Header Ads
Showing 30001 words to 33000 words out of 33516 words

Chapter 11 - ABIN CIKIN KWAI By Ummu-Maheer Miss Green .txt

Ads the beginning of article before Image
Ads at the middle of Article

kaka dariya.


Abin takaici abin baƙin ciki yarinya ƙarama na caskare hajiya kaka amman ta kasa magana,ina ƴar dariya ta na ce"to wai kaka me ma ya haɗaki da wannan basa mudiyar yarinyar?ai sai taji miki ciwo wallahi".


Da sauri kaka ta ce"ai wannan shaiɗaniyar yarinya ce ta ƙarshe,wai fa daga na ce ta ɓatamin tap ɗina shikkenan take wannan rashin mutuncin".muna cikin maganar yaya Salim ya shigo fuskarnan a murtuke yasha ɗanyar shaddarsa skye blue ya yi ƙyau sosai don shi daman da Babanmu ya ke kama sosai kamar an tsaga kara.


Sai kuwa ya ce"a'a Hajiya kaka waye kuma ya taɓa mana ke?".kukan ta cigaba da yi ta faɗa masa duk abinda mero ta yi mata.cikin ɓacin rai ya ce"ke ma kaka ai kinga matsalarki ko wace shara sai ki kama ki ɗakko mana i'ta,ai gashinan yanzu kin ɗebo ruwan dafa kanki".


Sai kuwa yaji mero ta ce"caɓɓi ai wallahi ko yanzu idan ta yi min wallahi sai na rama,tsohuwa masifaffiya kawai. . .tun kafin ta ƙarasa maganar yaya salim ya ƙwarfeta ta faɗi ƙasa ta hau kuka wai ya bugeta a cikinta,ƙara haurinta ya yi sai kuwa ta tashi zumbur za ta arta ana kare ya cafkota sai kuwa ta rungumesa taba ce wa"don Allah kaji ƙaina ka ƙyaleni wallahi ƙafafunka da guduma aka yi su".




wani irin shork yaji tunda ga kansa har ƴan yatsunsa da sauri ya saketa yana nuna ta da yatsansa ya ce"to oya! ɗauki bocket kije ki ɗabo ruwa a tap ɗinmu ki cika mata komai ko kuma inyi miki tsinannan duka wawiya ƴar ƙauye kawai.


Sosai ta zabura ta ɗauki bocket ɗin ta fita tana mita,inno da ke cikin ɗaki tana yi wa ƴar ta addu'ar Allah ya shirya mata mero.tunda mero ta taso bata huta da magana ba ita ce ta shiga gonar wane,ta tsokani wane.








Ni na nuna mata yadda ake ɗiban ruwan a tap sannan na wuce sashen maman arman.


Tare da maman arman muka fito sashen Hajiya kaka,sai dai fa muna zuwa naga mero tana kallon kaka tana murguɗa baki,kaka kuwa tana tsaye idanuwanta sun cika,na ce"a'ah hajiya kaka bata gama ɗiban ruwan bane?".


Kaka ta ce"hmm taya ni baƙin ciki khairat yarinyar nan hawan jini take so ta sakani,yanzu fa tunda ki ka fita babh abinda na gani na alamar an zuba ruwa."


sai kuwa mero ta ce"anty khairat don Allah zo muje in nuna miki inda na zuba ruwan"binta na yi kamar raƙumi da akala sai me a masai ta zama take ta zuba ruwan".


sai kuwa mero ta fashe da kuka ta ce"wallahi anty tun ɗazu na ke ta zubawa ya ƙi cika"?sai kuwa ta fashe da kuka.


Dariya ce ta kamani har da riƙe ciki,lallai na yadda da abinda kaka ta faɗa ƙauyanci da gidadanci sun cika ƙwaƙwalwar mero.






*hmmm muje zuwa Fans ba a fara komai ba yanzu salon wasan zai fara Kudai kawai Karku gaji da comment sharhi tare da sharing akwai daddadar tafiya nan gaba*












*GAWURTATTU BIYAR, TAFIYAR TA MUSAMMAMN CE. 👯‍♀️👎👇👇*




1, *MU GANI A ƘASA...*🔥
_Ummu Affan_


2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*🥚
_Ummu Maher_


3, *GUNTUN GORO..*💥
_Mom Islam_


4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎
_Mrs Bukhari_


5, *AUREN WATA TARA*👩‍❤️‍👨
_Miss Hajo_




Guda biyar 1k
Guda huɗu N700
Guda uku N600
Guda biyu N500
Guda ɗaya N300


*DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*👇


0037219728
Fatima Rabiu Sunusi
StanbicIBTC Bank.


Domin tura shaidar biya👇


0810 433 5144


Masu tura katin MTN👇


0814 179 9224


Ƴan Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.👇


0817 952 3215


Guda biyar 1000f
Guda huɗu 700f
Guda uku 600f
Guda biyu 500f
Guda ɗaya 300f


*TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* 🔥🥚💥🌎👩‍❤️‍👨




*YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*


Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -


*Enter your name:* (Cikakken sunanki)


*Enter your mail:* (Email ɗinki)


*Enter an username* (Sunanki)


*Enter your password:* ( misali 12341234)


*Confirm password:* (misali 12341234)


Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.


