Header Ads
Showing 21001 words to 24000 words out of 34154 words

Chapter 8 - ZUBAR HAWAYE Complete Document Writing By Maman Hanan.txt

Ads the beginning of article before Image

09 Jul 2024

396

Ads at the middle of Article

shiri yayima auren ba ganin zai auri karamar yarinya soyake a dirjeta dakyau anan yola kafin yawuce Abj dan bazai iya hakuri harsai tagama zana jarabawa ba.
Da badan wannan jarabawar nata bama da Honey moon zasu tafi
Ganin Aysher bata da wani wayewa a harkan zamantakewar aure shikuma bayaso ya kwaru yafiso takoya dan yadinga samun gamsuwa dakyau yayin amarcinsu dan haka yasa Woman leader ta gombe ta samo masa wata mata na musamman danta koyama Aysher yadda ake mu'amalar auratayya tsakanin mata da miji tare da gyaran jiki na amarya dilka da halawa harma da kunshi ita zatayima Aysher.
Yagana yar maiduguri ce dan haka tataho da shirinta na sati biyu ciff a garin yola.


Aysher taso ta botsare amman Fatima ce tabata shawara akan ta amince zaimata amfani tare da zazzare ido gurin yadikko.


Dan Haka aka fara yima Aysher gyara sosai cikin kwanaki hudun da suka wuce Aysher takoyi abubuwa da yawa.


Bayan gyaran jiki gaba daya Aysher tadawo kamar yar india ankoyama Aysher abubuwa kamar haka:-




*KISSAR TAFIYA*
*KISSAR MAGANA*
*KISSAR IYA ZAMA DA MIJI*
*KISSAR KWALLIYA*
*KISSAR TSAFTA DA KWALLIYA*
*TSAFTAR JIKIN MAIGIDA*
*SHAGWABA*


Duk abubuwan nan da ake koyama Aysher tana makale da kawarta tare ake koyar dasu a dakin Aysher.


Tsumi kuwa da gumba kai harda wani magani wai *TABAJE* cikin roba yagana take bama Aysher da madara.




Hakika ita kanta aysher tasan ta canja komai nata ya cicciko Ana saura sati daya biki Hon.Mahmoud yadiro a yola yadda yaga Aysher jiyayi kamar yaje ya rungumota kai Lallai Allah yakai damo ga harawa zai kwashi dadi a jikin nan.............
[10/19, 5:29 PM] Zeetty: πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’






Nura da mudansir sun sauka a yola ana saura sati daya biki dan Ahmad baisamu visa dazai taho Nigeria ba an hanashi yanzu haka yana kwance bashi da lafiya saboda tsananin damuwa.




Dan haka su Nura suka iso yola amman duk yadda zasuyi dan suga Aysher abin yafaskara saboda bata fita ko'ina dan gyaran jikin da ake mata ko sun aika ayi musu sallama da ita sai a turo yaron cewar wai bazatazoba aurenta xa'ayi.


Haka zalika sunnemi ganin mahaifin Aysher anshaida musu bazai dawo ba sai biki yarage kwana biyu.


Jikinsu ba kwari suka dawo kano
Nura ne yace "sunemi mahaifin Ahmad su baiyana masa komai yataimaka yaje yola kafin ranar daurin auren"


Ahmad suka kira dan fada masa shawararsu shima hakan yace yayi dai-dai nima dazau ambasador yace zaisamin hannu abarni nazo so pls barin kira Abban nawa Mudansir kuyi masa jagora idan na'iso shikenan Amman duk yadda za'ayi zandiro kafin ranar daurin auren Aysher koda hakan zaijawomin koma baya a harkan karatuna nayadda dana rasa Aysher.




Addua zakayita yi katashi yanzu katafi kaje kayi dawafi ka kaima Allah kukanka da'alama ma baka addua Ahmad soyayyar Aysher ya makantar dakai to tunwuri katashi tsaye da addua kaida kake gari mai Albarka haka garin da kana roka za'a amsa maka inji Mudansir.




Angama nawan nagode da tunatarwanka gareni wallahi namanta da wani abu waishi addua saboda tsabar rikicewa amman Insha Allahu daga yau nadaina bacci saina mallaki Aysher........






