Header Ads
Showing 3001 words to 6000 words out of 31941 words

Chapter 2 - UWAR GIDANA Book Complete BY UMMU MAHER.txt

Ads the beginning of article before Image
Ads at the middle of Article

akasani amota suka daukomin mayafina,inawani kuka mai tsuma rai kodai iyayena sungaji dani ne ,nan Hamida tashigo. Yaya musta pha ke tuka motar sai babanmu agefe Goggo na kusadani da Hamida, banga innarmuba munyi bankwana da ammi toh inna abba banganshiba hamida tarike hannuna sanda muka sauka lokacin motocin dauko amarya natawowa,aka shigar dani gidana Goggo tace inyi addu,ah wani sanyi naji ga kamshi,kuka yatsinkemin babana yace toh "Humaira ga gidanki gidan aure yinayi bari na bari kibi mijinki,sau dakafa kinji yatashi yafito yana share kwalla yanasonta aduk yayanshi.Saboda Sunan Mamanshi ne da ita gaya rinyar Babu ruwanta Aduk Yayanshi Dana Abba Tafisu Hakuri.Shi Kanshi Abban su Khadija Yafi SontaSosai.


Kubiyoni donjin karshen πŸ§‘πŸ’™πŸ’šπŸ€Žummu Maher ceπŸ–€πŸ€β€οΈπŸ’›πŸ’œ


✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻
[11/10 16:14] πŸ’–Rabee'atu Ummu MaherπŸ’–: πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–
*UWAR'GIDANA*
πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–
*STORY &WRITTING*
(By Ummu Maher)




*πŸ–ŠοΈβš”οΈAlkalami Yafi Takobi Writter's Associationβš”οΈπŸ–ŠοΈ*


*(A.T.W.A.)*




*Bismillahir__Rahmanir__Rahim.*




πŸ…ΏοΈ9️⃣


******************
"Nan muka ta rafsa kuka nida Hamida,motocin amarya nata sauka yayyinmu da yan uwa akacika gidana,nan na ji mutane nayaba kyawu da tsaruwar gidana don ni tunda muka shigo bandaga mayafina,nan suka mayardani kan lumtsatsan gadona na alfarma,wasu yan uwan 'Innar mu yanmata sunayimin tsiya suna cewa gaskiya kukan ya isa gahoda ashafamiki nan suka ahafamin sukayimin Kwalliya daman atamface ajikin ja ce mai kyau ,suka yafamin Jan mayafi tareda fesamin turarika. masu dadin kamshi nan fa suka watse nabude idanuna naga babu kowa don nadauka suna fallow amma shiru,nakoma




"Nazauna ina wani tunani jinayi anturo kopar nadaga kaina dasaurin gaske yasakarmin murmushinsa mai kyau datsada yayi kyau sosai,saina saukar da fuskata


