Header Ads
Showing 24001 words to 24174 words out of 24174 words

Chapter 9 - Hatsabibiya Jiddah hausa novels .txt

Ads the beginning of article before Image

JIDDA   

02 Jun 2024

349

Ads at the middle of Article

yashiga da kafar hagu domin tsansin tayil ya kwasheshi yafadi KASA WARWAR KAMAR KABEWA yakarye HARMA BABU HAKURA SUN FITA haka y'ar tasa ma ta karye ga kuma kawarta zuly*KOMAI MAI GIRMA GWAMNA ZE HAKURA DA DAUKAR FANSA MARIN*☹️


gumi ne yakaryu masa yace "Salis doba ka gani.
Salis yace "Lafiya? yana karbar wayar


dobawa yayi ya karanta wata dariya ce ta zo masa yayi san ransa. yace Allah yasaka maka cikin ruwan sanyi. Allah yasa tara ya karye ba uku ba .


Kamal yace "ba karyewarba, silar shine matsalar ai?
kasan de halinsa ze e'ya komai wlh."


Salis yace "muje gidanto muga.


mota suka hau suka nufi gidan


cikin kankanin lokaci sukaje shiga sukayi cikin sauri har fallow Momy amma ba kowa. bangaran sama babu Beby hankalinsa ya tashi sosai ya dauko waya yakira Momy "hello Momy kina ina?"


"kazo ina asibiti." takashe wayarta


cikin sauri yace "wa Salis muje asibiti suna chan."


........*jidderh ce*💗

Ads At the End of Article
7
8
9

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login
Footer Ads