MAMAN HANAN
[10/20, 1:15 PM] Zeetty: [10/20, 1:11 PM] Zeetty: πŸ’
πŸ’πŸ’
πŸ’πŸ’πŸ’
πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’
πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’
ZUBAR HAWAYE
Page 42-43






Β©ZAUREN LITTATTAFAN HAUSA










Aranar da Mudansir sukayi waya da Ahmad da daddare suka isa gidansu Ahmad din kai tsaye suka shige cikin gidan dan maigadi yariga yasan mudansir batare da wani bincike ba
Guri Mudansir yasamu ya faka motarsa yafito shida Nura can suka hango saddiq yafito daga kofar dazata sadaka daga cikin gidan kai tsaye gurinsa suka nufa shima ganinsu yasa yanufosu yana Dariya.


Yace"Yaya mudansir ina wuni lafiya kuwa na ganku da daddaren nan"
Mudansir yace"Inafa lafiya dan rigiman abokina yatasomu Abba yana ciki kuwa"




Hahaha kai kake biyema Yaya Ahmad wallahi Abba yadawo tun 7:00pm barinyi masa magana


Shigar saddiq bawani dadewa sai gashi yafito yace Yaya Mudansir wai kushiga ciki bismillah kuzo muje.




Durkushe suke gaban Alh.Aliyu bayan sungaidashi tare da yimasa bayanin dalilin zuwansu.
Shiru Alh.Aliyu yayi kafin kuma daga baya yafara magana "Tabbas Ahmad yafadamin wannan maganar yarinyar nan amman dayake nasan halin shiriritarsa shisa banyi wani yunkurin zuwa gurin mahaifinta ba saboda ina gudun kar Ahmad yabani kunya duk kuwa da cewar nayi mamaki da Ahmad dakansa yace naje natambayo masa auren yarinyar dan abinda baitaba ceminba kenan.
Yanzu kai Mudansiru kana ganin Abokinka yayi Nutsuwar da za'a nemo masa aure?


Cikin sauri mudansir yadaga kai yakara da cewa" Tabbas Ahmad ayanzu idan kaga Ahmad saikayi mamaki ya zama babban mutum mai halin kwarai magidanci kamar yadda kakeso kagansa harya wuce tsammaninka Abba kataimaka kasa hannu abawa Ahmad auren yarinyar nan wanda za'abata kaji yanada matsala babba a tare dashi wanda hakan zaizamo cutuwa ga ita Aysher.


Nura shima yakarba da cewar"Abba taimako zakayima rayuka biyu rayuwar Aysher da Ahmad dan rashinta zai iya zamo babban matsala ga rayuwar shi Ahmad din wanda hakan zai jawo ZUBAR HAWAYE daga kowane bangare"




Shiru Alh.Aliyu yayi cikin dogon nazari kafin yace"Yaushe ne mahaifin yarinyar zai dawo yaushene kuma daurin auren?




Mudansir yace"Gobe Alhamis zaidawo daurin auren kuma ranar Asabar ne"


Toh shikenan gobe kuzo mubi jirgi zuwa yola dukanmu zanyima Alh.Lawan magana yasan da zuwanmu Alh.Labaran daga nan zaimin rakiya tare daku zanyankar muku ticket dikanku madallah da kokarinku nagode"


Suma godiya sukayi masa kafin suyi masa sallama subar gidan.


***********


Party kala biyu Hon.mahmoud ya shirya daya a nan yola za'ayi rabar da aka daura aure da daddare daya kuma a Abj shida jama'arsa.


Ya iso yola tuntuni Hon.Mahmoud kenan




Washer gari misalin 12:00pm Alh.Aliyu suka sauka a garin yola kafin sutaho sunyi waya da Ahmad yace shima yana nan zuwa Ranar juma'a ko asabar da sassafe.




Kai tsaye gidan Alh.Lawan suka fara sauka bayan gaishe-gaishe Alh.Aliyu yayi ma Alh.Lawan bayanin dalilin zuwansu Hakika Innawuro tayi farin ciki dajin wannan labari addua taringayi akan lamarin takara da cewa hakika Ahmad idan yasamu Aysher yayi sa'ar mace tagari.


Alh.Lawan ma haka yace yadinga fada musu kyawun halayen aysher da Nutsuwarta.