"Yashigo dakin sanye yake da Farar shadda yayi kyau,yakaraso bakin gadon yariko hannun namatsa cen karshen gadon shima yamatso yace "UWAR'GIDANA yau kunyata akejine yace yaye mayafina wani kanshi yaji maidadi Naratsoshi yakalleni Nikuma nasun kuyarda kaina yana wasa da yatsuna wani abunaji tundaga sama harkasana yacigabadayi yanacewa. Inayiwa Allah godiya dayasa kikazamatata UWAR'GIDANA inasonki humaira ta, yacemin tashi muyi sallah mununa godiyarmu ga ubangijinmu Natashi mayafina yafadi nasunkuya zandauka shima yasunkuya yakashemun ido daya nayi murmushi,cak yadaukeni zuwa bayi ko daya ajjeni tacikin madubin bandakin yatsaya tabayana yariko kuguna take yaji wani irin Abu yanatasomai kai yarinyarnan akwai halitta matuka nanmukayi alwala mukayi sallah.Yakama goshina yayimin addu,ah yatambayeni wasu abubuwa gameda addinina,bayyi mmkiba don yasanni da kokari ta fanni duka Biyu,wato islama da boko,yadauko kaza da fresh milk yadauko plate akitchen yadawo hannunshi Narawa yamikomin namfa naki,yace zaiyimin tura nandai Na" amsa inaci ahankali nace nakoshi yace yadauko fresh milk yabani nasha,tsam yatashi yadawo yabude wani sip yadauko wata rigar bacci mai kyau sosai Red and blue.Ya ce mun humaira gashi saka kunya tahanani amsa yace min ko inzo insakamiki. "Dagudu nayi bandaki dariya yayi tareda Sosa keya ,nasaka rigar iya guiwa tatsaya amazaunena nakalli kaina nagyra gashi na turarenda kaka tabani nayi amfani dashi kaina nasake sabon parkin dayaji gyara,yaji shiru yana murda kopar yaganni bakin madubi,yace masha,Allah shikuma dagashi sai boxer bantaba ganin namiji ahakaba tunda nake,gashin kirjinshi akwance lup lup yakaraso yakamo kuguna yadagani sama nan yayi tozali da albarkatuna masu burkitarwa yaringa juyi danikamar a India baisaukeni ko INA ba sai kan bed dinmu nan fa yaringa juyani nace "Yaya Dan Allah kabari naringa tureshi yana matsowa tuni yakusa ciremin rigata yana shafa mazaunena nan yahade bakina danashi nan naji wani shork aituni naji nadauke wuta wani iho yakeyi jin ni,imata nazuba akan gado nannaji yana addu ar saduwa da iyali aikuka nafara jin bantabajin hakaba gawani zapi nanyaringa kuka harnagaji nadaina kukan cen yajanyoni jikinshi yana rarrashi muryata tadashe,yanacewa Allah yayiwa UWAR'GIDANA Albarka,toh tunda asubah yatashi yatsheni yakaini bandaki aiwani ihu nayi dayasani cikin ruwan dumi narikeshi bakina nakakkarwa Yana nashafamin kaina har ruwan yana ratastani yace toyi wanka yaje yacanza bedsheet din napito inajankafa inakuka yataho jikinshi har yana rawa yadaukeni ajje akan gado yadaukomin kayan shafa ta dakayana Riga da siket na leshi sunyi kyau,shi yasakamin INA tujewa haryagama,nayafa mayafina aka yariko hannuna yace min zomuje kiga gidanki.
Toh yan uwa kubiyoni donkuji zamanda humaira zatayi gidan Maher.
β€οΈπŸ§‘πŸ’š πŸ’›ummu maherceπŸ’™πŸ’œπŸ–€πŸ€πŸ€ŽβœπŸ»βœπŸ»
[11/10 16:14] πŸ’–Rabee'atu Ummu MaherπŸ’–: πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–
*UWAR'GIDANA*
πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–
*STORY &WRITTING*
(By Ummu Maher)




