Showing 18001 words to 21000 words out of 27098 words
Chapter 7 - SANADIN BESTY Complete Hausa Novels by hubby .txt
sai karfe shida ta koma gida, gaba ɗaya a gajiye ta ke, da kyar ta iya yin sallar magriba ta ci abinci, Adnan ta kira ya tabbatar ma ta da zai zo bayan isha'i, har zata katse wayar ya ce
"Emm Baby yau kar ki saka kaya, hijab kaɗai za ki saka ɗan yau a matse na ke" Adnan ya faɗa har da kashe ido kamar tana gaban shi, da to kawai ta amsa mai sannan ta yanke kiran, tashi tayi ta nufi daƙi ta gabatar da Sallar isha'i, sannan ta saka wasu pant da bra masu kyau da ɗaukar hankali, katon hijab ta saka ta fesa turare a jikin ta.
Misalin takwas da rabi Adnan ya kira ta ya sanar ma ta yana waje, sallama ta ma Anty ta fice, wajan rumfar shanu suka nufa ganin anguwar ba mutane kamar kullum, ciki ta shiga shi kuma ya tsaya ta waje, matsowa ta yi ta ɗaga hijabin, ai kuwa yana kyalla ido ya ganta hankalin shi ya tashi, wasanni suka fara yi sai da ya samu nutsuwa da ita ya ma ta sallama ya koma gida, itama gida ta koma cike da farin ciki domin tana son kasancewar su a irin wannan yanayin...
VOTE
COMMENTS
SHARE
✍️
BADAWEEYERH
💐💐S͆A͆N͆A͆D͆I͆N͆ B͆E͆S͆T͆Y͆ 💐💐
L͆a͆b͆a͆r͆i͆/R͆u͆b͆u͆t͆a͆w͆a͆✍️
R͆A͆B͆I͆'A͆T͆U͆ A͆H͆M͆A͆D͆ M͆U͆A͆'Z͆U͆
(R͆U͆B͆B͆Y͆)
G͆a͆j͆e͆r͆e͆n͆ l͆a͆b͆a͆r͆i͆
(S͆h͆o͆r͆t͆ s͆t͆o͆r͆y͆)
M͆y͆ w͆a͆t͆t͆p͆a͆d͆ l͆i͆n͆k͆👇🏻
https://www.wattpad.com/1190086089?utm_medium=link&utm_source=android&utm_content=share_published
💐💐💐💐💐💐💐💐
Dᴇᴅɪᴄᴀᴛᴇᴅ ᴛᴏ
Mʏ ʟᴏᴠᴇʟʏ ᴍᴏᴍ (Hᴀᴊ Rᴜᴋᴀɪʏʏᴀ), Aʟʟᴀʜ ʏᴀ ƙᴀʀᴀ ᴍɪᴋɪ ʟᴀғɪʏᴀ ᴅᴀ ɴɪꜱᴀɴ ᴋᴡᴀɴᴀ ❤️❤️
Sᴘᴇᴄɪᴀʟ ɢɪғᴛ ᴛᴏ
Kᴀɪɴᴜᴡᴀ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱᴏᴄɪᴀᴛɪᴏɴ
Aʟʟᴀʜ ʏᴀ ƙᴀʀᴀ ʜᴀᴅᴀ ᴋᴀᴡᴜɴᴀɴ ᴍᴜ ᴀ ᴅᴜᴋ ɪɴᴅᴀ ᴍᴜᴋᴇ 🤗
*____________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻
https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association
*____________________________________*
PⒶⒼⒺ 1️⃣4️⃣
Yau ya rage saura sati ɗaya bikin Noor da Raudah, kuma a yau ne aka kawo lefen Raudah gidansu, lefe ne na gani na faɗa, sosai Raudah ta ji daɗin kayan domin Noor ya gwangwaje ta, a waya ta kira shi ta mai godiya, ko da ta nuna ma Besty bidiyon kayan ta waya shima ya taya ta farin ciki ga shi dama duk wani kayan da ta ɗinka sai da ta siya ma Besty shadda colour ɗin kayan, wasu kuma ƙananan kaya ta siya mishi saboda ta ce bikin nasu ne.
