Header Ads
Showing 9001 words to 12000 words out of 22111 words

Chapter 4 - DANGINA FREE BOOK BY SECRET PEN.txt

Ads the beginning of article before Image
Ads at the middle of Article

dauko kyawun mahaifiyarta ,Ammin ku tatashi cikin gata da kulawa ta dukkan bangare kama daga dangin mahaifi dana mahaifiya,haka akasa amminku a makaranta ajinsu daya da yar baffanta Asiya suntashi tare komai Alh Usama baya nuna warayya hakan yayiwa kqninsa Alh Abdulwahab dadi yafara shirin hada aure tsakanin amminku da yaronsa babba Inuwa ,lokacin da Amminku takai shekara goma shatakwas ta gama secondary mahaifinta ya fara mata cuku² sama mata karatun gaba da secondary nan dangi suka masa ca akan bazai yiwu yarsa tacigaba da karatu batare da aure ba Hakan ya damesa shiyasa ya samu Dan uwansa akan ya bashi shawara nan kuwa ya gabatar masa da bukatarsa na hada aure ,Alh Usama yayi farin ciki sosai ya dawo ya sanar da Mqimuna bataji dadiba domin hankalinta bai kwanta da hadin auren ba amma babu yadda ta iya haka ta hakura ,lokqcin da aka shaidawa Amminku batace komaiba ita dai damuwarta ayi auren kuma ta cigaba da karatunta na likitanci .


Wata rana kanin mahaifinta yazo shida Inuwa mahaifiyarta ta umarceta akan ta kai musu abunsha babu musu ta dauka ta nufi dakin baki tazo daf da shiga taji sunacewa


wato ina fada maka inuwa idan kasamu ka auri yarinyarnan shikenan duk kudin mahaifinta ya dawo hannunka da ita zakayi ammafani kana karban kudi a hannun mahaifinta idan shekaru sukaja ya mutu ta gajeshi shikenan kazamo attajiri


Wlh.da gaskiyarka baba nifa kasan wani abu idan mukayi aure da wasu shekaru zansa a kasheshi kawai itama bayan ta haifa mana yara saina kasheta yadda kudin nawane da yarana


Gaskiyanka ne inuwa kaga ka mallake komai kenan


Karar kofunan da sukaji a waje shiyasa sukai shiru da hirar tasu suka fita suna rokon Allah yasa baaji hirarsu ba ,cikin flower suka hangota sukai kanta da sauri suna mata sannu kallonta Inuwa yayi ya ce


Haa kanwata lafiya kuwa meya faru


Murnushi ta kago ta ce


Ina tahowa ne Ammi tace in kawo muku ruwa Shine nai tuntume na fadi






Ayya kanwata sannu kinsan kedin ba.kalar wahala bace shiyasa don haka idan mukai aure bazan barki kiyi aikin komai ba


Murmushin dole tai tana tina abunda taji yana fada tai qjiyar zuciya mai karfi suna cikin haka saiga Alh Usama suka karisa daga ciki


Dakinta ta nufa ta turo cleaner akan ta kwashe kwalaben ,tunda ta shiga dakinta take tinanin qbunda kunnenta ya jiye mata batada bakin da zata samu mahaifinta ta shaida masa wannan lamari ,to kota fadawa Amminta tane hakan ma taga ba mafita bane ,tina yadda sukai da mahaifinta tayi lokqcin da yake shaida mata maganar auren Inuwa akan tana da zabi dan batasonshi ta yanke hukunci zata samu mahaifinta ta shaida.masa batason Auren Inuwa a sokeshi ,hakan kuwa akayi da safe ta samu mahaifinta ta shaida masa batason aure amma yayi fafur yace kozata mutu sai anyi auren ,babu yadda batayi ba amma haka mahaifinta yaki ,dakinta ta shiga taita kuka ta rasa wace mafita zatayi kallon akwatinta tayi hakan ya bata idea ta gudu aikuwa babu watata ta shirya kayanta ta dauki kudin da tasan zai isheta taje ko ina a nigeria ta dauki A TM dinta bayan ta gama hada jayanta taji an turo kofa da sauri ta juya tqga Ammin tace rungumeta tayi ta fashe da kuka nan taita rarrashinta tana bata baki harta hakura ,suna cikin haka kiran Alh Usama ya shigo wayarta alamar yana nemanta tashi fitar da tayi kuwa yasa amminku ma ta fita ta juyo ta kalli gidan ta ce


