Header Ads
Showing 12001 words to 15000 words out of 22111 words

Chapter 5 - DANGINA FREE BOOK BY SECRET PEN.txt

Ads the beginning of article before Image
Ads at the middle of Article

Amma kuma yana jin wani irin Dadi a maimakon Idan matsi ne zai shiga dakyar Amma kuma ciki zaiji a bude bai kamashi ba._


_Ataqaice: Matsi shine gaban yazama tsukakke bai da fadi kuma bai budeba, amma shi yana xuwa a kowanne irin gaban mace , za,a iya samin mace bata da zurfi ko tudu, amma kuma gabanta matsttsene, akan samu na wata mace sabida matsewa duk sanda za,a sadu da ita sai an sha wahala ko yaushe kafin gaban namiji ya shiga, amma indai akai dace mai wannan matsttsen gaban ta na da wadatacciyar ni'ima da cikowa to sunfi ko wacce mace dandano, na sani cewa indai namiji yasami irin wanan mata ko shakka babu zakiga yana maqale da ita arasa dalili amma shi yasan abinda yakeji.








9






Hakan yasa ya bude wata tasa ya dauko wani malullubi ya rufa mata ya ce


Kidawo nan ki zauna


Wani gadon ciyawa ya nuna mata babu musu ta hau ta zauna tana rawar sanyi ,ya lura zazzabi yake damunta hakan yasa ya koma daji ya tsinko gayyayyaki sassake ya shiga cikin wani kogo ya ebo busashen kasa sannan ya dawo ya zuba a waje ya hura wuta ya daura magungunan ,sandar kamun kifi ya dauko yasa a cikin ruwa kafun ya dahu ya samomata abunda zataci tunani ya fara shekarun baya lokacin da yan boko haram suka shigo kauyensu suka samu suka gudo shida Baffansa da Innarsa sukazo nan suka kafa bukka a cikin wannan bukkar itace bukkar da yayi rayuwa shida iyayensa ,suna zaune har mahaifinsa ya yafara noma ta bayan gidansu wata rana mahaifinsa ya je noma shiru bai dawoba har yamma gashi lokacin dawowansa ya wuce hakan yasa Innarsa tayi lullbi suka futa duboshi suna zuwa suka sameshi an cinye duka amfanin nomansa sannan an masa yankan rago har kiyashi sun shiga hancinsa da kunne ganin halin da mahaifinsa yake ciki yasa nahaifiyarsa ta yanki jiki ta fadi ,da kyar ya samu yaje wurin wani makocin gonar babansa yasanar dashi nan yazo da sauri ya dauki mahaifiyarsa suka maidata bukkarsu sannan ya gayyato sauran yan gonaki aka hadu aka mishi wanka aka binneshi a cikin gonarsa , sannan suka dawo suka musu gaisuwa suka wuce ,jikin mahaifiyarsa yayi tsananin gashi ya rasa me yake damunta kuma bashi da wani wayo saboda shakararsa sha biyar ne lokacin ,komawa yayi gurin makocin gonar yana fada masa sannan sukazo ya gane hawan jini da ciwon zuciya shiya ke damunta hakan yasa ya shiga daji dashi duk iccen daya dauka saiya fada masa amfaninta sannan ya masa bayani har suka ciro na mahifiyarsa suka dawo ,suna dawowa ya daura mata sannan ya dauko abun kama kifinsa (,shiyasa da yayiwa Nanna haka saiya tino dana mahaifiyarsa ),bayan ya kama mata sai yake ya gasa matashi ya koma bukkar da manyan ganye a hannunsa da kifi da tulun magani ,kwance take da alama dai babu numfashi a tare da ita ihu yasa yaje ya kira makoci suka dawo tare ,bayan ya dubata ya tabbatar masa mahaifiyarsa ta rasu nan itama aka mata sallah aka bunneta kusa da mijinta ,makoci yaso ya tafi dashi su koma cikin gari amma abu yaci tura domin yace bazai iya barin kushewar iyayensa ba haka suka tafi suka barshi ,fadin halin da Muhammad bello ya shiga bata bakine ya shiga matikar kadaici da damuwa kafun daga baya Allah ya turo masa dangana ya cigaba da aikin da mahaifinsa yakeyi saida ya shekara 5 yana cikin wannan rayuwa ,kafun Nanna ta fado rayuwarsa.


