Showing 6001 words to 9000 words out of 28227 words
Chapter 3 - Matar Bahaushe by Mrs.Basakkwace.txt
akan wanda kikeyi".
Ba abinda MAIMUNA take sai shashsheƙan kuka abinda iyayenta zasuyi mata gashi surukarta ke mata.
MORE COMMENT
MORE TYPING
_typing🖌️_
*MATAR BAHAUSHE*
NA *MRS BASAKKWACE*
SADAUKAR WA GAREKI UWAR MARAYU:-
*HAJIYA HAFSAT MANNIR ƊAN IYA UWAR GIDAN MATEMAKIN GWAMNAN SOKOTO (MOMYN IMAN ƊAN IYA).*
DEDICATED BY *MY BLOOD SIS KHADEEHATOU S DOGARAI(LIPTON GIRL☕) BAN MANTAKI BA ƘAUNAN KI A JINI NA YAKE LUV U LODI-LODI.😘*
*INAYINKI OVER MY MASOYIYA SIS AISHA GOHE MAI MURYAN......😷🏃♀️*
*SHAFI NA SHA BIU DANA SHA UKKU 12&13*
*DASUNAN ALLAH MAI RAHMA MAIJIN ƘAI.*
__________📖Ba abinda MAIMUNA take sai shashsheƙan kuka abinda iyayenta yakamata zasuyi mata gashi surukanta ke mata,MOM tasowa tayi ta ƙarasa inda take zaune ta zauna gefenta ta zawota jikinta tana share mata hawaye tace,kiyi haƙuri in na faɗa abinda bai miki daɗi ba acikin maganganu na,faɗan gaskiya shine zaman tare in har nasan bazan faɗa miki gaskiya ba zaman mu bai da amfani",girgiza kai tayi cikin muryan kuka tace,"MOMY sam ba haka kuka na ke nufi ba abinda iyayena ya kamata sumin gashi ke kike min mahaifina ya banzantar da mu gashi mun rasa mahaifiyar mu ƴan uwanta sun mana nisa ba yanda zaai mukai garesu",MOM shafa mata baya tayi cikin tausasa murya tace,"MAIMUNA ko wani bawa da ƙaddaran sa yake tafiya kisa aranki duk abin da ya faru rubutaccen alamari ne tun ran gini tun ran zane wannan shine jarabawan mu dani dake da SALEEM da ƙannan ki wannan jarabawa ne garemu Allah ya bamu ikon cinye duk wani jarabawan ubangiji a gare mu Allah yabamu ikon imani da ƙaddara mai kyau ko mara kyau","ameen MOMY".
"Tashi kije kuyi wanka ku canja kaya kuyi kyau kuzo mi lunch",tou MOMY",MOM sa hannu tayi ta goge mata hawayen fuskanta ta miƙar da ita a tare suka sauko lokacin SALEEM har yayi ma MAHAFUZ da MUNAYYA wanka ya canja musu kaya ya feshe musu kaya da turarukan da suke jere kan dressing mirrow sun fito suna zazzauna a dining suna cin abinci,MOM murmushi tayi ganin ya shirya su har suna zaune suna lunch abinsu,"ohhh MY BOI tawaye haka ba jira",murmushi yayi yace,"MOM jan ƴarki kukayi ɗaki kuna ƙus-ƙus shine nima na ja ƴaƴana nai musu wanka muka fito muci in kun gama kuzo muci tare", hararan wasa ta galla masa tace,"tou ɗan nema",dariya ya kwashe da shi,itako MAIMUNA ɗaki ta nufa tabarsu suna barkwancin su tsakanin ɗabda uwa ji take dama mahaifiyarta ce MOM da tafi kowa sa'an uwa dudduba kayan tayi duk sunyi kyau kafin tashiga toilet ta watso ruwa tafito wata dogon riga brown ta saka tai mata ciff ta ɗauke kuma farar fatanta abinda ya bata mamaki bra ɗin da ya siyo cif da nonon ta kamar ya gwada don a tinanin ta ko kamanta mai kyau bai sani ba taje gashin kanta tayi ta tufke da kitso ta yafa gyalen dogon rigar ta feshe jikin ta da turare masu ƙamshi daga gani nasa ne bai kwashe ba don taga harda ta kaddun sa da kayansa akwai a ɗakin.