*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.


*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.




*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*


https://arewabooks.com/book?id=620032232dff83519bbad5a3




Masu iPhone


Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com




*miss green ce👉🏿*
[02/09, 21:02] Miss Green🍀: *_🥚ABIN CIKIN ƘWAI..!🥚_*


NA💋
*_Ummu maher(miss green🍀)_*




GAWURTATTU BIYAR✨✨




27🟨28




. . . .duk wanda ya ke wajen sai da mero ta bashi dariya,har ita kanta hajiya kakar wacce aka yi wa laifin,tsabar Ƙauyanci mutum ya yi ta zuba ruwa acikin shadda kuma ya ce wai ta ƙi cika?.
babu yadda na iya dole ni dai na nunawa mero komai,Ta kalleni tana dariya ta ce"la anty ashe mahaya ce ban sani ba?sai kuwa ta fashe da kuka".rarrashin mero na dinga yi hajiya kaka ta ce"ai da kin rabu da ita sai inga duka na za ta yi kome da ta wani Ƙwalalomin manyan idaniyanta wanda inno ta shafa mata,amman ni dai Ɗan uwana sale ba haka ya ke ba".
tana faƊar hakan ta koma Ɗakinta tana mita,naja hannun mero muka wuce sashenmu,a farlo na tarar dasu nadiya suka wani kalleni sheƘeƘe sannan iman ta ce"he!this girl ina zakije mana da wannan mahaukaciyar yarinyar"?.ta faƊi hakan tana mana wani kallon banza.
na buƊe baki zanyi magana sai kuwa mero ta yi caraf ta ce"ah tsaya waye Mahaukacin?".
Da sauri nadiya ta matso kusa da mero ta ce"ke!ke!!kece mahaukaciyar ko dukanmi zaki yi?ƴar Ƙauyen banza kawai".
"A'ah gyara zancenki ai Ɗan Ƙauye shine jahili me zagin mutane amman fa ni ba ni bace,idan kina neman mahaukaciya ki hau saman bene zaki same ta".
Sai kuwa nadiya ta kalli saman benen,kuma mahaifiyarta na saman kamar mero tasan tana sama Ɗin.
Wani banzan mari nadiya ta bawa mero amman sai dai me?tun kafin ta sauke hannunta itama meron ta rama jika ke tas tas maruka har biyu.
Da sauri na riƘe hannun mero ina janta gefe sai kuwa mero ta ce"anty wallahi ki daina ja na don wallahi yau sai na fasawa wannan farar kamar Ƙwai baki".
da Ƙer naja ta gefe tana Ta faman kumfar baki.
ranar sosai aka yi rigima agidan momi iklima ta dage wai sai ta ramawa nadiya mari hajiya kaka ta ce taje idan ta isa ta dake ta,ai kuwa ta shige Ɗaki ba tare da ta Ƙara magana ba,don tasan halin hajiya kaka kaƊan daga aikinta ta ciwa mutum mutumci,musamman idan ta rufe waƊannan fici-ficin idanuwanta,sai ta wanke mutum tsaf.
Sosai muke shirin yin sauka ni da rashida muke abinmu su nadiya ma nasu suke,don yanzu tsakanin rashida da nadiya abin ya Ɓaci,don ita nadiya kallon kishiya takewa rashida,ita kuwa rashidar ko kallon inuwar Nadiyar bata yi,don ta ce rashida bata isa ta yi kishi da ita ba,don bata kai wannan matsayin ba.
sosai hajiya kaka ke ihu duk hankalinmu ya tashi,sai dai me!?muna zuwa muka tarar da ita ta saka kuƊinta agaba wanda suka kekkece kamar an Ɗakkosu a bakin kura.
mamaki sosai kowa ya ke ga kuƊi da yawa amman kaƊanne ba'a keta su ba.
Nice na yi Ƙarfin halin zuwa wajenta na ce"hajiya kaka me ya faru da kuƊinki haka?".
Kukan ta cigaba da yi sannan ta ce"khairat ranar da kiga ina Ƙirga kuƊinnan?"
sai kuwa na Ɗaga kai alamar na gane,ta ce"to tsautsayi ina Ɗakkosu A ƙarƙashin gado shine naga duk Ɓeraye sun cinye min".
kowa guntse dariyarsa ya yi,sai kuwa mero ta ce"ah kiji min tsohuwa da wayo?yanzu ai gashinan kinyi biyu babu".?
madoki hajiya kaka ta Ɗakko tana ce wa wallahi sai in dake ki in daki kuƊina wallahi".
Da gudu ta yi gefe ta cigaba da dariyarta.
yaya mukhatar wanda shigowarsa kenan ya ce"to yanzi kinga sai aje asaka kuƊin abola ko?".
da sauri ta juyo ta ce"to ai ba haƊejawa ne suka bani kuƊin ba?Da dangin uwarkane suka bani yau da nasan sai sun garƘameni".
Jan bakinsa ya yi kawai ya yi shiru,Ƙarshe dai yaya mk da yaya Aliyu sunyi mata alƘawarin biyanta kuƊinta wanda ta ce dubu sittin ne,don muddin basu biya taba aƘwai matsala.
anan aka Ƙirga dubu shabiyar waɗanda su babu abinda ya shafesu,hajiya kaka sai tsinewa Ɓeraye take tana kuka.
Su nadiya sai dariya suke don daman haushinta suke ji.