Ranar Laraba aka yi henna party inda ƙawayen suka saka lifaya bayan an kammala musu lalle ja da baƙi, sosai suka yi kyau cikin lifaya kalar sararin samaniya, ita kuma amarya ta saka baƙa, musamman aka kira Bebeji mai hoto ya zo ya musu hotunan, Masha Allah don duk wanda ya ga hotunan sai ya yaba domin sun yi komai cikin tsari da wayewa, a gidan Anty Salimah suka yi henna party ɗin, tun da Besty ya ga hotunan Raudah ya ke koɗawa cewar tayi kyau, ba abin da ta ke yi illa murmushi da jin daɗi ko ba komai ya wanke mata baƙin cikin Noor domin shi da ta tura masa emojin murmushi kawai ya aiko mata wanda hakan ba ƙaramin baƙanta ranta ya yi ba, washe gari Alhamis su kayi freind's of honour, nan ma amarya da ƙawayenta sun sha kyau har sun gaji, kuma Besty ya halarta, ko da Noor ya ga hotunan su tare da Besty ran shi ba karamin ɓaci ya yi ba amma ya danne a cewar shi kwana nawa ne ta zama mallakinsa.
Ranar Juma'a suka yi kamu a flourish event center, amarya Raudah da angonta Noor sun sha kyau sosai, duk motsin da Noor zai yi sai ya galla ma Besty harara, shi kuma sai ya yi murmushi ya waske, Raudah na kula da yanayinsu amma ba ta ce komai ba, a haka aka saka Raudah a lalle, sai a lokacin ne gabanta ya fara faduwa ganin fa da gaske gobe ne auren, nan da nan jikin ta ya yi sanyi, a haka dai aka yi kamun aka gama amarya ta koma wata shiru-shiru, ai kuwa dangi suka saka ta a gaba da tsokana wai munafurci ne ita dai bata iya cewa komai, sai wata matar abokin Abba ce mai tare ma ta.
Washe gari ya kama Asabar da misalin ƙarfe biyu da rabi dubanin jama'a suka shaida ɗaurin auren Nuradden Mukhtar Baba tare da amaryar sa Raudah Adam a babban masallacin ƙofar fada, a kan sadaki naira dubu ɗari da hamsin, bayan an gama ɗaura auren ne ango ya dinga gaisawa da jama'a yana washe baki kamar wanda aka ma gafara, can na hango Besty shima ya sha shadda blue sai ɗaukar ido ta ke yi yana ta hura hanci, a lokacin ne kuma Besty ya kira Raudah ya sanar da ita an daura,
"Amarya ayuriri!!! Yau kin zama matar aure" Besty ya faɗa cike da zolaya, kuka Raudah ta fashe da shi hakan ya sa ya kashe kiran saboda ba zai iya jurar jin kukanta ba, daga nan wajen cin abinci aka nufa inda aka ci aka sha aka yi hani'an....
Misalin ƙarfe biyar na yamma jerin motocin ɗaukar amarya suka tsaya a daidai ƙofar gidansu Raudah, a lokacin tana tsugunne gaban dangi tana rusa kuka, addu'ar zaman lafiya mai ɗorewa ake mata daga nan Anty Salimah da Anty Hassana ƙanwar Abba suka kama ta suka kai ta ɗakin Abba, shi da abokansa da kuma yan'uwansa ne a ciki, nasiha mai ratsa jiki suka yi mata sannan aka fito da ita aka nufi wajen Mommy, addu'ar zaman lafiya da zuri'a ɗayyiba Mommy ta bi 'yarta da shi, da ƙyar aka ɓamɓare Raudah daga jikin Mommy zuwa cikin mota, har aka dangana ta da katafaren gidanta da Noor ya gina mata ba ta daina kuka ba, kowa sai santin gidan ya ke yi, a haka aka shigar da ita, daga nan kuma aka fara shirin sallar magriba saboda daga gidan za a shirya tafiya wajen dinner.
Wajen dinner ya cika da yan'uwa da abokan arziƙi ta kowane ɓangare, ango da amarya sun sha kyau har sun gaji, ranar kam an yi rawa da kuma watsi da kuɗi, da gangan Noor ya taka ma Dee ƙafa lokacin da ya shigo yi ma Amarya manni, shi har ga Allah ya tsani yaron, amma ba komai ai ya zo ƙarshe, abinci serve your self ne, can na hango Sanadin Besty Fan's 1 sun sha anko suna ta ɗibar kaza har da masu sakawa a leda nace to! Su kuma waɗannan gayyar wa? Ban gama mamaki ba na hango Sanadin Besty Fan's 2 suma an ba su fili suna taka rawa na ce yau kam Raudah'n Besty an sha gata, ta ba da Sanadin Besty Fan's sun miki kara, sai dai fa sun kwashi gara.