Fitowa tayi duk wani sassan jikinta na motsawa don rigan ya ɗan kamata in baka lura ba zakace ita ke girgiza jikin ta tayi kyau sosai duk da ba kwalliya tayi ba powder kaɗai ta murza da tagani acikin akwatin kayan kwalliyan da ya siyo mata ,lokacin da ta fito duk sun gama cin abincin sun dawo falo MOM bata falon daga shi sai su MUNAYYA sunata wasa, ɗaga idon da zaiyi yai caraf da kyakkyawan suran ta musamman ƙirjinta da yake kaɗawa da hips ɗinta da suke rawa take ƙasa tayi da kanta tayi hanyar dining shiko da ido ya bita yana haɗiye wani miyau jiyayi gaban shi ta miƙe shi baisan miyasa ba ko muryan ƴar yaji sai yaji baƙon yanayi ajikin sa,juya musu baya tayi ta zuba abincin ta tana ci cikin murya ƙasaƙasa yace,masu MUNAYYA su haura sama wajen MOM da gudu koh suka tashi suka nufi sashen MOM shiko miƙewa yayi yanufi ɗakin su MUNAYYA ya kwanta ji yake maran sa na masa nauyi yana da mugun sha'awa gashi ƙazantar HANEEFA yasa ko sha'awar ta bayayi a ƴan kwanakin nan itako tana gama ci ta tattara kayan ta kai kitchen ta nufo ɗaki don ta ɗan kwanta ta huta kafin la'asar duk a tunanin ta sun fita tunda ta juyo bata gansu ba kuma bataji ƙaran fitansu ba sabida ƙaran tv ɗaki ta nufa bata kula da mutun kwance kan kujeran ɗakin ba ta cire ɗankwalinta ta cire rigar ta ɗaura towel ɗin da ta gani gani jikin ƙofar wadrobe ta bazar da gashin kanta har gadon bayanta,shiko ƙura mata ido yayi yana lasan laɓɓan sa da suka bushe ajikin mirrow taje zata cire ɗan kunneta ta cikin madubi ta hango mutum kwance ya zuba mata ido wani gigitaccen ƙara ta saki tana mai jiyowa jikinta har rawa yake kauda kansa yayi cikin murya ƙasa-ƙasa yace,"tou ƙarar mi kike mi zan gani, wanda ban gani ba a jikin matata ",ƙasa tai da kai cike da kunya tana wasa da ƴan yatsunta gabanta na dukan tara-tara cikin kakkausan murya yace,"zonan",ataƙaice ye maganan,jawo rigarta tayi zata saka,yace," bance kisaba haka nikeso kizo nan",ajewa tayi gabanta na tsanan ta bugu a hankali take takawa har inda yake kanta na ƙasa ta-tsaya yatsina face yayi yace",haka ake zuwa gun miji a tsa kamar sanda?, ba tare da tace,"komi ba zata duƙa guywowin ta a ƙasa ya wani finciko ta ta faɗo jikin sa ƙan ƙame shi tayi sabida tsananin kunyar da taji ya kamata ga matsanan cin faɗuwan gaba da take,shiko ji yayi wani mugun sha'awa ya ƙara taso masa yanda ta ƙanƙame shi shafa tattausan gashin kanta ya fara har zuwa bayanta zuwa ƙugunta a hankali yakai hannun shi kan manyan ɗuwawunta yana moatsa su su take taji wani baƙon yanayi mai daɗi na shiganta,shiko jintayi luf ajikin sa kamar wata ƙadangaruwa ga kuma hannunta ɗaya da