Header Ads
Showing 9001 words to 12000 words out of 40195 words

Chapter 4 - ZAMAN AURE Book Complete Document .txt

Ads the beginning of article before Image

03 Jun 2024

534

Ads at the middle of Article

zaki, yana nan de ko "




" ba ya nan Hajiya ya fita tun dazu "




Hajiya najin haka ta mike dan tafiya tare da duban labiba yace




" to shikenan badamuwa zan neme shi a waya, sai anjima "




Tafiya tayi ita kuwa labiba dariya tayi ta dawo ta zauna jameel ne ya fito cikin shirin fita office duban labiba yayi
yace


" Everlasting sai naji kamar muryar Hajiya ko "?




A hankali ta dago ta dubeshi tace








Su kuwa su Ruhaima hakuri suka shiga bawa inna tai musu banza Abdulmalik ne ya dubi innar yace




" Dan Allah inna kiyi hakuri wlh ina son ta "




" Wani kallo ta yi masa hade da tabe baki tace




"shikenan Abdulmalik na barka da matar ka amma wlh bazaka kuma gani na a gidan ka dan bana son matarka juya kawai wacce bata haihuwa saboda mugun ta "




Tana gama fada tayi gaba da sauri Abdulmalik yabi bayan ta afusace ta juyo tace




" wlh mutukar baka dena bina ba zan tara maka jamaa "


Shiru yayi can kuma yanisa yace








Abangaran Hafeez kuwa zaman jiran areefa yai tayi bata dawo ba sai laasar lokacin har ya gaji da jiran ta ransa yagama baci tana shigowa gidan tayi tozali da motar sa cikinn ta ne ya murda daakewa tayi ta shiga parlorn yana kwance daga shi sai vest da gajeran wando wani banzan kallo yai mata yace




"Daga gidan uban wa kike kuma da izinin wa kika fita "


Banza tayi masa can ya hassala ya mike cikin fushi da bacin rai ya nufi kanta tsugunawa tayi ta shiga bashi hakuri dan tasan zuciyar Hafeez yanzu ya bige ta abanza da sauri ta ce










*NASEEBA GAWO*
✍🏻
[3/19, 10:28] ‪+234 814 620 5819‬: [6:10Am,2017]








*®💦💦NASEEBA GAWO💦💦💦*








*💦N I G*💦






*ZAMAN AURE*
💦 🤦🏻‍♀🤦🏻‍♂💦










*NA*


NASEEBA I UBA 💐




*subahanallahi wabihamdihi subahanallahil azeem Rabbi yasir wala taasir Allahumma yasir alaina*👏🏻