Wannan abu bakaramin dadi Alh.Aliyu yaji ba dajin wannan yabo da surukarsa matar dansa insha Allahu take samu. Dan haka Alh.Lawan yace su hanzarta tashi suje su samu baffa Usman tare da biyawa makarantar Almajirai suka bada sadaka ayi musu saukar karatun Qur'ani Allah zaba abinda yafi alheri.






Da yamma suka isa kofar gidan Baffa usman shima dai saukar safe yayi a garin yola.


Ikon Allah bayan sungaisa Alh.Lawan yagabatar da Alh.Aliyu a gurin mahaifin Aysher da bukatarsu suka kara da cewa duk da sunsan neman aure cikin aure haramun ne amman wannan akwai matsala.


Tambayar Baffa Nura yayi cewar shin yayi bincike kuwa akan Hon.mahmoud kuma Baba yakamata kasasu shida Aysher tunda yana gari yaxo suje ayi gwajin jini kasan yanxu ba'ayadda ayi aure haka saboda matsalar cututtuka da'ake dauka wajen mu'amala.




Kai Baffa ya girgiza kafin yace"Hakika naji dadin zuwanku guri na saiyau naji abinda ya dunkule yadannemin kirjina yasauka hakika nima bansan yadda akayi na bawa Aysher auren wannan mutumin ba ganina dashi nafarko hankalina bai kwanta ba Amman kwatsam daga baya naji inason lamarin danhaka idona yarufe nakasa tsayawama nayi wani bincike akansa amman yanzu Alh.Lawan ya za'ayi aure jibi nefa kar amaidani mutumin banza kuma mutumin nan babban mutum ne dan siyasa karna tozartashi kuyi hakuri hakika tun ganina da Ahmad nafarko naji yakwantamin araina ashe Ba mijin Aysher bane.




Kafin kowa yace wani abu Nura yayi saurin cewa "Baba kacema Mahmoud din yazo gobe ayi gwajin jina agani idan har ba'asameshi da wani cuta ba wanda Aysher zata iya dauka mun hakura a aura mata shi idan kuwa yana dauke dashi toh Allah yayi rabon Ahmad ne dan haka ashirye muke jibi adaurama Ahmad aure ko Mahmoud muna tafe da iyayensa gasu kagansu.






Na'am baffa yayi da wannan shawarar dan haka a gabansu yakira wayar Hon.Mahmoud yacemasa bayan sungaisa" Yazo gobe suje lab ayimusu gwajin jini dan tabbatar da lafiyan junansu"


Arikice Hon.Mahmoud yace shifa lafiyarsa kalau kuma baya zargin Aysher.
Baffa yace"Duk da haka kuzo zansa kanwar mahaifiyar Aysher datazo biki tayi muku rakiya kazo da wuri dan Allah"


Baffa yana fama fadin haka yakatse wayar.


Sallama sukayi dasu Alh.aliyu da bayan sun karbi number baffa akancewar xasu kirashi gobe suji abinda ake ciki.




A hanyar komawarsu gidane Nura yake sanar musu matsalar da Hon.Mahmoud yakeda ita hakika suma hankalinsu yatashi sukadinga adduar Allah tona masa asiri mugu macuci.
Sunkira Ahmad tare da fada masa yadda ake ciki tare da kwantar masa da hankalin cewar In sha Allahu Aysher rabonsa ce....




Ahmad komawa yayi dakin ka'aba yace gaba da kaiwa Allah kukansa tare da jiran akira wayarsa dan tahowa Nigeria.
[10/20, 1:15 PM] Zeetty: πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’




Saina Hallaka Nura nayi Alkawari idan Narasa Aysher sainaga bayan Nura dan shine munafiki a tsakaninmu da ita bayan doctor na Nura ne kadai yasan Wannan matsalar tawa.


Hon.Mahmoud kenan yake fadin haka a ransa yana zaune a dakin daya kama a hotel


Doctor dinsa yakira yayi masa bayanin halin tsaka mai wuyar da yake ciki.


Doctor yace "kakwantar da hankalinka ga shawara..........Nan dai sukayi shawarar abinyi tare da cewar yama kashe wayarsa gobe karyaje yabari sai jibi ranar da za'a daura aure.