*πŸ–ŠοΈβš”οΈAlkalami Yafi Takobi writter's Associationβš”οΈπŸ–ŠοΈ*

*(A.Y.T.W.A)*


*Bismillahir-Rahmanir-Rahim*






πŸ…ΏοΈ10 -11


**************
"Muka kewaya gaskiya gidan yayi kyau nan mukadawo naga funitures dina sunyi kyau sosai ,gaskiya su baba da abba dayayyinmu sunyi kokari dayan uwa,saida Allah yasaka da Alkhairi amin,piter mai Girki yakawomana Girki muka ci"Yabarni awajen INA kallon pallow na,yaje yayi wanka "Yayi kyau sosai da sosai,yace yanazuwa,nikuma nakoma daki nagyara gadona nasaka turare masu kamshi dakifa yadau kamshi nagyara Inda mukaci abinci,saiga su hamida suna shigowa dakaya Niki Niki tazauna tace amarya kenan,nayi mata banza nace bayanma tafiya kikayi tace sorry,muka tayin fira har rana suAunty Maryam Duka sunzo,shima baidawoba Ashe yana daya bangaran,aunty maryam tajawoni daki tace humaira kowa yaganki yasan akwai abinda yafaru kiringa shiga ruwan zapi ,cikin kunya nace toh tace shi ruwan zafi yanadakyau mu mata yawaita amfani dashi yana gyara mace sosai "Sannan tace ga garanan munkawo,aminiyarki takawomiki abin arziki nanfa nagansu,kamarsu flask mai shidda,guda Biyu farantai manya na dyner ,guda biyar jug,masu kyau guda biyar saitin kopuna kanana guda12,sai zanin gado Wanda saiyar wane dawane guda Biyu,gawani katon frame ansaka suna na danashi yayi kyau sai kyalli yakeyi,dasauran abubuwa,nayimata godiya sosai,toh muna pira sukasakani nayi wanka nayi Kwalliya wani material ne maikyau nasaka purple,sukace gobe za,akaiwa momin Maher NATA,narakasu har bakin gate,inarupowa naji anrikeni najuyo dasaurin gaske yace mun matsoraciya kawai,yace nayi missing dinki gaskiya wlh,nanunamai abubuwan dasuka kawo,yace angode,dakokari yakwashe yakai store,washegari koda natashi naga piter yana had'a kayan girki nace ya bashshi zanyi yayi godiya yafita,nayi mana snaks kala kala,na yanka dankalin turawa nasoyashi,sannan nasoya kwai ,sannan nayimana tea Wanda yaji kayan kamshi,najera nakoma daki har lokacin bai ta shiba na shafa gefan sajensa na hura mai iska,ya rik'e min hannuna "Ya ce UWAR'GIDANA harkin tashi "Na ce eh yaya na ta shi kai na ke jira muci abinci jira Yaya, yakamoni "Yace adaina cemun yayannan nace saime? yace sweety mana ko dearling"nace toh Yaya ina maijin kunyarshi,y
Ya taso yayi wanka yayi kwalliyarsa cikin boyal maikyau,muka jera yana rike da kuguna,mukaci abinci ahaka
"Toh da yamma yace inshirya nayi kwalliyata cikin shadda kalar ash,nayi kyau shima yasaka ash,daman tare yayimana muna mota muna hira yasaka "Wakar Maher zain Yanason wakarshi saboda ya kwararrene wajen iya waka ta yabo ga (Manzon Allah S/A.W) harmuka iso kofar gidan yabudemin kofar Nafito gabana yana dukan uku uku,yarike min hannu na munashiga pallon babu kowa nazauna akan cafet din, khadijace tafara fitowa atare da yanbiyu,da momi,tunda aka fara harkar bikinmu banganta ba saiyau, tana isuwa tazauna tamike kan kujera 3cter,nace momi inwuni tace da banwuniba kya ganni ninarasa wacce irin yarinyace ke kamar mayyaceke duk abinki ninapi karfinki dake da uwarki,yarmatsiyata kawai Khadja tace momi wlh ni idan naganta kamar aljana,banza kawai usaina tace munapuka ko shegu masu asiri,
πŸ’›πŸ’™πŸ€ŽπŸ–€ummu maherceπŸ’šπŸ§‘β€οΈπŸ€βœπŸ»βœπŸ»βœπŸ»βœπŸ»
[11/10 16:14] πŸ’–Rabee'atu Ummu MaherπŸ’–: πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–
*UWAR'GIDANA*
πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–
*STORY&WRITTING*


(By Ummu Maher)


*πŸ–ŠοΈβš”οΈAlkalami yapi takobi writters associationβš”οΈπŸ–ŠοΈ*
*(A.Y.T.W.A.)*




*Bismillahir__ Rahmanir__Rahim*






πŸ…ΏοΈ12

____________
"Nayi shiru kamar munafukar da sukace,"Momi tace daman uwarta ma haka take sai taringa Abu kamar muna fuki,matsiyata wadda batagaji ar,zikiba dai dai nan.




"Yaya Maher suka sauko da dady akan step,kaina nakasa fuskata tawanke dahawaye,nayi saurin gogewa muka gaisa.mutumne mai dattaku kokusa bahalinsu daya da momiba tunkafun yafito nayi saurin fita nadora kaina akan motar ina kuka mai tsuma rai jinayi antabani nayi firgigit ya ce Humaira lpy meya faru nace babu komai yace babu komai kike kuka.yakamo hannuna yace "Momice ko Dan Allah humaira kyi hakuri yajahoni yana rarrashina nandai naji zuciyata tayi sanyi .



