Header Ads
Showing 6001 words to 9000 words out of 35741 words

Chapter 3 - AURAN JARUMI BY FATIMAH S UMAR JAJIRA.txt

Ads the beginning of article before Image
Ads at the middle of Article

Alhaji Jibirin rasuwa mutuwar ta bigi kowa musam man kawo da shi ka 'dai gareshi gashi ko haihuwar Allah be bashiba






tunda Alhaji jibirin ya rasu kawo ya maida hankali akan tarbiyar yaran 'kaninshi amma me duk yadda suka tsaya kan Yuseef shida Hajiya tarbiyarsa so tayi ta gagara sabuda abukan banza tayake mu amala dasu dayaga ananeman salamashi yasa ya daina komai a gaban su ya koma mutumin kirki a gaban iyayensa amma a bayan ido saidai addu'a








yana gama maka ranta wani abokinsa yajashi sukeyin DJ tare tunsuna DJ har aka fara daukasu rawa daga haka suka fara yin tasu da kansu har a film suka fara fitowa




lokacinda mami taji labari har kwanciya tayi a husbitel saida ta kwana 3 aka salamuta da tadawo ta samu Yuseef tamai fata fata tace indai ya 'kara film karya dawo mata gida
shikuma yaje yasamu kawo da maganar kawo nason farin cikin yaran 'dan uwansa tunda shi be haifaba gara ya bauta wa na 'dan uwansa








yaje ya samu mami da maganar itakuma sabuda kara bata iya yimishi musu dan karyaji ba dadi yace dan behaifabane yasa takemishi iko da yaran 'kaninshi wan-nan tunanin ne yasa idan yaimagana akansu batayi mishi musu hakance ta faro yana yi mata maganar ta amunce








haka YJ ya cigaba da harkar film 'dinshi har ya sha hara ba irin 'yammatan da basa kawo kansu gurinsa wasu ya kulasu wasu ya watsar ana haka ya hadu da Saudat yaji yana kaunarta sosai besha wahala gurin taba amma iyayenta sunso tuburewa dagabaya suka amunce akan kome yabiyo baya ba ruwansu
ba a 'dau time ba akai aurensu ranar farko tunda Yuseef ya kusanci Saudat ya tadda ta ba budurwa ba ya tsaneta dan yana da mugun kishi duk dashi dan barikine amma ko saudaya yanaso yasamu ya bare mace a leda yaji abunda akeji yasa rai akan Saudat amma hakanshi be cumma ruwa ba haka suke zaune ai fada ai dadi har ta shekara 5 ko batan wata bataiba ita kuma Mami tunda batada yara da yawa ta keso taga jikokinta a duniya ganin saudat ta 'ki haihuwa tace Yuseef ya 'kara aure ko Allah zaisa a dace da dafari ya 'ki tunu muradinsa na san bere mace a leda yasa ya baza ido dan samu mace tagari ba ida tunaninsa ya zame sai akan Nuratu
'yar film ce tare sukeyin aiki inta kama ya kula yariyar akwai kamun kai gashi in zasuyi sati 3 suna aiki tare bata kula kuwa cikin jarimai maza kame kanta takeyi bakamar sauranba ga alkinta jikinta badai ka ganta ba mayafi ko hijab ba la akari da halin kirki irin nata yasa ya zabeta amatsayin wace zata zamu matarshi ta biyu








koda yasamu mami da maganar kin amuncewa tayi ya samu Nuratu da maganar ya hakura aikuwa hankalinta ya tashi tashiga ta fita aikowa Yuseef ya zauce akanta dan ji yake duk duniya bazai iya rayuwa in ba Nuratu ba dan haka ya kula damarar samunta ko ta halin 'ka 'ka