Farincikine ya kama Hon.Mahmoud godiya yadinga yima doctor nasa tare da yimasa transfer din kudi masu yawa wanda doctor din zai turo masa da maganin da xaiyi amfani dashi gobe.............








MAMAN HANAN
[10/20, 3:09 PM] Zeetty: [10/20, 2:52 PM] Zeetty: πŸ’
πŸ’πŸ’
πŸ’πŸ’πŸ’
πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’
πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’
ZUBAR HAWAYE
Page 44-45






Β©ZAUREN LITTATTAFAN HAUSA















Aranar juma'a wato ana gobe daurin auren Aysher da Alh.Mahmoud kua ranar da akayi zaizo yaje ayi blood test saiya kashe wayarsa bisa ga shawarar da likita yabashi.


Aranar Doctor din ya iso yataho masa da maganin dasukayi magana


Nan take Hon.Mahmoud yazuke maganin Doctor yakara da cewar Honourable hakika kawuce gurin ko anje gwajin gobe baza'agano matsalarka ba idan maganin yakwana a jikinka shikenan zaiyi hidding matsalarka for 24hours so kayi kokarin zuwa goben with your full confidence dan baza'agano komai ba.


Sallama makudan kudi Hon.Mahmoud yayima Doctor sukayi sallama yajuya zuwa abj.





**************
Wunin Ranar juma'a baffa yanata neman wayar Hon.Mahmoud akashe duk hankalinsa yatashi dan ganin wannan abu da Hon.Mahmoud yayi hakika jikinsa yafara sanyi da wannan abu daya faru.


Wayar Alh.Lawan ne yashigo masa Baffa yasanar masa abinda yake tafiya.


Alh.Lawan yace ajirasa zuwa goben kafin a daura auren sai ankawo result.


Ahmad sai a ranar juma'a yasamu visa sa tafito zasu taso ranar asabar da asubah.
Baiso hakanba amman yayi adduar Allah yasa hakane mafi alheri tunda suna waya da mahaifinsa da mudansir kuma sunasaka ran samun nasara.


Hon.Mahmoud baikira wayaba sai da daddare wajen karfe tara Hakuri yashiga bama baffa tare da cewa gobe da wuri zaizo suje kafin daurin aure ayi masa hakuri yatafi wani kauye na hanyar Adamawa dan kai wani sako.


Baffa yace bakomai Allah kaimu lafiya.


Aysher kuwa suna tare da Kawarta fatima da dangin mahaifiyarta suna kara kwantar mata da hankali akan auren itama tamika wuya ta karbi auren a matsayin kaddaranta dan tasan Ahmad shi takeso daga kansa kuma bata fatan sake na biyunsa a zuciyarta.













*RANA BATA KARYA*


Ranar asabar da misalin karfe 9:00am Hon.Mahmoud yazo shida abokinsa suka dauki aysher da kanwar mahaifiyarta da fatima bisa umarnin baffa suka wuce Labouratory dan daukar jini.


Bayan ciccike takaddu da biyan kudi aka debi jinin kowa Hon.Mahmoud cike yake da kwarin gwiwa.


Bayan mintina goma sha biyar result yafito kanwar mahaifiyar Aysher ce tayi saurin saka hannu ta karba Hon.Mahmoud baidamu da hakan ba dan yasan he is free....


Anan take Aunty Maryam ta fara bude takardan fatima taga komai nata lafiya bawani damuwa.




Tafata bude na Hon.Mahmoud kenan wayarta tafara ringing taduba taga Baffa usman ne yake mata magana da cewar ya ake ciki da kowanne bangare ancika za'a daura aure meke tafiya ne dan baza'ajira su dawo ba za'adaura auren kawai.




Da sauri tace "Baffa komai na Aysher lafiya barin duba da maigidan nata"


Yi hanzari maryam mutane suna jira ga ranar yayi yawa Baffa ne yabata amsa da hakan.


Dasauri Aunty maryam tafara dubawa tana murmushi dan ganin komai nasa Lafiya ido ta zaro tare da dafa kirji wayarta tayi sauri zarowa hanunta yana rawa takira baffa yana dauka yace ya'akayi ne Maryam.........
Kar a daura baffa bashi da lafiya H.I.V positive Baffa....Maryam tafada cikin murya mai nuna alamar tashin hankali.
Hannu Aysher tasa akanta tafara ihun kuka.