Ba'a tashi a dinner ba sai ƙarfe shabiyu na dare daga nan kowa ya watse ya koma inda ya fito, ƙawayen amarya kuma aka mayar da su gidansu Raudah saboda Abba ya ce babu mai kwana ba ya son wanan ƙaƙalen kawai a bar ango ya shiga gidanshi...
Adnan kam soyayya mai ƙarfi ce ta ƙullu a tsakanin shi da Zeenat, domin har ya kai kuɗin aure an saka rana, bai da wani buri da ya wuce ya same ta a matsayin mata, ya ma manta da wata Fadeelah don ko ta kira shi a waya ba ya ɗagawa, shi ya sa ta ɗan daga mai ƙafa kwana biyu.
Yau Fadeelah ta tashi da matsanancin ciwon kai, ga zazzabi, ko'ina a jikinta rawa yake, ga shi komai ta ci sai ta amayar, gaba ɗaya ta galabaita, ganin zazzaɓin ya ƙi sauka ne ya sa Anty ta shirya ta suka tafi asibiti, bayan likita ya gama mata aune-aune ya miƙa ma Anty result yana faɗin
"Congratulations, tana ɗauke da ciki tsawon sati shida"
"Ciii meee?" Cewar Anty ta faɗa tana zazzaro ido, tabbatar mata da cewa Fadeelah na da ciki likita ya yi, jin haka ya sa Fadeelah ƙwalla wani uban ƙara ta faɗi ƙasa sumammiya...
**** **** ****
A daren da aka kai Raudah Noor bai mata komai ba saboda kulle ƙofar ɗakinta da take yi kamar yadda Besty ya ba ta shawara, ai kuwa ba ƙaramar ƙuluwa Noor ya yi ba, amma ya tabbatar da cewa duk randa ta shiga hannunsa za ta gane ba ta da wayo, a haka sai da ta shafe sati ɗaya tana kulle ƙofar idan dare ya yi, ranar kuwa da ya sace ta ya riga ta shiga sai da ta faɗa ma masu anguwan garinsu, don sai da ya sauke ma ta sannan ya samu nutsuwar, kwana Raudah ta yi tana kuka, daga bisani kuma ta warware suka ci gaba da shan soyayyarsu kamar za su mayar da juna ciki, sai yanzu ne ta kuma tabbatar ma da kanta cewa tana ƙaunar Noor fiye da tunaninta, duk da halayen shi na i don't care ba wai ya daina ba ne, ganin shi ba mai irin wannan ra'ayin ba ne ya sa ta rage damun kan ta....
Satin su uku da aure kullum sai ta yi ma Besty ƙorafin ya ƙi zuwa, yau dai ya yanke shawarar zai zo, bayan ya sanar da ita, murna fal a ranta ta tashi ta hau gyare-gyare da soye-soye, wanda tun da aka kawo ta ba ta taɓa yi ba, bayan ta kammala komai ne ta sakawa gidan turaren wuta ai tuni ya baɗe da ƙamshi, wanka ta yi a gurguje sannan ta shirya cikin wani material, ɗinkin gown ne amma ya mata kyau sosai, ba ta daɗe da zama ba sai ga kiran Dee a wayarta, gate ta je ta buɗe mai kasancewar har yanzu ba su da mai gadi, tun daga wajan gate ta fara zuba mai shagwaba har suka yada zango a parlour'n, bayan ya huta ne ta zuba musu abinci suka fara ci a tare, a dai-dai lokacin ta ji kar'ar buɗe gate, dammm gabanta ya faɗi ta ce
"Innalillahi wa inna ilaihir rajiun, na shiga uku Noor ya dawo" gaba ɗaya ta rikice domin zuwan ta da kwana biyu a gidan ya ji tana waya da Besty, ai kuwa ya zaunar da ita ya zana ma ta serious warning, kuma ta masa alƙawarin ba ita ba Dee, wannan dalilin ne ya sa hankalin ta ya tashi saboda ba ta yi tsammanin zai dawo da rana ba tunda sai biyar suke tashi a office .