Firgita yayi ya dawo daga tinanin da yakeyi yaji igiyarsa tana rawa yana jawowa yaga wani babban kifi yayi murmushi ya mike yaje gaban tulun da yadaura da dukkan alamu ya tafasa, ya kwashe ya daura kifin ya nufi bukkar ,yana shiga yasameta bacci ys dauketa ya tsaya yana kallonta daga gani wannan yarinyar tasha wahala sosai ,jin inuwar mutum akantane yasa ta bude idonta ta kalleshi ,ta sake rufe idonta ta sake budewa da alama dai ba mafarki take ba kwaryan ya mika mata ya ce


Ki shanye wannan sannan ki shafe jikinki,idan kin gama kimun magana zan kawo miki kifi






Karba kawai tayi ko godiya bata mishiba ita tasan me takeji a jikinta ,da sauri ta kafa kai ta shanye sannan ta shafa jikinta tun kafun ka gama shafewa ta fara.wani gumi yana tsatsafo mata hakan yasa ta fito waje iska yana hurata.yadda ya kamata ,ganyen ya mika mata dauke da kifi a ciki babu musu ta karba ta fara sawa a bakinta haka taci duk da ba dadin shi takeci ba .




Haka Bello yayita kula da Nanna kaman dama yasanta kuma suna kwana daki daya ,kwanan da sukeyi tare sai yana bijiro masa da sabon alamari ya rasa me yakeji hakan yasa ya daina kwana da ita daki daya.ya tara karare ya sake.kafa tasa bukkar sannan ya fara samun nitsuwa ,haka rayuwa taita tafiya bai taba tambayarta meya faru da itaba sannan shima baitabs bata labarinsa ba ,shiyasa ta ware rana yaukan zata bashi labarinta idan yaso ya bata nashi idan kuma yaki shikenan ,haka tazo bakin kogi ta zauna kaman yadda yayi kawai ta fara bashi labarinta ,tunda ta fara magana baiyi maganaba amma yayi shiru da alama sauraronta yakeyi kafun takai karshen labarin nan hawaye ya barka a idonsa shima yana tinanin makiyayan da suka kashe mahaifinsa juyowa yayi ya kalleta ya ce


Kenan kina nufin bakida iyaye kema marainiyace irina


Bazan ce banida iyaye duka ba nasan dai a gabana aka.yanka.yayana da mahaifina mahaifiyata dai bansan inda take ba


Shiru yayi ya ce kaman mai tinanin wani abu ya ce




Zaki iya noma kuwa


Shiru tayi ta ce


Meya kawo wannan maganar


Eh saboda inaso zanje na share.gonar Bsffana bansan ko zaki iya tayaniba saboda kinga ke. Bazaki iya rayuwa da kifi ba yakamata mu fara noma




Meyasa zamu fara noma kifin da kake kamowa mu daukeshi mukai cikin gari muna sayarwa saimuna sayo abinci




Shiru yayi ya ce


Hakan yayi daidai, amma najima banshiga cikin gariba kuma akwai tazara sosai tskaninmu


Hakane kam


Daga haka suka fara kama kifaye suna busarwa don basuda man da zasuyi bandansu saida suka tara yakai cikin buhu sannan suka nufi kasuwa ,suna zuwa babu jimawa aka kwashe kifinsu domin yasa musu kudi kadan babu tsada,bayan sun gama sayarwa sukai nasu sayayyar sannan suka koma gefe suna shan fura sai sukaji wani mutumi yana zaune ya ce




Ni wlh habu na rasa ya zanyi da Alh Muhammad (habibi) yace saidai in samo masa mai aiki kuma mace da namiji yakeso musamman msta da miji matar ta taya matarsa aiki shikuma mijin yayi masa gadi da driver gashi ban samuba ,kuma kasan shi zai basu wajen zama da abinci da komai


Kallon juna sukayi basuyi wasa da damarsu ba sukaje suka samu mutumin suka mishi bayani su mata da mijine aikuwa yayi murna nan ya kawosu wajen Ammin da Abbanku ,aikuwa cikin saa suka sameshi ya daukesu ya nuna musu masaukinsu sannan ya biya dilla lai sukayi gaba nan wuka dawo gidan da zama ,bayan an dauku lokqci Ammi ta gane nida Bello ba mata da miji bane shiyasa ta ajiyeni ts tambayen ban boye mata komai ba na mata bayani nan ta samu Alh muhammad ta shaida masa aka daura mana sure ,shakuwa da soyayya ta shiga tsakanina da bello sosai duk wani abubuwan aure Ammince ta koyamunsu ana cikin haka muka samu cikin tare ,duk abunda ammi tasa abskinta saina sa ,sosai take sona hakan baisa na hada kaina da itaba ,bayan wata tara amminku ta haifeka Muhammad rais ins cikin cuku cukun zuwa asibiti ganin ka nima ciwo ya turnukeni nan take na haifo julabib tsakaninku kwana daya .........