"Rayuwata agidan Yaya Maher rayuwace mai dadi,saida a,inda akasamu matsala shine tunda nayi aure sai indinga mafarkin jarirai ko maciji ko Ruuwa.to amma babu Wanda nafadawa rayuwata kawai nakeyi ayarin tata ba komai bane.


"Rabona dazuwa gidan Momi tun rannan da naje ta zageni bansake gigin zuwa ba,shima Yaya Maher baice injeba.abinda bansaniba shine "Momi ta ce kada yakuma kawoni gidanta, Yaya Maher mutunne mai yawan bukata. don haka tun inaki har nasaki jiki,


"Lokaci guda nayi kiba nayi bul-bul dani nakara haske. Saidaipa yanzu har mafarki nakeyi ana saduwa dani amarki ,Amma banfadawa yayaba sabida INA junkunyar fadamai.lokacin bikinsu Yaya mustapha Yaya mukhtar,anata hidimar biki karar konkwasa kopa naji namike dakyar sabida baccin danasha.hamida nagani rikeda ledoji narungumeta INA murna Dan Allah kada kikaryani yadda kikayi yar lukata dake,muna tahira tabude ledojin wasu magun guna naga ta fito dasu nace lpy kekuma,tace kawo kunnanki kiji,tace aunty kubrah CE tace inzonan inyi sabida gidanmu akwai sa,idanawa nace kinga amarsun Yayana "Tace bari infara kema bari indawo inbaki Sirrin.


__________
Toh yaune ranar da za,ayi dinner dinsu Yaya "Mustafa kuma tare za,ayi ,tare akayimana gyaran jiki da hamida munyi kyau sosai.make,up akayimana mai kyau Wanda muka fito kamar yayan larabawa.Amarya kalan kayanta daya da angonta, Inda Ramlah tasa ka nata daban tayi wani rama kamar tsohuwa.


"Hamida kuwa tayi mul,mul ftarnan sai sheki takeyi,gwanin sha,awa .Yayar Hamida amarya ya y a mukhtar tayi kyau,toh tunda na hango Momi nake ta buya,Ashe taganni takalli hajiya wato yayarsu.


"Tace kinganta shegiya tayi wata kiba."Tace ke ai kingama da,ita saidai ayita kiba babu haihuwa.




πŸ’šπŸ’œπŸ’™πŸ’›β€οΈummu maherceπŸ–€πŸ€πŸ€ŽπŸ’—
✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻
[11/10 16:15] πŸ’–Rabee'atu Ummu MaherπŸ’–: πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–
*UWAR'GIDANA*
πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–

*STORY& WRITTING*
(By Ummu Maher)
*πŸ–ŠοΈβš”οΈAlkalami Yafi Takobi Writter's Associationβš”οΈπŸ–ŠοΈ*
__*(A.Y.T.W.A)*______




*Bismillahir-Rahmanir-Rahim*
_____________



πŸ…ΏοΈ13
*********************
"Ana ta shagali kowa kagani yana farin ciki.Aunty Murja Tace zomuje mugaida Momi gaba Na naji yana dukan uku uku," Tace Humaira koba kiji bane Ina magana.
"Nace am muje suna zaune suna tahira sosai''Khadija kuwa tana ta faman latsa wayar ta .Muka gaisheta hajiya Saude harda washe baki "Tace murja yaushe rabo "Tace wlh Hajiya na koma school ga aikin gida. yanzu ma muna exam tace a,to Allah yabada sa,ah amin.sunata hira da Momi dasauran yan,uwa nikuma kaina yana kasa damun hada ido taha rareni shiyyasa harmuka tashi Aunty murja bata fahimci komaiba.
" To aka kira k'annan ango suzo fili nanfa su "khadija aka fito aunty murja duk suka pito akace kowa yayimusu liki nanfa "Khadija tafito da y'an rafas nakudi tashiga watsa musu ana shewa gab daza tawuce takusa dani naji tace wlh Yaya ne yabani kudinnan har ankona kala biyar da takal mansu harda jaka nasaki baki ina kallon ikon Allah.kamar hadin baki saiga Yaya Maher" Yayi kyau sosai yasaka shadda light brown yayi kyau kalar less din "Khadija yanu fo inda suke "Yace khadija ina auntyn ki ,ta nuno inda nake saddare wa nayi Awajen cike da kishi, takawwadda kai Tanacewa "Yaya nagode dakyautar dakayimin Allah yabar kauna nagode."Yana nufo batare da ya amsa mata ba.Bansan ya,isoba saida yashafamin lebena nayi firgigit yace matsoraci ya me yafaru ne.