ina fitowa daga sashen hajiya kaka yaya mk ya biyoni,yana kiran sunana haushi da kuma nadamar haƊuwa dashi suka saka baki Ɗaya na kasa koda kallonsa,shi kuma gani ya ke kamar kunyarsa na ke,amman fa azuciyata tsanarsa ce fal araina.
da sauri na tsaya awani lungu wanda ya raba sashenmu dana baba Ƙasim,saboda san bana son kowa ya ganmu.
hira sosai ya ke min ni kuwa Allah2 na ke ya Ƙeleni in tafi don ni Ƙwana biyu da ya yi tafiya har wani daƊi ne ya keji wai don ma bai san ina da waya ba,da na shiga uku da waya.
kuƊi sosai ya bani wai inyi shagalin sauka ta dashi naƘi amsa amman duk da haka sai da ya takuramin na amsa,har na shiga Ɓangarenmu bai daina kallona ba,yadda kasan zai biyo ni,har tausayi ya fara Ɗan bani don mai sonka ka soshi ko yaya ne.
mama na nunawa kuƊin,ta kalleni sannan ta ce"khairat wai ni mukhatar aƘwai wani abu da ke tsakaninku dashi ne?".
kai na a sunkuye na ce"mama wai ce wa ya yi yana sona".da sauri mama wai mama sona ya ke mama".
"khairat kinfi kowa sanin ce wa bara'atu fa ya ke so,tun kafin a gane kuna tare dashi ki rabu dashi don gaskiya ni bana son tashin hankali".
GyaƊa kai kawai na yi don nima daƊin hakan na keso,don ni zuciyar nan tawa A.D,Ne kawai acikinta ma'ana yaya Bilal.