yake kan joystick ɗin sa yasa shi ƙara susucewa juyo ta yayi ta wani ƙara runtsa ido sabida kunya kuma towel ne a jikinta ta ƙara danƙe towel ɗin yayi kar ya kwance don shine kaɗai a jikinta haɗe bakinsu yayi ya fara aika mata da hot kiss yana matsa lafiyayyun nonuwanta da suke tsaye take itako tafara jin saƙon shi na shiganta batasan sanda ta fara maida mai martani ba ƙara susucewa yayi yana mata wani irin kiss yana matsa nonuwanta kama nononta ɗaya yayi yasa abaki ya fara tsotsa yana matsa ɗayan fisge towel ɗin yayi ya wurgar gefe ya sa hannu ya na wasa da mararta daɗin da taji yana ratsata yasa ta buɗe mai ƙafa tana ƙara turo mai tura hannun shi yayi cikin gindinta ta yana wasa da clitoris ɗinta ga ruwan ni ima na fita caccaka mata hannun shi yake kamar yana cinta tanajin daɗi na ratsata tana ƙara buɗe ƙafa kwantar da ita yayi ya tasho ya cire kayan sa ƙara damƙe ido tayi sanda tai ido biyu da sandar girmansa ga kauri ga tsayi gabanta na bugu kamar zai fito waje ɗaukanta yayi ya ɗaura kan gado ya buɗe ƙafafuwanta ya fara mata wani irin tsotso yana caccakar gindinta tana wani ƙamewa tana danna kansa riƙo joystick ɗinsa yayi yafara goga mata a gabanta musamma kan clitoris ɗinta nishi take sosai batasan sanda ta ƙanƙame shi ba ta kawo shima a lokacin ya kawo ya ƙankame ta mamaki yake wanan ƴar wani irin niima gareta da bai kai ga ciba ya kawo HANEEFA ko sai ya daɗe bai kawo ba,MAIMUNA saida hankalinta yadawo jikinta kafin ta wani fashe da kuka tana ture shi a jikinta,murmushi yayi shiko yana ƙara shiga jikinta.
MORE COMMENTS
MORE TYPING
_typing🖌️_
*MATAR BAHAUSHE*
*TARE A AƘLAMIN🖌️*
*MRS BASAKKWACE*
SADAUKAR WA GAREKI UWAR MARAYU:-
*HAJIYA HAFSAT MANNIR ƊAN IYA UWAR GIDAN MATEMAKIN GWAMNAN SOKOTO (MOMYN IMAN ƊAN IYA).*
DEDICATED BY *MY BLOOD SIS KHADEEHATOU S DOGARAI(LIPTON GIRL☕) BAN MANTAKI BA ƘAUNAN KI A JINI NA YAKE LUV U LODI-LODI.😘*
*INAYINKI OVER MY MASOYIYA SIS AISHA GOHE MAI MURYAN......😷🏃♀️*
*SHAFI NA SHA HUƊU DANA SHA BIYAR 14&15*
*DASUNAN ALLAH MAI RAHMA MAIJIN ƘAI.*
__________📖Murmushi yayi shiko yana ƙara shiga jikinta yana ƙara lalubo nonon ta yana matsawa yana wani numfashi,kuka take tana ture shi yana ƙi yana ƙara rungomota sakin jiki tayi tai shiru ta dena kukan tana neman mafita abin da zatamai ya ɗaga ta rufe ido tayi ta kama bakin sa ta wani fara tso-tsa a hankali cikin salon da ko ita batasan ta iyaba,kamo bakin ta yayi shima ya wani saƙala halshen sa cikin bakinta riƙewa tayi tana tsotsa ta wani gantsara masa cizo akan halshe baisan sanda ya saketa ba ta miƙe a guje tana dariya ta shige toilet ta rufe tana sauke ajiyan zuciya.