*cigaban* *labari*






bayan kwana 2 baba ya kara kawo a waya ya sanar da shi ya amunce
kawo yaji dadi sosai yacewa baba jibi suna tafe da kudin aure insha Allah


haka kuwa akayi kwana biyu a tsakani su kawo suka je suka kai kudin aure suka ce suna so a tsada biki 2mouth dariya baba yayi yace "duk da bikin dan talaka a kano shekara gudane wasu wata 10 amma ni inada wadatar zuci nasan Allah bazai ta barda muba dan haka na amunce Allah ya nuna mana lokaci" su kawo suji dadi sosai sukayiwa baba da 'kaninsa salama suka tafi cikin farin ciki miko masa kudin Sageeru yayi amma yaki amsa yace ai yarkace Sagiru dan haka baxan amsahi wan-nan kudin ba
ba musu kawo Sageeru ya mada kudin aljihunsa yaiwa baba salama ya huce gida






baba na shiga gida ya tadda su duk suna hira ana dariya
xama hayayi ya kali mama yace saiku fara shiri ansa bikin autarki wata 2 tea 'din da yazid ya kurbane ya furxo dashi waje yana neman kwarewa yace "baba wace autar kake nufi" dariya baba yayi yace "akwai wata auta a gidan nan bayan Yuseera"
xaro ido Yaxid yayi yace "yan zu baba karasa wa zaka aurar sai autar mama bata isa aureba tunda tayi 18years ba" daure fuska baba yayi yace "Yuseera 'yatace ni nakeda iko da ita kuma ni nakeda ra ayin aurar da ita a lokacin da naso kuma ga wadda naso dan haka banason kowa yakara samun baki acikin maganar nar inda nasan xakuyi gardama da bazan bari muta nannan sutafiba sai an daura auran nan yamxuma saina kirasu bawani abun bane" saurin kalonsa mama tayi cikin rawar murya tace "a'a kayi hakuri abari sa nan da wata 2 ba wadda zai 'kara magana insha Allah" san-nan ta kali Yazid ya yacika yai fam tace "mara kunya tashi kabawa mutane guri" mikewa yayi ya fice daga gidan yana kunkuni






kalon Yuseera baba yayi da tazama kamar gunki a gurin batako mutsi yace "Allah yayi miki albarka auta ke naso bazakiyimun musuba" sai yanzu taji kuka yazo mata cikin kukan tace "ameen baba nagode" da haka ta mike tabar gurin tana cigaba da kukanta meban tausayi
da kalon tausayi mama ta bita dan batasa sanda kwala ta tahu mataba tai saurin gogewa kar baba ya gani
haka ta jure suka cigaba da hirarsu da baba






Yuseera shiga daka tayi taita kuka me tsuma zuciya tanayi tana magan ganu barkatai takamo can ta kamo can har ta gaji tayi shiru dan bane rarrashinta itaba me yaya mace ba da saitaje gidanta kota kwantar mata da hankali ya Kabeeru ne kuma be zo ba








gidan mami kawo ya zarce ya kaimana goodnews 'din anbasu Yuseera biki 2mouth ba karamin dadi mami tajiba ta kira Yuseef tace yazo tana nemansa






ba adau time ba Yuseef yazo gidan fuska ba walwala dan yasan ta tsunayar gixo bata huce ta koki
guri ya samu ya zauna ya gaida mami ta amsa kasa-kasa tace "saika fara shiri bikinka da Yuseera nan da wata 2 nayiwa kawo magana za aje gidansu ita Nuratun a tsaida wata 5 dan haka kayiwa wa 'yan nan 'dirka-'dirkan matan kar wace ta sake ta takurawa 'yata duk wadda na kama ta cuzgunawa Yuseera ranta zaiyi mummunan 'baci dan zan saba mata, dan nasan halinka na muguntane ma da bazata zauna a cikinsuba to in ta kadaice bama zakaje gurintaba nasan halinka kuma na barta anan nanma kaki zuwa amma duk da haka zansa ido akanku in a muzgunawa 'yata harkai bazan bariba sai ranka ya baci" kanshi a kasa yace "isha Allah bawadda zai ta 'bata Allah dai ya nuna mana lokacin" "ameen zaka iya tafiya" mikewa yayi cikin sanyin jiki yayi mata salama yabar gidan






gida ya huce kai tsaye
bakowa dan yau Saudat taje gida dan haka shiru gidan
xama yayi a parlour yana mejin dadin gidan ba hayaniyar Saudat wani tunanine ya fado mishi to yanxu iya Saudat ta dameshi inaga an dado 2 kuma ace wai su haihu ai haukatashi zasuyi cikin ta kaici ya mike yashige bedroom ya kwanta yana me jin haushin kansa daya amunce da ya hakura da Nuratu ya huta amma yariga ya makaro da wan-nan tunani bacci yayi awan gaba dashi