Kayi hakuri Abbi bazan iya auren wanda yakeson yaga bayanka ba sannan zanyi tafiyar nan ne domin in tsiratar da rayuwarka da tawa idan da rabon zamu gana zamu sake haduwa


Haka amminku ta tafi tasha ta samu guri ta zauna kusa da wasu mata saitaji suna cewa ,




Kai ladidi yau zamusha tafiya daga bayelsa zuwa gombe nan kusa ne ai zamusha tafiya mai nisa sosai


Gaskiya kam nima na fara tinanin wannan tafiyar




Hakan da suka fada ya bata daman shiga motar gombe aikuwa babu jimawa motarsu ta tashi direct har gombe




Bayan sun gama tattauna tsakanin Ammi da Abbu sun yanke hukunci saidai ta fada musu kwakwaran dalilinta na fasa auren to zasu daina zance auren kwata kwata ,dakinta ta taho don ta kirata suji ta bakinta amma abun mamaki tqzo ta samu batanan a tinaninta ta shiga wani gurine a cikin gidan amma ina ta bincika ko ina batanan wayoyinta ma duk a kashe ,mahaifinta ta shaidawa nan suka fara bincikq gidan yan uwa da abokan arziki amma ina babu .




A bangaren Amminku kuwa tafiya tayi nisa gaba daya ta galabaita saboda bata saba da wahala ba gashi seat biyu ta kama amma Allah ya hadata da wata mata yayanta hudu amma ta kama seat daya hakan yasa suka cinye mata seat din tafiya kawai suke sallah ne yake tsaidasu sai kuma idan akwai masu uzuri haka motarsu ta faka a tashan dukku dake garin gombe kowa yana fita yana kama hanyarsa amma ina ita kam babu wanda ta sani a takaice ma babu wanda zata tambaya don kowa yana sabgar gabansa ,wata mata ma tuwo tuwo ta gani maza na cike a wajen dasu yan acaba tana sallamarsu,abun kazanta yadda taga ake zuba abincin gashi abincin wani local food amma yunwa takeji sosai shiyasa babu yadda ta iya ta nufi matar ,gaba daya tarasa ta ina zata fara domin mazane a cike a wajen hakan yasa ta koma gefe ta raɓe ,kqraf idon matar ya sauka akamta nan ta kirata take tambayarta me zaa bata nan ta mata bqyani ta zuba mata ,wqni gidan mai ta hango nan ta matsa kusa ta zauna taci abincin tqna mamakin rayuwar da ta tsinci kqnta a ciki ko q mafarki bata taba tinanin zata tsinci kanta a wannan halin ba tana gamawa tai filo da kayanta nan bacci yayi awun gaba da ita, kaman q bacci taji ana buga kafadarta nan ta tashi taga wasu matasa daga ganinsu yan dakone sai warin rana sukeyi kame jikinta tayi waje guda nan suke fara sheka dariya daya daga cikinsu ya ce


Haba yan mata sanyi kike jine zo na rungumeki yanzu zaki denaji


Nan suka sake bushewa da dariya ,a kwatin suka daukq zasu fara budewa nan sukaji jiniyar yan sanda dayake a garin gombe akwai tsaro ba laifi nan suka ruga a guje ko akwatin basu dauka ba ,tashi tayi ta kalli agogon hannunta taga karfe 11:00 na dare aikuwa ta zaro ido cikin tashar ta dawo nan ta hango wannan matar tana kwashe kayamta tana zubawa a jega tanata bawa yaran tayata aiki umarni ,kusa da ita ta matso tana kallonta kafun tayi magana matar danaji anace mata baba adama ta ce


Ke yan mata dama kina cikin tashan nan baki tafi ba kodai kin batane


Kuka kawai ta fashe mata dashi bata amsa ba hakan yasa baba ta kama hannunta suka haura kan jegam nan driver yaja ,bata hanata kuka ba don batasam me matsalarta ba saida suka kai gida ta bata abinci ta bata ruwa tai wanka ta bude akwatinta ta ciro kaya tasa sannan Baba ta ce


Yan mata yaya sunan ki ,kuma daga wani gari kike ,meya sameki ,me dalilin barinki gidanku daga ganinki ke yar masu haline meke faruwa