Shi kam Dee bai ma san tana yi ba kazar shi kawai ya ke ci kamar wani sabon mayunwaci, ci ya ke cike da kwanciyar hankali, cikin siririyar murya Noor ya yi sallama ya buɗe kofar parlour'n ya shigo, kasa ko da ƙwaƙwaran motsi Raudah ta yi jin har ya gama shigowa, bin inda ta ke Noor ya yi da ido ganin ko sallamar tashi ma yau ta kasa amsawa, kallon gafenta ya yi ai bai san lokacin da ya yar da jakar hannun shi ba, ƙarawa ya yi bakin shi na rawa ya ce
"Kai me ya kawo ka gida na wajan matata"? Noor ya tambaya yana nufar inda Dee ya ke, bai tsaya wata-wata ba ya shaƙo wuyan shi yana ci gaba da faɗin:
"Oh ƙawancen naku bai tsaya a waje ba har sai ka biyo ta cikin gidanta na aure? Ko da ya ke ba laifinka ba ne laifinta ne da ta ba ka wannan damar" nufar inda Noor ya ke Raudah ta yi, tana ƙoƙarin cire hannun shi a wuyan Dee da ya shaƙe saboda ta lura Besty'n ma ya kasa magana sai numfashi da ya ke fitarwa sama-sama, tsoron kar ya illata shi ne ya sa ta je ceton shi, ai kuwa tana saka hannu Noor ya wanka mata mari, sannan ya hankaɗa Dee saman kujera ya fara jibgar shi kamar wanda Allah ya aiko, sai ihu ya ke kwararawa sai da hannun Dee ya bada sautin ƙas alamun ya karye kenan, a gigice Raudah ta nufi inda Noor ya ke ganin dukan da ya ke mai kamar baya cikin hayyacin shi, ai kuwa idon shi ya rufe ba ya ji ba ya gani, kamo hannunsa Raudah ta yi tana cewa:
"Yanzu Noor so kake yi ka kashe shi? Haka kawai babu abin da ya maka ka rufe shi da duka? Wannan ai zalinci ne.."
Ai ko kafin ta ƙarasa sai jin duka ta yi, dukan ta ya ke ba ji ba gani yana faɗin:
"Ni ne azzalumin? A kan wannan ɗan iskan ki ke kira na da azzalumi? Oh wato bai min komai ba na dake shi? To ki rama mai, na ce ki rama mai"!
A zafafe ya ƙarasa maganar yana ƙara marin na ta, ihu take yi iya ƙarfinta amma ba mai ceto, sai da ya yi mai isar shi sannan ya zauna ya na mayar da numfashi, shi yasa baya so ranshi ya ɓaci saboda bai iya ɓacin rai ba, duk abin da aka mai yana ƙoƙarin danne fushinsa, saboda idan ya yi fushi shi kanshi yana shan wahala, da ƙyar ya iya tashi ya je wajen fridge ya sha ruwa sannan ya dawo ya kwashe su zuwa asibiti....
*** *** ***
Zeenat amarya sai chushe-chushe ake yi, ga wani rashin kunya da ya ke ƙaruwa a kanta, sai rawar kai ta ke yi ita ga amarya, ita da ƙawayenta sun haɗa party a ɓoye, wanda za a fara tun takwas na dare har safiya wanda suke kira (till down), a ɓangaren ango Adnan ma sai rawar kai ya ke yi shi da su Farouk da sauran abokansa, iyayensa kuwa sun saki bakin aljihu sun haɗa lefe na gani na faɗa an kai gidan su Zeenat, iyayen Zeenat irin masu son abin duniyan nan ne kuma ba sa ma Zeenat faɗa, sosai iyayenta suka gwangwaje ta da furniture's na gani na faɗa, sosai suke shirye-shiryen bikin.
Ranar Asabar da misalin ƙarfe sha ɗaya da rabi dubanin jama'a suka shaida ɗaurin auren Adnan da Zeenat a kan sadaki naira dubu ɗari, farin ciki ne kwance a fuskar Adnan, sai dariya ya ke yi domin kuwa yau mafarkin shi ya zama gaskiya, Zeenat ta zama mallakinsa, Allah ne kaɗai ya san yawan son da ya ke wa yarinyar domin tana da nutsuwa da kamun kai abin da ya fi fisgar shi a wajen mace kenan, shi kam ya gama dacewa da mace a duniya.