Murmushi yayi yana shafa lallausan gashin kansa wai shi tai ma wayau zai ƙara kamata zataji ajikinta tissue ya ɗauka ya goge joystick ɗinshi ya maida kayansa ya fice haɗa ido sukai da MOM yafito ta fito harara ta galla masa ganin kayan sa a ya mutse azuciyar ta tace Allah yasa bai afka ma ƴar mutane ba,murmushi yayi yai ƙasa dakai yace,"MOM zan tafi zan dawo anjima anan zan kwana",buɗe baki tayi da idanuwa jin rashin kunyar SALEEM,marai-raice fuska yayi ya turo baki yace," nifa MOM a matse nake ni kuma bazan iya kwanciya da HANEEFA ba ƙazama ce",ɗauka throw pillows tayi ta wani hurga masa,da gudu yai hanyar fita a falon yana dariya yace,"MOM ki ɗauke su MUNAYYAH ku kwana",galla harara tayi,yana ganin hararan yasan yau ita dashi ne shiyasa ya ƙara waje da sauri yana dariya,mamaki take da baijin kunyanta kwata-kwata, shiryawa tayi ta ta nufi gidan shi.
Aiko tundaga ƙofar falo tafara cin karo da ledoji da take aways gashi anci kifi an barshi ɗakin gaba ɗaya ƙarni falon yake toshe hanci tayi ta kwaɗa sallama ba'a ansa ba haka ta toshe hanci cike da mamakin HANEEFA ƴar gayu yanga da yauƙi batai tunanin haka daga gareta ba bedroom ɗin ta nufa ta tura ƙofa wani wari ya ƙara dukan hancin ta na kayan wanki baccin ciye-ciyen da akai aka watsar a tsakar ɗakin da baya ta dawo da sauri,HANEEFA jin anbuɗe ƙofa yasa tai saurin tashi daga kan gado ta leƙo a tunanin ta shine tamai masifa sai taga MOM ce.
Ya mutsa face tayi tace," sannu MOM", kallonta MOM tayi sama da ƙasa bako tsari riga daban zani daban kan nan a ɗanƙare MOM cike da mamaki tace,"minene haka HANEEFA mi zan gani gamar matattaran bola kamar ba mace ba haba HANEEFA ko kunya bakiji kiyi baƙo yaga gidan ki haka kina amarya",sheƙeƙe tayi tana kallon MOM kafin tace," turo ki yayi ko ke kika turo kanki ai ba aiki nazo yiba in anyi baƙon wazaiji kunya ni ko shi ban sababa don haka bazan bautar da kaina kamar jaka ba,in jaka kuke so tou ku ƙaro masa aure mana ku auro masa ƴar aiki tunda maƙon ku ya hana ku nemo ƴar aiki ƙila innace aure kwayo masa ammani ba aiki nazo yiba",baki da ido da hanci MOM ta buɗe tana kallon HANEEFA girgiza kai take kawai ita dama tun asali HANEEFA batai mata ba daga ganin yanayin ta sumu-mu kasau ne macijin sari ka noƙe.