"Nace babu meka gani yace no mukai ta hira saidai ya kula da kallon zargin Dana keyi mai.Saida Yaya miskila ne sosai shima sai ya basar da maganar da ta ke Aba kinshi, Yayi liki sosai ana ta tafi.
"Anci ansha taro yatashi "Yaya na rike da hannuna harmuka fito yabude min gaban mota Nazauna sannan Ya shiga. nocking mukaji yazuge glass yace ah "Khadija lafiya "Tace duk su twins sun gudu sun banni Dan Allah Kain I gidan ammina."Ya bude mata baya tazauna wani turare tasaka mai daukar hankali.
"Tace Yaya bazan gaji dayi maka godiya ba akan abin kir kir dakayimin 'Yace babu komai "Khadija ai duk daya ne, suna tahira Nayi sororo ina kallon ikon Allah hadda cemata turarenta "Ya yimai dadi Nikuwa duk da ba maiyawan fushi bace Amman saida nayi.


"Nace mai ya saukeni gida, yakalleni bayyi magana ba "Ni kuma nakara harxuka sosai.Don haka yana sauketa nima Nadora kafata zan fita A motar.
"Tayi saurin shiga gida ina janyo mayafina ya janyoni jikinshi zanyi magana ya shiga yimin kiss."Yace haba UWAR'GIDANA kinsan ban iya kwana babuke. Na sa mai kuka wiwi hankalinshi yatashi yaja motar muka ta fi muna sauka ruwa ya tsuge kamar dabakin kwarya ya sunkuya ya daukeni kamar yar baby "Muka shiga muna zuwa yasa keni a bedroom ya hau rarrashi na Nandai Nayi shiru ya tambayeni lafiya.


"Nidaman ban iya munafurci ba Nagaya mai abinda sukayi da "Khadija yayi wata dariya yace haba UWAR'GIDANA Ashe baki yadda da niba to wlh Momi ce "Tace saina yimusu shiyyasa nayi don kinga Zata kamar ban bi umarnin ta ba .Nan dai muka kwanta cikin happy.Da safe muka tafi gidanmu
"Yashiga yagaida kowa saida ya rarrabamusu dubu daya yara daribiyar nanfa sukayita godiya.


"Ana ta shagalin biki dayamma aka kawo motoci suka dibi yan uwa "Nikuma ina gidansu Hamida muna shan kukan Rabuwa dakyar a ka sakata amotar."Kai nane naji yana sarawa nakira Yaya yakaini gida nakwanta bacci Saboda Gajiyar Biki Da Ci won Kai. cikin dare arazane Natashi sakamakon wani mummunan mafarkin da naiyi ya rungome ni yana tambayar meyafaru? har lokacin sai naji maganganun mafarkin a kunnena.
πŸ’šβ€οΈπŸ’›πŸ’™umma maher ce πŸ€πŸ€ŽπŸ–€πŸ’œ
✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻
________________
[11/10 16:15] πŸ’–Rabee'atu Ummu MaherπŸ’–: πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–
*UWAR'GIDANA*
πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–


*STORY&WRITTING*
(By Ummu Maher)



*πŸ–ŠοΈβš”οΈAlkalami Yafi Takobi Writer's Associationβš”οΈπŸ–ŠοΈ*
_______*(A.Y.T.W.A)*_______



*Bismillahir-Rahmanir-Rahim*
_____________






πŸ…ΏοΈ14
**********************
"To haka har baccin ya dau keni saidai tunda safe Dana tashi Naji jikina kamar banawaba.
Haka na lallaba nayi break fast,bayan nagama nayi wanka nasa kananan kaya nayi kyau sosai sannan naje natada "YaYa Maher" kallona yakeyi sosai "Yace My UWAR'GIDANA" kinyi kyau nayi dariya."Yatashi yace zo kiyimin wanka "Nace toh. Na tayashi wanka yacuda jikinshi da kyau sosai sannan nazo Na dakko mai kayanshi .Muna cin abinci muna hira harmuka gama.