Share pls


Daga alkalamin sirri✍🏻
*DANGINA*
*[AKA RABANI DASU]*






STORY &WRITEN




BY


ADAMA UMAR
SECRET PEN




07081940768






LOVE AND ROMANTIC STORY


DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JINKAI


*INA HAJIYOYI DA MANYAN MATA ,SHIN ME KIKE SAIDAWA KI KAWO A TALLATA MIKI HAJARKI TAYI DARAJA DA KUMA CINIKU CIKIN FARASHI MAI SAUKI*












*DOMIN KOYAR YADDA AKE SAIDA DATA KU AHIGA LINK DINAN KYAUTA NE*




https://chat.whatsapp.com/LoZUgT06k7UFALKmH5d7Ha




*TSARABARMU TA YAU*
¤═════۩۞۩═════¤
°



_*═─✿ TA YAYA ZAKI ZAMA MAI ZAKI A GUN MIJINKI✯ ═─✿*_


_~To ta Yaya mace zata zama me zakin dandano🍅_
.
_A gurin jima'i shine ake taimakawa kai da yan sinadar da ba masu cutarwa ba ne,_
.
misali:
_Matar da ke da matsi ba ruwan ni,ima ita ma dadinta bazai kai ba, haka Idan tana da dumi amma hq a bude yake kai Koda a tsuke yake indai ba Danko to akwai matsala._


Nasan zakuce Shi kuma Danko Yaya yake?


_~~Shi *dankon* mace a gurin jimai Shi ke sawa banana namiji ta dinga shiga tana jin kamar Ana dankota tana zamewa da kyar Wanda shine abin da yake ruda namiji har yaji hankalinsa na neman barin kansa Yanda ganda take da Danko._


_*MENENE CIKOWA*_
'
_Idan aka ce cikowa Ana nufin cikowar gaban mace yayi dam da nama,bambancin cikowa da matsewa a bayyane yake Sbd Koda mace ta matse Idan ba a cike take ba Ana saka banana_
_sau daya komai zai bude, ba kamar cikowa ba da Koda Yaushe mace zata jita a ciki Koda za,ayi jimai da ita sau goma a dare daya Idan mace a cike take zata gane ta hanyar saka dan yatsanta a cikin farjinta zata ji nama cunkus cikin hq Babu masaka tsinke Sbd haka sai kiga megida na shiga_ _dakyar Amma kuma yana jin wani irin Dadi a maimakon Idan matsi ne zai shiga dakyar Amma kuma zafi zai ji._


_Sirrin cikowar mace Ana amfani da yayan zogale mace ta hadashi da cikwui Ko da dabino Idan taci ya ratsata zataji hatta clit ya kara girma.
_________________________


🔟










Haka mukai jegonku tare ba tare da nuna waraiyya ba ,bayan shekara uku harkokin Alh muhammad ya bunkasa yana zuwa kasashe yin aiki,kasan irin wannan aiki dole zaina tafiya da makiya ,lokacin amminku tana da cikin hafsat baifi wata uku ba ,da daddare Alh muhammad ya kwankwasawa bello ya ce dashi ya dauko key zasu fita ,agogon hannunsa ya dauka sannan ya juya ya kalli Alh ya ce


"Alh acikin darennan ?"


"Eh wlh akwai wasu zasuban wata kwangila to daga wata kasa suke kasan yanzu da ranane a wajensu kuma suna sauri "


"Ok"