Haɗe rai MOM tayi don ranta yayi matuƙar ɓaci tave,"kinzama uwar ƙazamai tunda oga yabar gida kinkasa gyara gidanki sai da oga yayi sallama yaga yanda yabar gida haka yazo ya iske shi sanan taya zai kasa yi miki kishiya?,hakane dama soyayyar da kike gwas masa?,hammata kamar jujin layi babu aski da kin ɗaga hammata kamar mushen kaza babu ruwanki da aski da fesa tura-re me ƙamshi😌 taya oga zai kai hancinsa da bakinsa ko ina sai dai kunayi yana kauda kai,ƴan uwan oga sun miki sallama sun shigo,abokanan oga sun miki sallama sun shigo uwar oga ta miki sallama ta shigo gidan amman babu kwanon da zaki samusu abinci wankakke kwanon da zaa basu abinci balle kofin da zaa basu ruwa bare tabarma mai kyau taya zasu faɗi kirkinki da tsaftan dole Hajiya tace ai miki kishia,
ƙazama kawai wacce batasan inda yake mata ciwo ba sai kibar wando yayi sati ajikinki baki chanjaba yanata tsami taya bazaki warin gaba ba da fitar farin ruwa mewari,kisani rashin aske hammatarki ki maka turare kiga sarkin kazanta yana jaho miki fitar wani kurji a hammatar meshegen zafi,tsafta itace mace nidai bazan dena faɗa mikiba har sai kin gyara ba dole kibar mana gidan donke ba mace bace wallahi illa ƙazamar gida".
Tsohuwa mai dattin ɗan kwali ayi kishiyar sai mi?,nabar hamatan duk gashi sai mi kuma dole aci a haka in ba aci hakan ba kuma aje ayi zina a waje waya gayyato to ku gulama da sa ido a gidan ɗa ko mi?,bazan gyara gidan ba ba baiwa nike ba don ina ganin girmanki wallahi dana falla miki mari tsohuwar ban.......!bata kai ga ƙarsawa ba taji saukan mari akan bakinta ƙara dunƙule hannu yayi yakai mata naushi kan hanci ,MOM da mamaki take kallonsa sam basu ji shigowar sa ba,da sauri ta zube ƙasa tana ihu binta yayi yasa ƙafa ya take mata baki,MOM da taga ya haukace lokaci ɗaya ture shi tayi amma ta kasa ,shiko sai murza takalmin sa yake akan bakinta idon shi sunyi ja abinda basu sani ba MOM na shigowa yana shigowa tunda ga farko magana duk akunnen sa ya faru ya kasa jurewa wane yaji ana cin mutuncin mahaifiyar sa kuma wai matar sa matar auran sa,MOM ɗaura hannu tayi akai ta fashe da kuka da sauri ya riƙota yana girgizata yana faɗin lafiya MOM mi ya faru?,yai maganan hawaye na zuba daga idanuwan shi,MOM rungumo shi tayi tana shafa bayansa kwantar s murya tayi tace,"MY BOI.................!
*WAI MI MOM ZATACE S SALEEM YA SAKETA KO KUWA YA BARTA?*
MORE COMMENTS
MORE TYPING
_typing🖌️_
18062020
*MATAR BAHAUSHE*
NA *MRS BASAKKWACE*
SADAUKAR WA GAREKI UWAR MARAYU:-
*HAJIYA HAFSAT MANNIR ƊAN IYA UWAR GIDAN MATEMAKIN GWAMNAN SOKOTO (MOMYN IMAN ƊAN IYA).*
DEDICATED BY *MY BLOOD SIS KHADEEHATOU S DOGARAI(LIPTON GIRL☕) BAN MANTAKI BA ƘAUNAN KI A JINI NA YAKE LUV U LODI-LODI.😘*
*INAYINKI OVER MY MASOYIYA SIS AISHA GOHE MAI MURYAN......😷🏃♀️*
*SHAFI NA SHA SHIDDA DANA SHA BAKWAI 16&17*
*DASUNAN ALLAH MAI RAHMA MAIJIN ƘAI.*
__________📖Tace,"MY BOI ka barta haka itama wata rana dangin miji ce kuma uwar miji in ita bata zama uwar miji ba uwarta zata zama uwar miji gaba da gabanta ne zaa rama min duk baƙaƙen magan ganun da ta tusa mi".