Kallon Baba tayi ta ce


Baba sunana Aisha ,shine kawai abunda nake tinawa budan idona nayi na ganni a wannan tashar kuma abun mamaki da kayana bana iya tina komai sunana ma don naga hoto me design da sunan Aisha ne shiyasa na tina


Ayyah sannu yanzu haka ba abun alajabi bane watakil ma asiri aka miki ko kurciya ki zauna anan tare dani har zuwa ki dawo hayyacinki




Haka suke zama da Baba amma tun karfe uku na dare zasu tashi sukafara daura abincin karyawa na sayarwa sannan suna gamawa su tafi tasha sayarwa ,Babq na aikenta kaman yadda takewa yan matan da suke tayata aiki amma ita gaba daya hankalinta bai kwanta da rayuwa a tasha ba domin zaa iya nemanta wani ya ganeta tunda babu inda bata shiga a tashar hakan yasa take shawarta baba da ko zata sama mata gidan da zatanayin aiki ana biyanta kuma rayuwarta ta koma can da zama ,daga farko Baba taki amma a yadda ta lura ko ta barta a wajenta ba lallai ta more ta ba cos jikinta ba kalan wahala bane kuma dawainiyya xata dawo mata hakan yasa suka nufi katafariyyar anguwar dake cikin G R A dake garin gombe ,anguwar manyan masu kudine yawancinsu manyan yan kasuwa ne amma akwai maaikatan gouvt ƙalilan daga ciki ,wani makeken gate naga sun tsaya kwankwasawa baba tayi wani katon mutumi ya bude daga ganinsa baida mutumci .......












Share pls


*DANGINA*
*[AKA RABANI DASU]*






STORY &WRITEN




BY


ADAMA UMAR
SECRET PEN




07081940768






LOVE AND ROMANTIC STORY


DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JINKAI




8️⃣






PAGE SEVEN


Murmushi yayi ganin Baba don yasan tana zuwa gidan nan suka gaisa sukai dan raha suka karisa daga ciki sunfi awa daya matar gidan bata fitoba kafun daga bisani ta fito ta kalli Baba ta ce


Lfy kuwa baba naganki da yarinya haka


Murmushi baban tayi ta ce


Wlh hajjajo yar aiki na kawo miki


Yar aiki kuma aini yanzu bana bukatar wata yar aiki,ba kin kawo mana wasu ba


Eu hajjajo wai kozaa taimaka yarinyar rayuwarta tanacikin wani hali,tsuntsuwa aka mata ta manta komai kuma batada kowa




Ayyah kuyita addua amma mukam bama bukatar me wiki


Haka sukaita magiya har suka Gaji suka tashi zata tafi harsun kai bakin kofa sai hjy ta kira sunan ba