*10*












~~~Hannu kamal ya mikawa likitan suka gaisa sannan ya dubi sakna yace ta taso su tafi jiki a sabule ta bi bayan sa a mata ta same shi ransa a mutukar bace bata kula shi ba Shima be ce mata kala ba ahaka Suka isa gida kowa da abinda yake sakawa ya na ajiye ta a gida ta fita daga motar ya figeta a guje ya bar gidan kai tsaye gurin aiki ya wuce anan ya hadu da abokin sa *shaba* yana ganin abokin nasa ya fiskanci yana da damuwa cikin barkwanci ya dube shi yace




*"Bobson* kamar kana tare da damuwa ko "




Tsaki yaja sannan ya dubi abokin nasa yace




" shaba akwai matsala fa wai yarinyar nan ciki gareta, haba da Allah nawa nake da zanfara haihuwa yanzu ina tsaka da jin dadin rayuwa ta kai imposible "






Dariya shaba ya ringa yiwa kamal har sai da yagaji da kansa sannan ya dubi abokin nasa yace




" abokina akwai shawara matso kaji "




Matsawa kamal yayi ya rada masa magana a kunne dariya yasaka suka tafa




Sakna kuwa tunda ta koma gida take kwance dan ma lubna ta nan ita ta taimaka mata da aikin gida ana yin magariba kamal ya dawo gida da wasu ledoji a hannun sa a a parlor ya tarar da lubna tana kallo nan tai masa sannu da zuwa ya amsa leda daya ya mika mata mai dauke da kaji aciki ya dora da




"ki juye a plate ki dau taki ki kawo wa sakna tata "




" To, yaya kamal, kaifa "?




" wannan ta ishemu "




dakinsa ya nufa tana ciki a kwance ta takure a Kan gado, Kan gadon ya nufa ya yaye bargon da ta rufa dashi yajata jikin sa yace






" My dear sannu da jiki ya kika wuni "?




Idonta a rufe take magana," Honey bee sannu da shigowa, yau da wuri haka, jiki Alhmdulillahil"




"Eh dole ce tasa na dawo da wuri saboda jikin naki, gsky kinashan wahala dear kina jina ko nazo da wata shawara ne wacce zata amfane mu ina son kibani hadin kai"




Shiru tayi tana juya zancan nasa aranta can ya nisa yace










Labiba kuwa duban jameel tayi tace




"Oh, tambaya ta kake jameel to da baka ganta wai meyasa kake son jan zancan da bashi da amfani bare maana "




" Allah ya huci zuciyar ki, miko min flaks din tea din na diba "




" Babu na shanye sai dai in wani zaka dafa "




Murmushi kawai yayi ya dau berif case dinsa ya fita da sauri ta biyo shi tasha gaban sa tace




" jameel kana jina ina magana kai min Shiru ko, saboda ka maidani yar iska ko "?




" Everlasting kiyi hakuri indawo ko ma meye ayi wlh nayi late fa "




Yana gama fada ya fita ya barta tana ta masifa wayar ta ta dauka ta shiga neman layin ashanty




Jameel yana fita gidan Hajiyar sa ya nufa tana zaune a parlor yai sallama ya shiga dagowa tayi ta zubawa dan nata ido kusa da ita yasamu ya zauna ya gaisheta kasa amsawa tayi can ta dubeshi tace




*Danmarayan zaki* anya kuwa kalau kake, yanzu daga Ina kake "




Shiru yayi saboda yadda yake jin sa wani iri zuciyar sa a takure hotan labiba kawai yake gani dagowa yayi yace




" Hajiya daga gida nake, dan Allah ki yi min addua narasa me yake damuna kwana 2 "




Mamaki ne yakamata da yace daga gida yake can ta nisa tace










Abdulmalik kuwa duban inna yayi yace


" inna kifadi duk abinda kike so zan miki amma kar ki rabani da mata ta dan Allah "




" Naji bazan rabaka da matar ka ba mai mata to amma ina son zan dawo gidan ka da zama, dan naga me ke faruwa ni fa ban yarda da matar ka ba asiri take maka baka sani ba "








" shikenan inna ki dawo amma sai
angyara miki dakin da zaki sauka "






" yaushe kenan, dan bana son bata lokaci "




" yau dinnan zaa gyara inna "






" to shikenan yanzu daga nan gidan yayarka zanje nafada mata sai tazo ta hada min kayana "






" to shikenan inna bari nazo na kai ki "




" Aa basai ka kaini ba kabarshi kaje ka dakko masu gyara min dakin "






Tana gama fada tai gaba tana ta mita gida ya koma a daki ya tarar da Ruhaima tana hada kaya dubanta yayi ya kwace kayan hannun ta jikin sa ya jata ya shiga rararashinta duban ta yayi yace








Bangaran Hafeez kuwa ido ya tsurawa areefa yana sauraran amsar da zata bashi cikin inina tace






"Dan Allah sweet hert kayi hakuri wlh cikina nane ke ciwo shine naje asibiti kuma nakira wayar ka switch off "






" Areefa kinsan halina ko bana son karya kar ki sake naka ma ki da laifin karya, wuce ki dora min abinci nadawo tun dazu ba kya nan "