MOM pls ki barni in gwada mata uwata ba sa'an wasan ta bane,MOM a gaban idona ba ta zageki taya zaai bazai min ciwo ba wallahi MOM ayanzun bani ƙaunan ganin idon HANEEFA atare dani","kayi haƙuri BOI ka danne zuciyar ka dan Allah nima da nasan hakan zai faru da banzo ba",MOM ki kalle falon gidana kama yake da juji MOM",jan hannun MOM yayi har toilet ɗin HANEEFA taga yanda ta jiƙa pants sa bra ɗinta har ruwan ya canja in aka juya ma ƙila aga tsu-tso-tsi acikin sa janta yayi suka fito zuwa kitchen,innalillahi'wa'innailaihi'rajiun kawai MOM ke nanatawa a zuciyar ta ganin ƙazantar HANEEFA ya wuce tunanin ta yanda take lissafawa ma ya wuce haka ba abinda bata ɓata a kitchen ɗinta ba,MOM sa waya tayi ta kira mahaifiyarta tace su haɗu gidan HANEEFA,jikin mahaifiyar ta rawa kar ace HANEEFA ba lafiya yasa ta ɗauko motor ba tare da driver ba tayo hanyar gidan HANEEFA cike da fargaban mi zata tarar.
HANEEFA ko nanan kwance yashe baki ya kumbura suntum kamar shantu sai kuka take tana jan Allah ya isa,ahaka MOM da SALEEM suka tsallake ta suka wuto far fajiyan gidan don sam baza ka iya jure zama ba agidan HANEEFA ba sabida ƙazanta,tsawan minti arba'in sai ka MOMYN HANEEFA ta ƙaraso packing mai kyau ma bata yi ba ta fito da sas-sarfa ta iso inda suke tana tambayan lafiya mi ya samu HANEEFAN?,MOM tace," HAJIYA MARYAM sai ki tsaya a gaisa kafin tambaya aiba wani abu bane bako sallama sai tambayar ƴarki","ina naga ta sallama HAJIYA HALEEMA nidai ina ƴata","ƴarki na ciki,muje ki ganta,MOM tai maganan a taƙaice,da sauri MOMYN HANEEFA ta nufi falon wari da ƙarni ya sata saurin dawo-wa baya,tana toshe hanci",MOM tai murmushin su na manya tace,"a'a HAJIYA MARYAM mushiga mana ai baki ga komi ba tarbiya da tsaftan da kika koya ma ƴarkine ke aiki acikin gidan ƴarki ace wata ɗaya da ƴan kwanaki da aure miji har ya gaji da ƴarki mushiga mana MOM fincikar hannun MOMYN HANIFA tayi suka shiga sai wani toshe hanci take tana bin falon da kallo har inda HANEEFA ke kwance tayi kuka ta gaji don kanta tayi shiru bakin nan yayi suntum kamar na jaɓa,MOM ta dubi MOMYN HANEEFA tace,"HAJIYA MARYAM kalla ƴarki daga samanta har ƙasa jibi gashin kanta kamar ma tat-taran mahaukata haka kika koya ma ƴarki kwalliya hakade halan tagani kike ma mahaifinta?," HANEEFA ganin MOM ɗinta yasa ta miƙe tana ƙara fashewa da kuka zata rungumo ta wani uban wari ya ƙara sirnano MOM ɗin da sauri MOM ɗin tata tai wani baya tana ƙara tattaro gyale tana toshe hanci,MOM dariya tayi irin tasu ta manya ganin uwar da kanta na gundun ƴar ,ƙara matsotsa zatai ta kifa mata mari sai da tayi ƙasa cike da ɓacin rai tace,"HANEEFA abinda kike a gidan auran naki kenan,duk nasihar da na miki ba ki jiba HANEEFA,tun da kika taso kin taɓa ganin falona da tsinken tsintsiya ɗaya balle ledoji da kwalayen drinks?,MOM tace,"tou ai bakiga komi ba duk kuɗin da kika narka wajen siyan kayan kitchen a banza yanzun haka babu cokali ko plate balle kofin ke da kike uwarta zata baki kisha ruwa",MOMYNTA kitchen ta nufa abinda ta gani da