yaya Kabeeru ne ya shigo gidan ko salama babu mama ce kawai a tsakar gidan ta kaleshi cikin tsoro tace "lafiyarka kalau dan nan?" kara suwa yayi yace "mama da gaskene abunda Yazid ya fada aure xa ayiwa Yuseera?" ajiyar zuciya mama tayi tace "da gaskene babankune ya yanke wan-nan hukuncin kuma ban yafeba in wani daga cikin ku yace zai yimishi musu akan abunda yayankeba"
dafe kai yaya Kabeeru yayi cikin tashin hankali yace "mama idan akayiwa Yuseera aure yanzu an cutar da ita k.......!" 'daga mishi hannu mama tayi tace "karna karaji ai bakanta akafara aure a 16years ba akwai wadda basu kaitaba su mutuwa sukayi kokuwa" kai yaya Kabeeru ya girgixa ya huce yabar gidan ranshi ba dadi








Yuseef na kwance Saudat tashigo dakin dawo warta kenan daga unguwa tabashi tayi ya bude idonsa ta kura mishi ido tace "lafiya ka 'kalau kowa my dear" lumushe ido yayi ya jawota ta fado kansa ya rungumeta sosai cikin rada yace "me kika gani" ya karasa maganar yana shinshinata da bin ko ina najikinta da shafa ido ta lumshe tace "na ganka ba yadda nasaba ganinkaba"
murmushi yayi yace "to ba komai bacci nayi" "owk" da haka ya ha 'dai bakinsu guri daya sun dade a haka san-nan yayi kokarin rage mata kayan jikinta yafara binko ina najikinta kiss take tafara susucewa itama ta fara maida mishi da martani sun dade suna romacing 'din juna kafi sufara having sex ba laifi Saudat ta yi kokari wan-nan karan da ba kokawa sukeyi ba ko koma karfi yasa mata ba shiyasa tayi abun kirki amma duk da haka saida tayimai kuka da magiya yarabuda ita








saida komai ya lafa sunyi wanka ya kaleta cikin nutsuwa yace "Saudat" kalonshi itama tayi jikinta sanyaye tace "na'am" ido ya lumshe yace "kiyi hakuri da abunda zan fadamiki maganar gaskiya aure xan kara" nan ya kwashe yadda sukayi da mami ya fada mata saurin mikewa tayi tace "kana nufin aure zakayi harmata 2 kuma harda wan-nan me xubin karuwan da ka dakeni akanta haryanxu bangama war warewaba hmmm lalai namiji ba dan goyo bane to koma wace taxo ba wace zata iya xama dakai yadda kake kamar dan bunsuru sain.......!" wani irin slap ya dauketa dashi yasa 'kafa yai boll da ita cikin kuka tace "Allah ya isa mugu ko karya nayi kaiba dan.......!" ai bata karasa ba yayo kanta da...............!








Bakin gida Fan's grp nagode da kulawarku gareni
free page yakusa karewa game bukata naira darine #100 kacal nagode








by
*XAHRA*
[8/23, 14:14] Anty Baby: *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* πŸ“•πŸ–ŠοΈ
( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ )




*( F.W.A)πŸ–Œ*


https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/


πŸŒΈπŸ€πŸŒΈπŸ€πŸŒΈπŸ€πŸŒΈπŸ€
*AURAN* *JAREEMEE*
πŸŒΈπŸ€πŸŒΈπŸ€πŸŒΈπŸ€πŸŒΈπŸ€



wannan novel 'din naku'deene na maidashi naku'di sabuda wasu dalilai game bukata zai iya samunsa a #100 kacal duk meso zai iya tuntu'bata ta whatsapp number 08035407419 nagode


pree page


*PAGE* 11-12






...................πŸ“–Fushinsa saurin mikewa tayi ta fice da gudu daga room 'din
xama yayi yana huci ya samu guri ya kwanta yana tunane tunanensa har bacci ya 'kara ahon gaba dashi






washe gari ya shirya takanas ta kano yaje gidansu Nuratu ya sanar da ita yadda auren xai kasance tanuna rashin jin dadinta a fili a zuciyarta kuwa taji dadi ko banza kafi lokacin ta shirya kanta
saida ya rarrasheta sosai san-nan ya shawo kanta tayi shiru ta sake suka cigaba da hira