Fatima takalli Hon.Mahmoud wanda yadafe kai yaki yadda su hada ido dasu aunty maryam tace"Allah wadaranka mugu azzalumi Allah ya tsallake kawata daga mugun nufinka a kanta Allah tona maka asiri macuci"




Itama Aunty maryam kwandon bala'i tasauke masa tare da jan hanun Aysher wacce tadawo kamar gunki suka kama hanya dan barin asibitin.


Keke Napep suka shiga dan zuwa gida suna karasawa suka tarar yan daurin aure sun harsun fara watsewa da alamar kuma andaura dan ganin samarin kofar gidan suna tsokanar Aysher da cewar ga amaryan tadawo ashe batanan ma aka daura auren.




Basu kulasuba su aunty Maryam suka shige gidan....




Bala'i yadikko takeyi a cikin gidan cewa"Sharri akayima Hon.Mahmoud lafiyarsa kalau.


Toh bawanda yakulata ita da danginta dake tayata fadan.


Sudai dangin mahaifiyar Aysher dana mahaifinta godiya suka dinga yima Allah daya tsallakar da yarsu daga shariin wannan mutumin.




Fatima ce tayi karfin halin tambayar da waye aka daurama Aysher aure yanzu?


Kanwar Baffa Usman mai suna Adda Hajara itace tabawa fatima amasa da cewar "Baffa Usman yasanar mana da cewar andaura mata aure da wani yaron abokinsa yaron arziki ne bashi da matsala hakika zamansu zaiyi karko.


Kama hannun Aysher Fatima tayi suka nufi dakinta cikin kuka Aysher tafara mata magana " Kawata narasa Ahmad narasashi har abada nakarbi zabin Baffa xuciya daya danyafimin zama da wannan mugun mutumin idan Ahmad yadawo kibashi hakuri ni kima aureshi akan ace watace ta aureshi yanada kirki kawata ......
Rufe mata baki fatima tayi tafara yimata nasiha masu ratsa zuciya ahankali Aysher taji zuciyarta tayi mata sanyi.
[10/20, 3:09 PM] Zeetty: πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’




Aunty Maryam aka aiko takira Aysher angonta yazo yana dakin baffa tazo su gaisa.


Taso fatima tayi mata rakiya amman aunty maryam tace Angonta yace ita kadai yakeso yagani baya bukatar rakiyar kowa.
Afili fatima tace lallai wannan angon bashi da kunya aunty maryam haka yace miki.


Kai kawai aunty maryam ta daga mata kafin takama hannun Aysher dan zuwa dakin baffa dake zauren gidan suna zuwa dai-dai kofar shiga dakin Aunty maryam ta tura Aysher ita kuma tajuyo.


Cikin sallama da muryan da baifito sosaiba Aysher tayi sallama Bawanda yaji sallamarta dan haka bawanda yasami damar amsawa...




Ji tayi anyi mata wani irin runguma tare da kissing dinta ta ko'ina.


Gyaran murya akayi daga gefe amman duk da haka Aysher bata fasajin ana kissing dinta ciki salon gwaninta da kwarewa ake aika mata da Hot kiss din.


Haba abokina pls kabari haka mana muyi abinda yakawomu.


Aysher bata gane muryan mai magana ba amman cikin ranta tanajin dadin kwanciya datayi jikin wannan fata lallai kobatason wannan mijin nata tanasaran sonshi nan gaba dan daga gani gwanine wajen iya soyyayya.
Kara gyara kwanciyarta tayi akan faffadar kirjinsa takara boye fuskanta.


Muryan da bazata taba mantawa dashiba ko a mafarki ko a zahiri duk wahala duk dadi shitaji yana mata amo a kunnuwanta yana fadin"Barni Mudansir barni naji dumin Aysher a jikina barni na tabbatar da cewar ba mafarki nakeyi ba Aysher yau tazamo matata Allah nagode maka"


Ahmad ne yake fadin haka bayan yadakata da Aikama Aysher sakon da yake isar mata yakama hannun matarsa yazaunar da ita akan ciyarsa....
Duk Aysher kuma saita kasa sakewa wani kunyarsu taji ya lulllubeta...




Mudansir ne yake fadin"Ahmad kabar yarinya haka dan Allah duk kahanata sakewa kasata tanajin kunya ni wallahi zanfita nabar maka dakin tunda abin naka iskanci ne"..