kawai ya ce yaje ya dauko ma kulli suka fita nida Ammi muna tsaye muna kallon fitansu gaba daya jikinmu a mace a she shine fitarsu ta karshe daga ranar babu su babu labarinsu saida akwai kwashe sama da wata guda babu inda bamu cikiyarsu ba da hotuna amma ina baa gansu ba sai bayan wata uku wani manager nasa ya kawo dukkan takardun company da wasu hotunan wasu gawawwaki baa gane fuskarsu saboda mummunan hatsari da sukayi ,yake shaida mana sunyi hatsari a hanya inda aka kaisu mutuware sai yanzu aka ganesu ,babu bata lokaci muka shiga takaba nida amminku har muka gama mun gama da yan kwanaki ta haifo yarta saita samata sunan surkuwarta.wato.hafsat ,kun tashi muna boye muku abunda ya faru domin muma.bamusan me zamuce muku ba lokacin da kuka gama primary ammi taga muna da bukatar kudin da zamuyi dawainiyyar yayanmu hakan yasa ta kakkebe kurar company ta dauki kwararrun maaikata suka daura daga inda aka tsaya ,ku kuma ta kaiku makarantar sojoji inda kukayi junior da senior ku acan ,gaskiya ta shawarcen akan wani abu ya kamata ku karanta nake shaida mata nidai nafison dana ya zama soja domin yayi yaki da boko haram kuma ya kawo sulhu tsakanin makiyaya da manoma ,itama ta goyi bayan hakan inda tace tanaso danta ya girma domin yayi bincike akan mutuwar mahaifinsu ,cikin mamaki Rais ya kalli Nanna ya ce


"Wani irin bincike kuma zanyi"


"Eh bincikw nakeso kamun domin har yau ban yadda mahaifinku bashida raiba sannan gawar dana kalla ya tabbatar ba gawar mahaifinku bane ,ankawo mana hoton mutanen da suka mutu amma duk yan cikinsu babu mai cindo alhalin mahaifinku yana da cindo a hannunsa na dama ,hakan yasa ban yarda ba "




Dukkansu kallon Ammi take kenan tana sauraron duk abunda suke fada ,hada ido sukayi sa Nanna ta sunkuyar da kanta ,girgiza mata kai ammi tayi ta ce




"Karki damu nanna koba komai kin saukemun wani babban nauyi dayake kaina ,najima ina fargaban taya zan fuskanci yaranan na basu kabarina gashin kin hutacceni "


Ana cikin haka zuwaira ta shigo da sallama a bakinta ,ganin sunyi carko carko yasa ta tsaya kallonsu ta ce




"Au dan Allah kuyi hakuri dama Abdulmalik ne yazo yanason ganinki "


Kqllon rais tayi da yakasa magana idanunsa suna rawa , hannunsa har rawa yake ,ta tsorita da ganin yanayin da yashiga domin Julabin yana shiga irin wannan yanayin sai yayita adduoi kafun ya dawo daidai ,hannunta ta dauka ta daura saman nasa ya bude idonshi saida kowa dake dakin ya tsorita ya nufi hanyar falo, a guje suka mara masa baya don gudun samun.matsala aikuwa kaman sun sani yana zuwa ya cafkon garen ango yayi hanyar waje dashi yana zuwa ya watsashi waje aikuwa nan take sojojin dake waje suka dirar masa ,ammi ce ta fito taga abunda ake aikatawa abdulmalik ga Zuwaira nan durkushe kasa tana kuka ,kallon Rais tayi cikin nacin rai ta ce


"Ina mai baka umarni ka dakatar dasu su daina dukansa idan kuma ba hakaba zaka fuskanci fishina "








Hannu kawai ya daga musu suka tsaya da dukansa ya rarrafo yazo ya rike kafar rais ya ce




"Dan Allah kayimun rai wlh bana cikin hayyacina na aikata abunda ake cewa na aikata bansan na aikata ba domin shaye shayen danayi amma nayi nadama zan aurwta mu rufawa juna asiri "




Daga kafarsa yayi ya take yan yatsunsa da wannan takalman nasu yayin da tsalla karar azaba ya dago habarsa ya ce




"Kalli nace kalli hafsat da kyau tafi karfinka ta wuce saninka da tinaninka ,ajinta ba irin naka bane har zakace ku rufawa juna asiri ce maka akayi bata da rufin asiri ,kasan ita yar waye jikar waye toka bude kunnenka da kyau zan fada maka wace Hafsat idan da kana mata kallo marar galihuce to yanzu hafsat yar dangice da gatanta kuma yanzu hala bakasan suwaye kakanninta ba"


,labari ya fara basu tun kan tarihin iyayen ammi da abbansu har Izuwa yau kowa ya girgiza dajin wannan lamari ,abu kaman a mafarki ,shin zaka iya sadaukar da rayuwarka saboda iyayenka shin wace irin zuciya ammi take dashi gaskiya ta cika mace ta kwarai mace ta farko da tareni yaya batare da sa.hannun namijiba sannan.mace ta farko da tayi sadaukarwa ta musamman ,mace ta farko jaruma a duniya gaskiya taci a yaba mata ,kallon Abdulmalik yayi ya ce