suna cikin hirar ya kaleta yace "gaskiya na matsu naga kin xama malakina sabuda ina so inga nima na fare mace a leda" fuska tarufe tace "ita saudat 'dinfa" murmushi yayi yace "nata ya huce ai" ya 'buye matane dan wan-nan sirrinsa ne
murmushi tayi tace "idai gaskiya inatsoro" murmushi yayi yace "idan kinso ki wahala xaki wala in kinso kiji sauki zakiji" fuska ta yatsina tace tayaya "idan ki kaki bani kanki ki zauna jamun rai zan iya yimiki dule kinga xaki cutu ko" kai ta sunkuyar tana wasa da yatsun hannunta murmushi yayi yace "idan naso saduwa da mace ko bata so sai nayi dan inada karfin da xan kwaci hakki na" fuska ta rufe cikeda kunya san-nan tace "Allah ya kaimu lokacin" "ameen" yace sukayi salama ya huce office








ita kuwa Yuseera yau da zaxxabi ta tashi mezafi hankalin mama yatashi sosai takira yaya Kabeeru a waya yazo shima ya tausayawa Yuseera san-nan ya kira wani likita yayi mata alura ya bata magani
tasha ta kwanta






cikin ikon Allah tana tashi taji dama dama dan ba xazzabin ya sauka saidai rashin jin dadin jikinta
Mama ce ta kaleta cike da tausayawa tace "kiyi hakuri kidaina sa damuwa aranki duk da taxama dule ni abunda yafi daga min hankalima wai cikin kishi yoyi 2 xa'a kaiki" sai hawaye suka xubuwa mama tai saurin gogewa dan karta 'kara karyarwa da Yuseera hankali abunda bata saniba Yuseeran tariga ta ganta kawai saji tayi ta fashe da kuka me sauti








juyowa mama tayi tana kalonta tace "insha Allah bazaki hula kantaba tunda iyayenki kikayiwa biyya"
saida tayi me isarta ta kali mama tace "yanzu shikenan zan rabudake da baba da yaya Kabeeru harda ya Yazeed?" baro aikin da mama takeyi tayi taxo ta dafa ta tace "dan an aurar dake bayana nufin mun rabu dakeba dan haka kiyi hakuri Allah yana tare dake" rungume mama tayi tana kuka me tsuma zuciyar mejinta
ita mama hawaye take sharewa a kai a kai tana tausayi autar ta








Saudat ce ta dau mayafi ta hau mutar ta taje gidan mami tashi da salama Muwadat na xaune a parlour ta amsa da fara'a itama dariyar tayi ta samu gu ta xauna tace "ina mami na" "ayya yanxu nan ta fita amma batai nisaba yanxu zata dawo" murmushi tayi tace "Allah ya dawo da ita lfy" "ameen aunty" ta mike da dauko mata ruwa ta xuba mata a cup ta mika mata ta amsa tayi mata godiya tafara shan ruwa






basu jimaba mami ta dawo tayi mamakin ganin Saudat amma bata nuna mata ba tasaki fuska suka gaisa
parlour ne yadau shiru kafin Saudat ta 'dago ta kali mami tace "dama gurinki nazo hajiya" "to gani Allah yasa lafiya" fuska ta ya tsine tace "lafiya lau, dama karar danki datakima duka nakawo miki" murmushi mami dan batayi mamakin abunda Saudat 'din tace ba








kalon Saudat tayi tace me mukayi miki kuma "hmmm laifin danki yafi naki yawa dan da kanshi yaje ya auroni saida yagama cinyeni bebar sauraba da jarabarsa san-nan yadawo daga baya yace xai kara aure kekuma 'yar iya uwar iyayi harda cewa saida ya aura harda dalibarki to bari kuji duk shegiyar da tasake ta aurarmin miji to walahi saina ga bayanta a doran kasa kekuma inkin ga dama kice ya auro 100ma shine xaki burgeni" bude baki Muwadat tayi xatayi magana mami ta girgixa mata kai mikewa tayi tafice daga parlour








tsaki Saudat tayi tace "ai da kin barta daidai nake da ita" murmushi mami tayi tace "idan kingama tijarar taki kya gaida gida" da haka tamike tabar mata parlour
masifa Saudat tai tayi amma abu me kulata har ta gaji ta mike ta fice daga gidan