****
sosai filin saukar ya cika ana sauraran Ƙira'ah mai masifar daƊi daga bakin jikar hajiya kaka ABIN CIKIN ƘWAI,wato khairat da yawan mutane hankalinsu na kan khairat yawancin mazan wajen kuma ce wa suke dama khairat ta zama matarsu don yarinyar Allah ya yi mata baiwa sosai,khairat dai ba wata mai Ƙyau ba ce,tana dai da baiwa sosai diri tana da shape wanda ake ce wa coca cola shape ga wani dimfil wanda ya Ƙawata doguwar fuskarta,kuma ita dai ba fara bace kamar sauran Ƴan gidansu,amman tana da baiwa ta ilimi na arabi da boko.
abin mamaki da aka kira jidda wata Ƴar ajinmu da Ƙer ta kai karatun saukar na ta,amman wai sai mukaji ana sanarwar wai wani wanda ake kira da ADMIRAL BILAL ABDULLAHI,wanda aka fi sani da A.D ya bata Ƙyautar mota.
Sosai kowa ya yi mamakin jin hakan duba da irin yadda karatuna ya Ɗauki hankalin mutane da dama,kuma nima na samu Ƙyautuka sosai ciki har da Ƙyautar wata hamshaƘiyar computer wanda Ɗan majalisa ya bani,sannan na samu Ƙyauta ta dubu Ɗari biyu daga hannun wani mai kuƊi.
har muka dawo gida zuciyata tana wajen Ƙyautar da yaya Bilal ya bawa jidda Ƴar ajinmu.
To me ye tsakanin jidda da yaya Bilal?babu mai bani amsar hakan,don haka na zubawa sarautar Allah ido ammab zuciyata sai kai kawo take,saboda tunanin abunda ya shige min duhu.
satin bikinsu Rashida ya kama,sosai ƘwaƘwalwata ta yi busy duk hankalina kacokan yana kan bukin,ni da maryam ne manyan Ƙawayen amarya don haka tare muke komai.
Wata rana ranar da bazan taƁa mantawa da ita ba,ita ce rabar dinner Ɗinsu rashida,yaya Bilal naga ni da jidda ya sama mata kujera ta zauna tasha anko irin namu sak,onion color ne material Ɗin sai mukayi pitet gown amman ita jidda riga da siket ta saka wanda sukayi masifar yi mata Ƙyau.
Sosai jikina ya ke rawa hankalina idan ya yi dubu to ya Ɓaci,wasu zafafan hawaye masu zafi suka zubomin,na fito daga wajen baki Ɗaya,na samu wani wajen flower's kuraye shar,na tsugunna na fara wani irin kuka mai tsanani,ina jan doguwar rigar dana saka kamar ita ce ta yi min laifin.
Dafa kafaƊa ta naji anyi,maryam ta bayyana agaba na,ta Ɗago haƁa ta cikin tausayi sannan ta ce"ki yi haƘuri khairat naga duk abinda ki ka gani,amman ina son ki daurewa zuciyarki ki yi haƘuri don Allah a Ƙarasa bikin dinner Ɗinnan kada kowa ya gane abinda ke faruwa,shi so haka ya ke yana da zafi musamman idan wanda ka keso baya sonka,to tabbas zaka shiga wani hali,nasan abinda ki keji tunda nima na taƁa shiga irin wannan halin."
ta damƘe hannuwa na sannan ta ce"khairat ina tare da ke ako ina insha Allah sai kin auri yaya Bilal,ni Ɗinnan zan tsaya miki insha Allah",Ta kalleni tana saukemin idanu itama duk hankalinta atashe amman kuma tana dauriyar dannewa saboda ni.
Nan dai ta cigaba da rarrashi na ta bani hoda na Ɗan shafa saboda kada a gane kukan dana yi.
yaya salim yana zuma akan kujera,mero wacce take ta faman zuba ita da wata Ƴar Ƙyauye irinta,ga kuma wani lemo a hannunta tana ta faman zuƘa kamar za ta shanye har da bottle Ɗin.
Tsi ta zubawa yaya salim a jikinsa duk ta Ɓata mishi kayansa,da sauri ya tashi alokacin yana waya da budurwarsa mai suna salimat yana jiranta ta shigo reception Ɗin,da sauri ya tashi yana karkaƊe lemon daya zube masa a fuskarsa,ya kalle mero wacce duk ta Ƙwalalo mishi fici ficin idanuwanta,tsoro ya cika ta sosai da gudu ta shiga cikin mutane,ya neme ta bai ganta ba dole ya koma gida ya canjo kayan jikinsa,amman fa ya shirya abinda zai yi wa mero,sai ya gyara mata zama.
Hajiya kaka kuwa wannab karon ciwon Ƙafa take shiyasa bata zo ba,anci ansha amare kowa fuskarsa da annuri,amare har 10 kuma duk agida Ɗaya.
Sam mamana bata son ayi min auren zumunta don ita a ganinta mai makon ya Ƙara zumunci,sai dai kaga zumuncin na neman taƁar Ɓarewa musamman ita da ba sonta ake agidan ba,duk don kasancewarta inyamura kuma tuba ce.
[02/09, 20:52] Ummu Maher(Miss Green): koda muka dawo gida rufe kaina na yi aƊaki nasha kuka na,son raina maryan sai buga Ƙofar take tana yimun magiya akan na buƊe amman naƘi buƊewa don kukan shine solution na samun sauƘi a cikin zuciyata.


washe gari ranar yini ranar ne na Ƙara kuka irin wanda ban taƁa yin irinsa ba,don alokacin muna Ɓangarensu rashida,jidda ta shigo ta gaida iyayenmu,kowa yana ce wa budurwar Bilal ce don jiya awajen dinner ya nuna ta,har Ɗakinmu ta shigo ana ta hira,wuf na fice daga Ɓangaren,ina fita kuwa maryam ta biyoni,daga baya sai ga rashidan da kanta,rarrashi na suka dingayi amman ranar har zazzaƁi sai da na yi,muna cikin hakan yaya Bilal da maryam suka fito,shine ya tuƘa ta har zuwa gida.
Tun suna rarrashi na har dai suka gaji,zazzaƁi mai zafin gaske ya rufeni har aka kai su rashida gidajensu ban san me ke faruwa ba,duk sanda zanyi sallah sai na roƘi Allah ya cire min son yaya Bilal tunda shi baya sona,amman kuma madadin ya fita,sai kuma Ƙara Ƙaruwa ya ke,Allah kaƊai na ke roƘo Allah yasa wannan karatun da zan fara in aika ta abin arziƘi saboda wannan damuwar da ta kunnomin kai.