Toh sai meye tashi kafita mana muci gaba da sha'aninmu dan sa'ido kawai nifa indai nine gwara kasaba gani dan agaban kowa zan iya nunama Aysher soyayya i can't hide it"


Mtswww saikayi kuma wato korata kakeyi bayan kagama yimana 'yar murya da lalllami akan mu nemo maka auren Aysher ko?


Kafin Ahmad yabashi amsa wayar Mudansir yafara ringing Alh.Aliyu ne yace suzo da sauri shida Ahmad yanzu Zeemans Hospital wasu mutane da ba'asan kosu waye ba sun harbi Nura.


Salati Mudansir yafarayi kafin yayima Ahmad bayani suka mike a hanxarce dan tafiya Ahmad yacema Aysher zaishigo da daddare.


Itama Aysher jikinta yayi sanyi tace Allah yakaimu Allah bashi lafiya..... .....








MAMAN HANAN
[10/21, 2:40 PM] Zeetty: [10/21, 12:25 PM] Zeetty: πŸ’
πŸ’πŸ’
πŸ’πŸ’πŸ’
πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’
πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’
ZUBAR HAWAYE
Page 45-47






Β©ZAUREN LITTATTAFAN HAUSA


_Up up Members na group din Maryam yahya hakika ina matukar alfahari daku ga takenku nan_
πŸ₯ *Abinda yake raina zani fitar inhuce takaici, soyayya kedamuna zana fad'a bazan 6oye ba*










Hello Doctor anyanka ta tashi asirina ya tonu abinda nake gudu ya kasance hakika Firstlady ta cameron ta cuceni dakuma son zuciyata amman niyanzu babban tashin hankalina kar abinnan ya fashe kowa yaji hakan zai jawomin matsala a takarar kujerata.


Doctor yace" kayi hakuri Honourable nasan dole hankalinka yatashi wallahi saidai in matsala aka samu amman maganin yanada karfi sosai nabama mutane irinsa dayawa.


Tsaki Hon. Mahmoud yayi kafin yakatse wayar falon dakinshi na hotel din ya fito nan yaga abokansa da sukazo daga Abj da Gombe suna zazzaune a falon suna tattauna yadda wannan al'amari yafaru.


Alh. Barde ne ya kalli Hon. Mahmoud yace" shin Honourable daman iyayen yarinyar nan basuyi niyyar baka aurenta bane ko niyyar Tozartaka sukayi ne dan muna zazzaune mukaji ana sanarwan andaura Aure wai da wani Ahmad sa6anin kai kuma ko waliyyanka basusan dalilin fasawar auren ba dan ba'afada musu ba wannan wane irin tozarci ne"


_Cikin zuciyar Hon.Mahmoud wani Ni'ima ne yasaukar masa dan ganin abinda iyayen Aysher sukayi masa na rashin tona masa asiri dan yayi niyyar idan asirinsa yatonu yarasa kujerarsa saiya wulakantasu toh yanzu yayi musu sassauci haka Allah ya rubuta Aysher ba matarsa bace Amman koma meye saiyasa an wulakanta Nura dan kuwa shine yakai Gulmar cewar asakasu suyi gwaji jini dan haka Hukuncin Nura kisa_




Dariyar yake yayi a fili kafin yace"Bakomai Barde kansu suka tozarta mahaifinta yamaida kansa karamin mutum nidai Abinda nakeso daku shine kuyi hakuri kuma ni akayima amman nayafe nagode da karramawarku gareni"




Nan dai sukayi sallama dan anfasa wata dinner tunda ko auren ba'adaura ba a ranar suka juya zuwa garuruwansu.


Bayan Hon.Mahmoud yadawo daga rakiyar abokansa wayarsa tafara ringing alamar anakiransa asanyaye yadauko wayar daga Aljihunsa gabansa yana faduwa OKO yagani dasauri yadanna yakara a kunnensa"Ya akayine oko"?


Maigida ga Nura mungani akan mashin muna binsu abaya batare da saninsu ba amman da'alama tashar mota xaije yahau mota........




Karku barshi oko nasan Nura munafiki nane idan kunada kunama ku

Ads At the End of Article

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login
Footer Ads