**********************
"Rayuwa tayi nisa lokaci da yawa ya shude ayanzu inada shekara uku agidan mijina.Wanda ashekaru ukunnan na fuskanci Matsalolin Rayuwa kala-kala domin shida kanshi" Yaya Maher wataran saida yayi min gorin haihuwa bazan manta ba y'ayan Kanwar sa Masha huda sunzo gidan namu Nashiga Ban daki suka futo.Saiga " Yaya na fito daga bandaki kenan"Yace inasu Mash'hud "Nace suna falow " Yace bangansu ba Nima Nakama Neman su.Kawai sai naji yana "cewa haba " Humaira Don bakisan zafin "Y'a'yan ba shiyyasa kika barsu suka fita.


" Ai Ranar nayi kuka sosai bantaba jin Haushin "Yaya irin na yauba,Domin Ni atunani ko Wani Yayi min haka sai inda Karfinshi Ya k'are.


"Ana haka Nafadawa "Innarmu halin da nake ciki da mafar kan danakeyi." Tace yanzu Humaira da kinsan kina haka meyasa baki gaya minba saba gen sakarci ko.To aidole atashi tsaye da magani Da rokon Allah,ayanzu kullum sai an aikomin da tofi daga gida.
Ana haka saigani da ciki Wanda " Yaya Maher ba karamin jindadi yayiba nima haka yanzu cikina Wata daya kenan Naje asibiti sun auna inda sukace zasu bani scanning domin aga wata nawa ne.


**********************
"Asafiyar littinin ne "Natashi da matsanancin ciwon Mara inda Alokacin cikina yashiga wata na biyu.Inna lillahi Wa"Inna ilaihi Raji'Un.abinda na ringa fadi kenan ganin jini Nabin kafata.
β€οΈπŸ’šπŸ’™πŸ’œUmmu Maher ce.πŸ’›πŸ–€πŸ€ŽπŸ€πŸ§‘
✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻
______________
[11/16, 18:31] ⛱️Ummu MaherπŸ•οΈ: [11/10 16:16] πŸ’–Rabee'atu Ummu MaherπŸ’–: πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–
*UWAR'GIDANA*
πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–


*STORY&WRITTING*
(By Ummu Maher)




*πŸ–ŠοΈβš”οΈAlkalami Yafi Takobi Writer's Associationβš”οΈπŸ–ŠοΈ*
__*(A.Y.T.W.A)*______



*Bismillahir-Rahmanir-Rahim*
____________



πŸ…ΏοΈ15


**********************
"Yaya Maher"Yatashi a tsorace yana cemun lafiya,Meyafaru?kallan inda nake nuna mai yayi Agigice Yayi Salati tareda ,Yadau komun zani da hijabina"Nasaka tareda jeramun sannu.bayan nasaka muka tafi hospital"bayan sunyi mun gwaje-gwaje suka tabbatar mun cewa nayi bari,suka kwantar dani donbani taimako,Yaya Maher"yakira "Inna ya shaida mata cewa nayi bari.Nandanan saigata ta'iso jiki narawa,saida safiya nafarka "Inrmu Nagani kusa dani'tana jeramun sannu tace mekike buka ta na nuna mata bakina "Natashi Nayi brush"sannan nayo wanka,Inna ta hadamun shayi Maikauri Nasha"taballo mun magani Saiga Yaya Maher"Yashigo Suka gaisa da Inna.
"Jikinshi har rawa yakeyi 'Hankalinshi Atashe Rana Daya Ya rame Kamar Shine Yayi Ciwon."Ya iso bakin gadon yanayimun sannu.
"Likita ce tashigo tareda yimun sannu tace" Ah jiki Yayi sauki ko "Nace Babu Inda Yake Yimun Ciwo Yanzu.