***
wayar Bilal ce ringing fitowarsa daga wanka kenan daga ashi sai tawul,ya ruƘo wani a hannunsa yana goge gashin kansa har zuwa wuyansa.
muryar captain yaji bakinsa yana kakkarwa ya ce"A.D ka yi gaggawar fitowa yanzu,Ɗan gidan Damas ya zo unguwarmu ya Ɗauke wata yarinya Ƙarama Ƴar shekara sha huƊu,kuma kasan halin tumasancinsa sai ya yiwa yarinyar nan fyaƊe,na yi ƘoƘari na bi sawunsu na gano yana sharaton hotel."
Cikin tashin hankali ya sanya kayansa,zuciyarsa na wani irin bugawa,tabbas yau sai ya kawo Ƙarshen shaiƊanin Ɗan gidan Alhaji Damas wanda ubansa ke ɗaure masa gindi akan komai.don ko shara'a ba ayi dashi don suna da kuɗi da kuma ɗaurin gaba a ƙasar baki ɗaya.


Ya yi nasarar kama Aliyu wato ɗan gidan Damas.har ya fara yagawa yarinyar kayanta Allah ya kawosu.
Kai tsaye captain ya ce mu ɓoye sa kada mu bari ubansa yasan inda ya ke."


ƙwanan Aliyu uku ba'asan inda ya ke ba,hankalin Damas baki ɗaya ya tashi,sai da suka tabbatar sun yi wa Aliyu dukan ba ta kashi sannan Bilal ya danna wayar Aliyu ya kira Damas ɗin da i'ta.
Hankalinsa ya tashi sosai da jin muryar ɗansa,jikinsa na rawa ya tambayi abinda su Bilal ɗin suke so.
Anzo wajen don daman abinda suke jira suji kenan,sai kuwa Bilal ya ce"so na ke ka jawa ɗanka kunne sosai akan lalata ƴaƴan mutane da ya keyi,idan ba haka ba rayuwar ɗanka tana cikin mummunan lahani don a ko da yaushe zamu iya kashesa."
zuciyar Alhaji Damas ta sosu ya ce"to me ku ke so in baku ku sakar min ɗana".
Murmushi Bilal ya yi sannan ya ce"Damas ka ke ko wa?ni ba kada abinda zaka bani,don haka ni dai saƙona kenan,sannan gobe da misalin ƙarfe uku na rana zanzo har gidanka.


Bayan haka suka jefar da Aliyu akan hanya ,Alhaji Damas yasa aka zo aka ɗauko ɗansa Aliyu,Allah2 ya ke goben ta yi yaga mugun da ya yi wa ɗansa haka.


Washe gari tunda wuri ya dinga saka idon zuwan Bilal,yaga kiran Bilal ɗin ya ɗaga wayar yana tama irin azabar da zai ganawa wannan bawan Allah.
Huro mai iska Bilal ya yi ta cikin waya sannan ya ce"kana dakun zuwana ba?to har na riga da na shiga gidanka har na yi maka ɓarna".
sosai Damas ya gwalo luhu luhun idanuwansa kamar Bilal ɗin yana kallonsa.
Ba tare da Bilal ɗin ya basa damar yin magana ba,ya ce"Damas ka duba gidan masana'antar barasarka zaka yanzu haka,na saka masa bomb ya tashi duka,bomb sannan ka duba gidan masana'antarka na shinkafa.talakawa na nan suna cika tsore ɗinsu da shinkafar bati,don haka daman wannan shine zuwan da na ce zan maka. .ƙit ya kashe wayar ya cire layin ya jefar ya ƙarawarsa gaba,don shi arayuwarsa ya tsani mugunta ko kaɗan shiyasa duk wani mugu tsoron A.D ya ke wato Admiral Bilal.






****


Ina tashi da safe na tsorata da ganin yana yi na,na tashi tsaye sai naji marata ta yi bala'in murɗawa,ina ciwon mara idan zanyi period amman na yau na dabanne,juyi

Ads At the End of Article

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login
Footer Ads