Da sauri ta shige kitchen ta dora masa girki wayar sa ya dauka ya fara charts da yanmata cikin Kan kanin lokaci ta kammala ta zubo masa wayar ta taa jiye Kan kujera tashiga toilet dan yin wanka yana cikin cin abincin wayar tata tafara ringing hannu ya kai ya dauka








*NASEEBA GAWO*
✍🏻
[3/19, 10:28] ‪+234 814 620 5819‬: Shiru yayi can ya nisa yace, "Au daga gurin abokina nake tun safe na fita"




"To ai shikenan Allah ya kyauta kai de ka dage da addua nima kuma zan tayaka dan na kula akwai abinda ke damun ka "


" To shikenan Hajiyata inshaallah zan dage, kina da abinci "?




"abinci kuma ina na gidan ka"?




Wlh banason komawa gida ne Hajiya office zan wuce"


"ai shikenan bari in zubo maka "


Tashi tayi ta zubo masa fatan wake da wainar kawai sai ruwan tea nan ya zauna yaci ya koshi tashi yayi yaimata sallama bayan yaajiye mata kudin cefane kamar yadda yasaba kai tsaye office ya nufa sanda ya karasa ya makara da manajan su ya ci karo duban sa yayi cikin tuhuma yace


"yayi kyau jameel kasame ni a office dina "




Hankalin sa ne yai masifar tashi dan yasan tasa tasami shi karshanta ma a koreshi








Labiba kuwa tana kiran ashanty tace tazo tasameta a gida, so take tadada mallake kamal sai yadda tayi dashi, dariya ashanty tayi tace




" kawata baki da dama, ki tausaya masa haka mana "




" eh intausaya masa nakuma yaci ubana ko, to badani ba, sai dai in kin gaji ne to sai ki fada min shifa *zaman aure* ayanzu sai ka shirya yanzu sai ayi baki "




" hakane kuma kawata, to sai nazo "








***************




Abangaran Abdulmalik kuwa ido ya zubawa Ruhaima yace




" Haba sweet hert, me kike shirin aikatawa kina son kice min zaki tafi ki barni ne ko kuwa kina son kice min bazaki iya hakuri da halin mahaifiya ta ba, kina tunanin zan iya *zaman aure* da wata ba keba, Dan Allah kiyi hakuri ki rufa min asiri kar ki tafi ki barni kinji






Kuka tasa masa tafada jikin sa dada rungume ta yayi tsam a jikin sa yana shafa gadon bayan ta cikin kukan tace




"Sweet malik, inna bata so na yazanyi ta tsaneni, dan Allah ka barni in tafi bazan iya ba "




Toshe mata baki yayi da nasa yashiga tsotsar lebanta kamar mai tsotsar alawa dada lafewa tayi a jikin nasa can ya dago da idanunsa dasuka kada sukai Ja zur yace




*matata ki yimin alkawari bazaki taba guduna ba duk runtsi kuma kiyimin alkawarin zaki jure da halin inna zaki kau da kai "




Shiru tayi kamar bazata amsa ba can kuma ta dago da kanta ta dube shi






Inna kuwa bata zame ko ina ba sai gidan yayar Abdulmalik tana kitchen taji sallamar ta fitowa tayi taga inna da faraa ta tare ta tai mata sannu da zuwa parlor suka shiga suka gaisa can ta dubi inna tace




"inna daga ina haka "?




" Daga gidan Abdulmalik nake, yanzu ma zuwa nayi infada miki kizo muje ki hada min kayana zan koma can da zama ".




Shiru Rabiaa tayi tana sauraran inna saboda ita kanta tagaji da rigimar innar tasu can ta dubeta tace




" Haba inna ta yaya zaki koma gidan Abdulmalik da zama gsky kar ki koma wlh kiyi zaman ki a gidan ki "




Wani kallo inna tayi wa Rabiaa idon ta fal fada ta shiga surfa mata masifa








************




hafeez yana daukar wayar areefa sai gata da sauri tasa hannu ta karba kallon ta yayi kawai yaci gaba da cin abincin sa be kawo komai ba ita kuwa da sauri ta koma daki dan amsa wayar




"Zankira ka"




Kawai tace ta kashe wayar parlorn ta koma ta sami gefan sa ta zauna duban ta yayi yace




"waya kiraki awaya "?




" oh, Habibu ne wai yadawo daga bauchi zai zo "




Habibu kani ne ga areefa daga ita sai shi




" oh yana bauchi ko "?




" Eh mana yana can, karatu ya rike shi "






" yayi kyau ai, kwashe kayan abincin nan kikai kitchen "




" tohm amma yau de kwana zamuyi muna......




"muna me karasa mana "




Kaima kasan sauran ai"




Shiru yayi mata karshe ya tashi ya shirya tsaf ya fita


Murmushi tayi dataga ya fita nan
ta jawo












*NASEEBA GAWO*


✍🏻
[3/19, 10:28] ‪+234 814 620 5819‬: [6:54Am, 2017]






💦
*®💦💦NASEEBA GAWO💦💦💦*






*💦💦N I G*💦💦












*ZAMAN AURE*
💦🤦🏻‍♀🤦🏻‍♂💦








*NA*




NASEEBA I UBA 💐










*Alhmdulillahil lazi ahayana baada ma amatana wailehiln nushur*👏🏻👏🏻








*wannan shafin nakine kawata BILY LADAN ina tayaki murnar birthey dinki dafatan Allah ya karo shekaru musu dubun albarka naseeba tace ana ana tare*🤝










*11*