Ƙarfe biyar na yamma aka raka amarya Zeenat zuwa ɗakin mijinta tare da rakiyar manyan gogaggun ƙarshen ta, sai santin gidan su ke yi tare da ma ta lakca da huɗubar banza wanda ta hau kai ta zauna to dama abu ya haɗu da halinta, ba su bari an rako ango ba suka watse bayan sun ja gefe da wata babbar ƙawar ta ta bata kwalli da wasu ƙwayoyi, daga ita sai cousin's ɗinta aka bari saboda Adnan bai san ta da ƙawaye ba. Basu wani ɓata lokaci ba aka tafi kai ango domin ya matsa musu ayi a raka shi wanda zumuɗin da yake yi sai da ya ƙular da Farouƙ, tsaki kaɗai Farouƙ ɗin ya ke ja yana faɗin:
"Dalla Mallam kar ka dame mu! Ai ba a kanka aka fara aure ba ka zo sai wani rawar kai kake kamar kwaɗo".
Cikin haɗe gira da jin haushin abin da ya faɗa Adnan ya ce:
" Kawai ka ce haushin rashi ne, ko da ya ke yau kai ba sa'a na ba ne, i pass Ur level so I don't have Ur time, ai ban ce dole ka raka ni ba ko?"
Farouk bai sake magana ba ya tashi ya shiga mita sauran abokan suka rufa musu baya, hira suke yi cike da nishadi har suka ƙarasa gidan Adnan, bayan raha da barkwanci a tsakanin su da yan'uwan Zeenat, kuɗi suka basu sannan suka mayar da su gidan iyayen Zeenat ɗin kasancewar a can za su kwana, Adnan na ganin tafiyar su ya rufe get, ya koma ciki, har yanzu Zeenat na zaune a kujerar da ya bar ta, bakinsa ya ƙi rufuwa, cike da jin daɗi ya ke faɗin:
"Amarya ba kya laifi, to ki tashi ki shiga toilet ki canja kaya mana na ga waɗannan sun miki nauyi, ni ma bari in je ɗakina in shirya kar na takura miki ko?".
Kai ta ɗaga ba tare da ta ce komai ba shi kuma ya juya ya fice, tana ganin ya fita ta shiga toilet ta gama abin da za ta yi gudu-gudu ta shafa kwallin da ƙawarta ta ba ta sannan ta fesa wani farin abu a gabanta, fitowa ta yi ta ƙara buɗe jakarta ta ciro wani garin magani ta zuba a cikin humra ta jijjiga sannan ta bi kowanne lungu da saƙo na jikin ta da humrar, wasu fingilalun kayan bacci ta saka, komai na jikin ta ana gani sannan ta ɗora hijabi a kai, zama ta yi a bakin gado tana dakon jiran ango Adnan.
Ko da Adnan ya gama abin da zai yi, ɗakin Zeenat ya koma cike da murmushi, a bakin gado ya tarar da ita tana danna waya, cike da kulawa ya ƙarasa gefen ta yana kamo hannunta haɗe da shafa cikin ta yana faɗin:
"Baby babu komai a cikin nan na ki, farin ciki ya hana ki cin abinci ko?" Ya ƙarasa maganar yana lakuce ma ta hanci.
Murmushin jin daɗi Zeenat ta yi domin kuwa yadda ya ke ma ta yawo da hannayen shi a cikin ta ba ƙaramin daɗi ta ke ji ba, tun daga tsakiyar kanta har tafin ƙafarta saƙon yake isa, zamewa ta yi ƙasa ta zauna ganin haka ne ya sa ya sakko shi ma ya fara bata abinci ita ma tana bashi, ko kunya ba ta ji ba, a nata ganin ai anyi mai wuyar tun da an yi auren, sai da suka ƙoshi sannan ya kwashe plates din zuwa kitchen ta shiga toilet ta kuskure baki, yana shigowa shima ya je ya wanke baki, kafin ya fito ya iske har ta kwanta, wutar ɗakin ya kashe ya kunna mara haske sosai sannan ya haura saman gadon ya janye bargon da ta rufa, hijabin jikinta ya cire ai kuwa idanun shi suka ci karo da ƙirjinta, tuni idanunsa suka kaɗa, kuma turaren da ta shafa ya fara fisgar shi, lumshe idanu Zeenat ta