Juyowa tayi da sauri sannan take shaida mata suna bukatar mai aiki amma wacce zata kula da bangaren habib kawqi da abincinsa nan suka daidaita aka dauketa aiki wani tangamemen fanni suka kairsukace nan zatama gyarawa sannan ita zatana daukar nauyin abincinsa da komai babu musu ta yarda domin koba komai zataci ta iwanta a me kyau ,hakq taketa faman gyara fannin qmmq har yanzu bata kalli mamallakin wannan fanninba dayake be sahafeta ba shiyasa bata tambaya ba ,wata rana hajy ta krata take ta mika mata wata takarda karba tayi taga list din abincine da juice ta kalli hjy da neman karin bayani ,nan take shaida mata yau yaronta zai dawo dan hakw ta shirya wadannan kayan abincin ,ko kai bakone a gidan kana shigowa zaka gane akwai wasu sauye sauye da akayi a gidan domin dawowan yaron gidan ,aikuwa zuwa yamma jrginsu ya sauka hjy taje da driver suka daukoshi daga ganin yadda yakr zuba shagwaba kasan sangartacce ne haka aka umarceta ta kawo masa kayan abinci abunda ta lurw dashi shine kowani sawu zatayi hankalinsa yana kanta amma tayi kaman bqta gani ba ,ahaka tana kulq dashi da bangarensa har yafara bayyana mata soyayya a fili amma taki saboda ta lura da hajy bata kaunar talakw ko kadan bare yan aikinta shiyasa bata shiga sabgarshi sosai ,shikuwa shamsudeen ya dage yanata nunawa amminku soyayya kunsan zuciya batada kashi har itama ta fara sonshi haka suka dinga soyayya cikin a boye har hjy tq fara fahimtar akwai wani abu tsakaninsu nqn ta titsiye danta be boye mataba ,zo kugw tashin hankali akan fuskar hjy akan danta yace zai auri yar aikinta nan kuwa tasa amminku ta shirya kayantq zata koreta baiyi kasa a gwuiwa ba yaje ya samu daddynsa nanmw bqi goya masa bayaba hakan yasa ya tattara takardunsa ya zubashi q wani akwaiti ya dauki daya daga cikin gidajen da abbansa ya saya da sunansa ya sayar ya bude wani acv daban ya zubq kudi a ciki ,dakin abbansa ya shiga ya kwashe dukkan wasu kudi daya gani ya zubq w jaka yaje dakin hjy ya kwaso sarkoki da komai ya hada jakarsa ya sayar da motocinsa ya zuba kudin q qcc duk iyayensa babu wanda ya ankara cikin kwana biyu ya gama wannan aikin nan suka kwashe kqyansu shida amminku suka tattara sai tasha rasa wani gari suka nufa ,man sika nufi tasha Motar kana sika fada aikuwa damq mutum biyu qke jira nan mota ta tashi ,suna isa ya kama musu hotel daki dayane ciki da falo bayan sun huta ya rasa wazqi kira domin yabar sim nasa duk a gida wayarsa ya fito da ita ya danna search qkan masu saida gidaje a garin kano nan aka fara turo masa da information da komai harda hotunan wasu gidajen nqn ya dauki wanda hankalinsa yafi kwanciya ya kira nan yaje inda yamai kwatance suka sayi dan matsakaicin gida me kyau .




A bangaren hqjiya kuwa kuka take gaba daya yan aiki sunsata a gaba suna bata hakuri ga abbansa nan yana fifita da hula ajiyar zuciyq yayi lokqcin da zqi fara karamta sakon dan nasu Assalam abba ,nasan lokqcin da zaku karanta wannan sakon bana kasar nigeria domin na tattara nawa da nawa nqbar nigeria kasani abba bqzaka tabq nemoniba duk binciken da zakayi don haka ina mai neman afuwanku kaida hjy akan abunda na aikata kumq kusawa auren mu albarka domin yayi ƙarko bissqlam ,jinjinq kai abba yayi yq ce




To Allah yayiwa auren naku albarka nagodewa Allah ka dauki wada taccen kudi da takardunka bazakasha wahalar rayuwa ba insha Allah


Wlh karyane Alh ace dannawa tilo wata can yar gudun hijira tazo ta daukeshi to wlh bazai yiwu ba sai inda karfina ya kare bazan taba barinta da yarona ba ta lalatamun shi dama ta saba yawon duniyarta can tsakanina dake Allah ya isa bazan taba yafe miki ba




Meyasa keki fadin hakane addua zaki bisu da ita tun farko da kin qmince da auren nan aida baakai ga hakaba nasan rabone yake sasu wannan guje gujen kiyita musu addua in sha Allah zasu dawo kusa damu






Tsabar takaici bata kara cemasa komaiba .




Bayan sun tare a gidansu me kyau abbanku ya kawo mata shawara zaije massallacin anguwar a daura musu.aure aikuwa haka akayi saidai anso a samu.matsala amma haka sukai aure ,anata shan amarci kawai Allah ya wurgoni cikin rayuwarsu a matsayin neman aiki ,lokacin da akayi yakin maiduguri akan idona aka kashe yan uwa na maza da mahaifina gigicewa nayi sosai hakan yasa na nufi daji ban tsaya bin kanta mahaifiyata ba na kama hanya ,gari hadari ya hadu sosai sama tayi baki ruwan da naji yana ratsa jikina ,nan take karkarwa ta rufeni na nemi gefen wata bishiya na zauna ina kame jikina ,wani ruwane mai yawa ya taho yayi awun gaba dani ,shaaaninku da arewacin nigeria ban iya ruwa ba nan ruwa ya fara shiga baki da hanci kafin wani dan lokaci na fits hayyacina .




