yanada halaye masu kyau, baya d'aya dga cikin wad'an nan mutanen da kake tsammani, d'an saninshi da nai na sati 2 yasa na k'ara sanin wasu abubuwa na addini baba, baba ka bashi dama dan Allah, ba'a sanin nagari sea an gwada, na tabbata watarana kai da kanka zakace gwanda da akayi haka, in shaa Allah".
Inna ta kara da cewan
"Haka ne gskya malam, dan kaga kullum nan yake iskota a kopar gidan, idan ta fita ina lek'awa wlh ko kusa da ita baya zuwa balantana wata mummunar hali ta biyo bayah".


Baba yay shiru na d'an lokaci tukkuna yace
"To Allah ya za6amana abunda yafi zama alkhiari, na bashi dama Khadeejah"
Hawayenta ta share tai murmushi tare da chusa kanta a jikin inna tana daria.


Aliyu ne akan hanya zuciyanshi sea kuna take yimasa, driving yakeyi, bai sanma ta ina yake bi ba, kaman dga sama wata babbar mota ta gibto ta gabanshi, Allah ya tsare da sunyi karo da juna, ya taka birki ya buge wata motah, take sea ga jini a jikinshi, kasancewar akuy mutane a gurin aka samu na Allah suka kaishi asibiti tare da taimakawar wani d'an sanda..


Suna isa kuwa aka fara dubashi, bayan an kammala treating dinshi, mutumin daya kawoshi, yaji wayan aliyu dake hannunshi na ruri, wnda wannan ba kowa bane face shafi'u.
D'an snda bayyi k'asa a guiwa ba ya sanar dashi abunda ke faruwa, take shafi'u y kira ummi ya sanar da ita halin da ake ciki.
Babu 6ata lokaci suka angaya zuwa asibitin, in banda nana...


Hka suka tarar da d'an sandan ya mika masu key din motan aliyu da waynshi ya kuma k'ara shaidamasu ynda abun y faru, gdya sukai masa tukkuna suka wuce d'akin dayake kwance...


```Bayan sati 3```
```Dije``` ce zaune akan tabarma ta kifa kanta akan guiwuwinta, hawayene keta faman zuba a idonta, inna ce gefenta ta dafata
"Dije kiyi hkuri dama malam y fadamaki halin yan birnin, sea kiyi hkuri ai"
Idonta ta d'ago ta kallie inna
"Hba inna ni na tabbata yaa aliyu bazeayyi haka ba, ko gidan mamanshi fa ya deana zuwa fa, tabbas akuy wani abu a qasa, nidea dan Allah inna a bani dama injie birni indibo ko lpy"
Ido inna ta zaro ta dubieta
"Ke

Ads At the End of Article

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login
Footer Ads