"Kaci saar wannan.matar taka ta kasance kawa ta gari ga kanwata da badan hakaba dana harbeka kuma ince kayi laifin fyade babu mai tambayata ,don haka kaje gaban hafsat ta durkusa ka nemi gafararta ka tattara aharar abokanka kubar gidan nan ,maganar aurenka da hafsat kuma babushi na russashi har abada ,domin addini ya haramta ayiwa bazawara auren dole "




Talalminsa a hannu ya arta kobin kanta motarsa baiyiba.ya nufi gate man wanda shima sojane ya bude masa ya fita nan abokansa guda biyu suka fito suna sunne kai suka shiga mota suka rufa masa baya ,zuwaira kam ta kasa magana domin mamakin abunda taji game dasu Hafsat take ,wlh tana tare hafsat amma ko ita ta dauka ammi karuwanci tayi ta haifesu da kudin da tatara ta kama gida da company ashe ga yadda gaskiyar labari yake ,Hafsat kuwa wani matsanancin farinciki ta shiga wanda tun da ta rasa julaabib bata shigeshiba a guje ta taho ta rungume yayanta ta fashe da kuka yana rarrashinta yana ban baki ,ammice taja hannunsa suka koma falo ta kalli Rais ta ce




"Yanzu rais da ka lalata aurenta kai zaka samo mata miji ?"


"Kwarai ammi ni nayi alkawarin zan samo mata miji a cikin sojojina ma kuwa.domin matar soja ai sai soja ,"


Nan take ya amaida abun wasa suka fara raha Nanna taje ta kwaso sauran gwatensa ta mika mata ya karba yayi gofiya ya kalleta ya ce


"Dan Allah Nanna ki tunamin zamuyi wata muhimmiyar magana dake "


Murmushi kawai tayi ta ce


"To shikenan ba matsala "


Ammice ta ce


"Ok mu bazaayi maganan damuba ?"


"Kwarai ammi domin maganar ba takubace tamuce mu kadai "


Sukayi dariya ,bayan ya gamasha zuwaira ta tashi zata tafi nan Hafsat ta kira sunanta ta ce


"Bestie! "


Ahankali ta juyo ta kalleta ta ce


Ta ce "naam "




"Da farko zan fara da gode miki akan irin halaccin da kikemun a rayuwa ,na sani ke macece kuma babu abunda mace takeso kuma take kishi sama da mijinta amma kika amuncemun na auri mijinki ,ki daina daurawa kanki laifin abunda ya faru tsakanina da shi Allah ne ya kaddara hakan ,sannan nima da laifina akan wani dalili zanje na kwanta na kwanta a dakin matar aure wacce takeda miji kuma kinga abunda ya faru kowa yanada laifi nagode sannan ina mai.baki hakuri akan kin auren mijinki danayi domin wannan shine kawai mafita kuma shine alkhairi da kuma daurewar zumuncin mu ,inaso kafun ki tafi zansa a loda miki kayan lefensa a mota akaiki har gida a ajiyesu.domin ni bana bukata na gode sosai ,yanzu zamusa Hankali akan nemo dangin mahaifinmu da mahaifiyata"


Kafun ka karisa fada ta rungumeta ta fashe da kuka ,saida tasha kuka sannan ta saketa ta kira maaikata suka fidda kaya aka mata rakiya .




Abangaren abdulmalik kuwa yana fita ya dagi bango ya ce




"Wlh karyane ,karyen kace bazan auri hafsat .ba tunda na kusanceta ban kara cin wani gindi mai ruwa irin nata ba don haka ko duk abunda na mallaka zai kare saina mallaki Hafsa"t ..........




Tofa wannan shine ana wata ga wata


Ya kune ganin raayinku akan fasa auren




Shin iyayen Ammi suna raye ko baban inuwa ya kashesu




Shin iyayen Abba suna raye ko kuma


Shin meya faru da iyayen su Rais suna raye ko dagaske sun mutu


Tofa maganar nanna da rais fa tana kankama


Ina jiran raayoyinku ,gaskiya banji dadin yacce kuka ƙi yin comment ba jiya


Share pls


*DANGINA*
*[AKA RABANI DASU]*






STORY &WRITEN




BY


ADAMA UMAR
SECRET PEN




07081940768






LOVE AND ROMANTIC STORY








*Tsarabarmu ta yau*
*SIRRIKA UKU NA ZOGALE*




Kowacce mace tana da damar aiki

Ads At the End of Article

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login
Footer Ads