~~~Sakna ido ta zubawa kamal tana sauraransa ci gaba yayi da magana Cikin rarrashi da kwantar da murya




"my dear kinaji na ko me zai hana ki sha wannan kwayar da nazo da ita, musamu cikin jikin ki ya zube kinga fa haihuwa da wahala, ki duba fa kiga tun yanzu irin wahalar da kike sha kuma ni sai nake ganin kamar be kamata ace mun haihu yanzu ba a yadda muke yanzu ko "?




Tunda kamal yafara magana sakna ta ke kallon bakin sa sai da yayi Shiru sannan ta dube shi cikin kidima tace






" Honey bee, me kake shirin aikatawa kenan wacce hajja gareka da har zuciya zata debeka ka aikata kisan kai, Honey bee nice baka so ko? shi yasa baka son haihuwa dani, kar fa ka manta abinda kake son ai katawa babban laifi ne a gurin ubangiji kuma.........






Cikin tsawa ya dakatar da ita ya shiga surfa mata ruwan masifa




"Dalla malama dakata ke har kin isa ki yimin waazi ke awa, daga fadar raayina sai kifara fadawa mutane maganar banza, to bari kiji ni kamal nace ban shirya haihuwa yanzu ba dan haka wallahi tallahi sai anzubar da shi ke har abada bazaki taba waye waba"






Shigowar lubna ne yasa shi yin Shiru duban sakna tayi tace


"Aunty sannu ya jikin naki "




Kai kawai ta gyada mata saboda datayi magana kuka ne zai kubce mata plate din kazar taajiye zata fita kamal ya dakatar da ita




" ke lubna dawo ki fita da kazar ki kai mata parlor ga ta nan fitowa "




Dawo wa tayi ta dauke ta fita tana mamakin halin yayan nata, mai da duban sa yayi ga sakna yace






" Tashi ki fitar min a daki, kuma wlh kishirya karbar duk abinda ya biyo baya, dan zan baki mamaki "




Yunkurawa tayi ta tashi da kyar ta fita inbanda jiri ba abinda ke dibar ta tana fita ya dakko wasu zungura zunguran kwalabe ya bude daya ya kafa kai ya fara sha take hankalin sa ya gushe


Sakna kuwa tana fita dakin ta ta wuce ta kwanta tasaki kuka mai ban tausayi aranta take tambayar kanta wane irin *zaman aure* ne sukeyi da kamal kullum burinta taga ya nutsu yadena abinda yake amma dada lalacewa yake, lubna ce ta turo kofar dakin ta shigo ganin aunty tata tana kuka yasa hankalin ta tashi da sauri ta karasa gareta ta shiga tambayar ta






************






Hajiyar jameel kuwa duban tuhuma takewa dan nata tace




"Anya kuwa Dan marayan zaki ba wata matsala tsakanin ka da matar ka kuwa, naje gidan naka tace min bakya nan kuma kace daga gida kake
[3/19, 10:28] ‪+234 814 620 5819‬: [8:36pm, 2017]