Wani matshin su ne ya fito daga wata yar bukka ganin ganin kogi ya kawo zai taho da kifi hakan yasa ya baza komarsa cikin ruwa aikuwa ya fara tattarowa yaji nauyi sosai yanata murna yayi babban kamu ya fara ja da karfin da Allah ya basa ,saida suka iso deden bakin kogin sannan ya karisa jawowa aikuwa ya ganta cikin komar da alama ma bata da rai ,cikin hanzari ya jawota ya fara danna cikinta sannan ya hura mata iska cikin bakinta har yanzu dai bata farfadoba ,hakan yasa ya koma da cikin bukkar sannan fara goga kafarta yana murza hannayenta don suyi dumi ,wani magani ya dauko ya bude labbanta ya dura matashi saida ya tabbatar ta hadiya sannan ya cire bakin goran a bakinta ,nan da nan ya dauko ashana ya hura wuta yana murza mata hannu wani tinani ya fado masa lokacin da suke yara idan suka cewa mamarsa basuda lafiya ko sunajin sanyi saita rungumesu ,baijira wata wataba ya daukota ya rungumeta a jikin kirjinsa yana tofa mata adduoi .




Sanyi safiyace ta busa tare da azabebben zazzabi ya rufeta ts fara bude idonta a hankali tans kallon inda ta tsinci kanta ji tayi kaman tana jikin wani abu hakan yasa ta duba ,wata farar fata mai sheki hadi da gashin da ya kwance luf a kirjinsa dashi ta fara tozali ta daga kanta a hankali tana kallon fuskarsa ,yana bacci a nitse cikin nitsuwa tana cikin kallonsa taga ya fara motsi da alama zai tashi hakan yasa tayi sauri ta zare jikinta daga nashi hakan yasa ya bude idonsa yana kallonta ,kallon juna suka tsaya yi ganin kallon yayi yawane yasa ta ce


Nagode


Hannu kawai ya daga mata ya tashi ya fita waje ya kalli sararin samaniyya da alama alfijir ya keto ya koma bakin kogi yayi alwalansa sannnan ya dawo cikin bukkar ya dauki tabarmar kaba ya fito ya shunfuda akan lallausar yashin wajen yasha ruwa ya koshi ,sallah ya fara gabatarwa bayan ya idar ya koma dakin ya sameta tanata karkarwa da alama sanyi taleki ............














Share pls
*DANGINA*
*[AKA RABANI DASU]*






STORY &WRITEN




BY


ADAMA UMAR
SECRET PEN




07081940768






LOVE AND ROMANTIC STORY


DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JINKAI




*TSARABARMU TA YAU*




*_BANBANCIN TSAKANIN MATSI DA CIKOWA_*


*_TAMBAYA_*
.
_Assalamu Alaikum da fatan malam ya na lfy dan Allah ga tambayana shin menene banbanci sakanin MATSI DA CHIKOWA sannan menene maganin shi chikowan don Allah ataimaka a amsamin tambayana nagode Allah yakara basira ameen._


*_AMSA:_*
:
_Wa'alaikumusslam warahmatullah_
_Lalai ko shakka babu Allah gwanine wajen halittar bayinsa, kamar yadda mata suke kala kala a halitta jikinnsu wanda zaki ga wata doguwa , wata gajera, wata madai daiciya mai jiki wata ramamma, wata mai qugu wata bata dashi, haka kuma mata suna da banbanci wajen nonuwansa wanda shikansa yakai wajen kala 9 to kamar haka Allah ya halacci gaban mace kala kala aqallah kala 5,wani mai zurfi, wani mara zirfi, wani mai tudu wani ramamme, wani tsukakke, wani matsattse._


_Amma ataqaice: Idan aka ce cikowa Ana nufin cikowar gaban mace yayi dam da nama, bambancin cikowa da matsewa a bayyane yake Sbd Koda mace ta matse Idan ba a cike take ba Ana saduwa sau daya komai zai bude, ba kamar cikowa ba da Koda Yaushe mace zata jita a ciki Koda za,ayi jimai da ita sau goma a dare daya Idan mace a cike take, zata gane ta hanyar saka dan yatsanta a cikin farjinta zata ji nama cunkus cikin hq Babu masaka tsinke kuma daga sama zaki ga yana da tudu,Sbd haka sai kiga megida na shiga dakyar

Ads At the End of Article

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login
Footer Ads