"Nandai ta dubani tabani shawarwari akan yadda zankula da lafiya ta idan nasamu wani cikin " Nace To "Inna ta amsa da Allah yakawo Masu Al'barka Amin.




" Mundawo gida Yaya Maher"yace wa "Innar mu indahali " tadan zauna kafin insamu sauki Tace Bakomai Fatan ta dai Insamu lafiya.
"Nayi mamaki ganin haryanzu momin Maher batazoba,abinda ban saniba " Cewa tai wai daman cikin karyane.


Nikuma nasan harga Allah bazan yi karyar cikiba,Alhalin banidashi y'angidan mu sunxo duk sundubani.


" Ammi Ma tazo tadubani Hafsat da,ayanxu y'ayan ta biyu itama tazo dubani duk suna tausayina dasu "Aunty Maryam Da "Aunty Murja Da "Aunty Sha,awa.


"Amman khadija batazoba Wanda ayanzu tatare gidan momin Maher.Ita kuwa " Momin Maher Batazo ba Kwata_kwata Haka Ta banga renta "Ammi Ce Kawai Tazo.




"Momin Maher tareda yayarta "Hajiya saudat "Tace ai nagaya miki bokan nan ya iya aiki.Ai mu kowayaci tuwo damu miya yasha.


" Momin Maher tayi dariya tareda cewa muza ayiwa iskanci munyi Abu ace yawargaje shiyyasa nace azubar da cikin.



πŸ€πŸ€ŽπŸ’™πŸ§‘πŸ’›
✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻


β€οΈπŸ’šπŸ’œπŸ–€
Ummu Maher ce.✍🏻
____________
[11/10 16:16] πŸ’–Rabee'atu Ummu MaherπŸ’–: πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–
*UWAR'GIDANA*
πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–


*STORY&WRITTING*
(By Ummu Maher)


*βœπŸ»βš”οΈAlkalami Yafi Takobi Writers Associationβš”οΈβœπŸ»*
____*(A.Y.T.W.)*_____

*Bismillahir-Rahmanir-Rahim*
________


*πŸ…ΏοΈ16*
**********************
"Dariya Hajiya saudat tayi tace ai nangabama sai mun rabasu takarfi dayaji.




"Momin Maher kuwa tace ni wallahi bantaba sanntaba kuma bazan taba santa .


" Khadija ce tafito daga dakin su twins sanye take cikin wani green din lace tayi kyau sosai.


Tamatso kusada Hajiya saudat tace mama sannu dazuwa sannu diyata ya school.tace lafiya kalau hajiya yasu "Hanan tace duk suna gaisheku.




"Tace hajiya bari indora Girki .Momin Maher tace khadija innace karkiyi girkin dole saikinyi gamasu aiki sunyi.




" Tana tafiya tanacewa Momi ai gwara muringa Practice.Maher ne yashigo yana danna wayar shi baikallon gabanshi "Yayi cibis dawani Abu agabanshi" Khadijace tadago ido cikin ido takalli Yaya Maher.




"Tace Au Yaya sannu dazuwa ya yi mata Wata Uwar harara yayimata Tasunkuyar dajanta tawuce Yayi Tsaki yawuce.



" Yana shiga ya hango "Hajiya saudat Tana tafaman babbaka dariya."Yanazama yace Hajiya sannu dazuwa tace yawwa dana.




"Maher yace momi sannu dagida tace yauwa.Yace daman Momi inason muyi wata magana.




"Hajiya saudat Tace oky'bari intashi.Momin Maher tace A'ah basai kintashiba yimaganarka.




" Yace daman Momi gani nayi Yakamata kuje kuduba.Humaira saboda yanadakyau kuje don gudun Wani bacin rai.


"Tunkan yakai Mominshi "Tace yimun shiru Wanda baisan me yakeyiba.Banza Wanda mace tashanyeshi.Nandai Hajiyama tatsoma Baki,suka ta zagin Humaira da yangidansu.




" Ran Maher ya baci sosai."Yatashi yafita batare dayace komaiba.


"Humaira tayi kyanta sosai cikin Riga da siket na Less.fatarnan tayi Taushi.inna kuwa tace Humaira dawuri fa zantafi

Ads At the End of Article

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login
Footer Ads