*®💦💦NASEEBA GAWO💦💦💦*






*💦N I G*💦










💦
*ZAMAN AURE*
💦🤦🏻‍♀🤦🏻‍♂ 💦










*NA*


NASEEBA I UBA 💐










*subahanal wahidul ahadi subahanal faradul samadi subahanal lazi lam yalid walam yulad walam yankun lahu kufuwan ahad subahal lazi lam yattakiz sahahibatan wala waladan ajib daawatana ya Allah*👏🏻👏🏻




💦
*TALENTED WRITTERS naseeba tace ana tare*🤝






*wannan shafin nakine sister ummu aymana ina tayaki murnar fara novel dinki mai suna RABO AJALI Allah ya sa kinfara a saa*😍














*12*


~~~Da sauri sakna ta share hawayen fuskar ta ta dago da idonta ta kalli lubna da sauri lubna ta tari numfashin ta tace




"Aunty me yaya kamal yai maiki, shine ko, nafiskanci kamar akwai matsala a *zaman aurenku* dan Allah kifada min abinda yake maki"






Shiru sakna tayi can ta nisa tace




"kar ki damu kanwata ba komai kawai de batajin dadi ne shiyasa, amma bawata matsala tsakani na da kamal, bani kazar inci "




murmushi kawai lubna ta yi ta mika mata plate din kazar karba tayi tafara ci take taji zuciyar ta na tashi ture plate din tayi ta shiga toilet da sauri ta sheka amai, tagama tayi wanka ta fito daure da towel lokacin lubna har ta yi bacci mawakin baccin lubna ta yi, ko rigar bacci bata sa ba ta koma parlo ta kwanta, kuka ne ya kwace mata da ta tuno da rikicin da kamal yazo da shi a haka bacci ya dauke ta




Kamal kuwa sai da yasha giyar sa yayi tatul yai ta surutai
kafin bacci ya dauke shi, be farka ba sai wajen 3 da rabi na dare, wanka yayi ya dauro alwala yai sallar ishai yunwa ce ta isheshi ya murda kofar bedroom din ya fito parlorn tozali yayi da sakna kwance da towel a jikin ta fuskar ta tayi kyau ga santala santalar cinyo yinta wani iri yaji a jikin sa a hankali ya karasa gabanta ya tsuguna cikin ta ya shafa, a bacci taji ana shafa mata jiki, da sauri ta bude idonta ta dora su akan kamal shi dinmma ita yake kallo tashi tayi da sauri zata bar gurin towel din ya rike take ya janyota jikin sa, kuka tasa masa dago da idonsa yayi








Abangaran *JAMEEL KUWA*


Cikin tashin hankali ya bi bayan MD dinsu a office yasame shi zaune Kan kujerar sa sai juyawa take da shi kujerar gaban tebirin sa ya samu ya zauna dago da kansa yayi ya zubawa jameel ido kana yanisa yace




"Wato jameel lamarin ka yana bani mamaki ko de kagaji ne da aikin?




Cikin rawar baki jameel ya dago ya ce




"aa, yallabai wlh mata ta ce bata da lpy, shiyasa, amma inshaallah zan gyara "


" To ai ina ganin sai ka zaba ko aiki ko matarka, saboda kafin auran ka ba haka kakeyi ba, kafi kowa kwazo, amma gaba daya ka canja, why?




"yallabai Ayi hakuri inshaallah zan gyara "


" Gsky wannan shine magana ta da kai, takarshe wlh in nakuma kama ka da sakaci akan aiki to, fa bazakaji dadin hukuncin da company zai yanke ba, tashi kaje ".




" Nagode yallabai, atashi lpy "




Ko kallon sa beyiba haka ya tashi ya fita ya nufi office din sa zama yayi Kan kujerar sa ya dafe kansa yashiga tunanin irin bakar rayuwar da ya tsinci kansa ciki hawaye ne ya shiga ambaliya a fuskar sa aransa ya ke fadin *_wane irin zaman aure_* ne

Ads At the End of Article

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login
Footer Ads