koda Yuseef yaxo gaida ita da dare bata nuna mishi komai ba kuma bata fada mishi xuwan Saudat ba ko Muwadat ita ta hanata fada
bayan sun gaisa ta cemishi "gobe friday ka daure ka shirya kaje kaga Yuseera ko tana bukatar wani abu" kai ya dukar yaxaro kudi kudi yamikawa mami yace "gashinan ta kaimata ni inada aikinyi" cilo mishi kudin mami tayi cikin fushi tace "da kanka nake so ka kai mata inkuma ban isaba to sai muji" mikewa yayi batare da dau kodin ba








har ya kai kofa mami ta kira sunanshi tace "xo ka dauki kudinka" batare da yadawoba yace "ku 'kara kuyo siyayyar biki" daga haka yafice








washe gari 4:36pm yakira Muwadat a waya yace ta turo mishi addres 'din gidan su Yuseera
ba adau time ba ta turo mishi yaga yamasan gurin dan haka ya mike ya dau key ya tafi unguwar su Yuseera






a kofar kidansu ya faka ya tsaya bashi da number ta bare ya kirata yana cikin wan-nan tunani yaga wani yaro
fitowa yayi yakira yaron xuwa yaron yayi ya kura mishi ido dan tabbatar da abunda idonshi ke gane mishi








yatsina fuska YJ yayi yace "jeka nan gidan ka kiramun Yuseera" me makon yaron yai cikin gidan sai gani yayi yabar gurin da gudu
kafin yasamu yani yaron sa gani cin cirindon yara da manya yayi suna kalonshi wai yau sunga Yuseef Jibirin na film gani mutane sunyi yawa yasa yai yin kurin barin gurin amma me sai mutane suka fara jifansa suna basayi 'yan film yan isaka masu lalata yaran mutane






saurin bude mutarsa yayi ya koma yabar uguwar da mugun gudu amma duk da haka saida akai mishi farna kai tsaye gida ya huce yaje yayi wanka yaxauna yana tunani cin xarafin da akayi mishi kai ya girgixa a fili yace "walahi cin mutunci da akamun baxai tafi a banxaba dan haka kowace wan-nan yariyar akanki xan rama abunda dabobin garinku sukamu koma dama nakusa kade wata dabbar duk a uguwar na kula duk yan awakine a uguwar taku" haka yaringa sunbatu yana tanadin irin axabtarwar da xaiyiwa Yuseera






after 1mouth






anfara shiye shiyan biki gadan gadan amarya Yuseera nata shan gyara dan mama ta dage gyara yarta takeyi tunda cikin ki shiyoyi xa a kaita
yauma Yuseera na xaune tana duba books 'dinta mama ta shigo da jug a hannu ta ta ajiye kusada Yuseera tace kan dare ki shanye shi






fuska Yuseera ta kwabe xatayi kuka mama ta harareta tace "walahi kima shanye tunkan ranki ya 'baci" sa jug 'din Yuseera tayi a gaba tanata kuka ana haka yaya Kabeeru ya shigo ya tadda ita






'karasuwa yayi yana tanbayar lafiya tana kuka tace "wai mama ce saina shanye wan-nan abun xuwa dare kuma saida tabani wani da safema" kalon jug 'din yayi yaga abunda ke ciki cikin fushi ya dauke jug 'din yayi toilet xai xubar mama tai sarin rikeshi tace "meye haka kuma" cikin fushi yace "haba mama ya xa'ayi kiringa bawa yarinya karama irin wan-nan abun salan in taje gidan mijin waxo yayi mata ilah" harararsa mama tayi tace "idan yatashi karya barta da ranta" ta kwace jug 'din ta barshi tsaye sororo juyawa yayi yafice daga gidan ransa a bace








komawa mama tayi ta dungurawa Yuseera jug din tace sai ta shanye tana tsaye kuka ta fara tana shure shuren kafa amma mama ta hade rai ta mika mata saida ta shanye.............






kuyimu hakuri mu hadu a page na gaba
free page yaxo gangara




by
*XAHRA*
[8/23, 14:14] Anty Baby: *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* πŸ“•πŸ–ŠοΈ
( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ )




*(

Ads At the End of Article

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login
Footer Ads