Header Ads
Showing 9001 words to 12000 words out of 35741 words

Chapter 4 - AURAN JARUMI BY FATIMAH S UMAR JAJIRA.txt

Ads the beginning of article before Image
Ads at the middle of Article

F.W.A)πŸ–Œ*


https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/


πŸŒΈπŸ€πŸŒΈπŸ€πŸŒΈπŸ€πŸŒΈπŸ€
*AURAN* *JAREEMEE*
πŸŒΈπŸ€πŸŒΈπŸ€πŸŒΈπŸ€πŸŒΈπŸ€



wannan novel 'din naku'deene na maidashi naku'di sabuda wasu dalilai game bukata zai iya samunsa a #100 kacal duk meso zai iya tuntu'bata ta whatsapp number 08035407419 nagode


pree page


*PAGE* 13-14






...................πŸ“–Haka take fama ajika wancen a dama wancen kuma duk sai an titsiyeta tacinye
biki fa yana da da kankama dan yanzu sati 1ya rage bikin






Muwadat ce yau ta shirya tsaf mami tasa driver ya kaita gidan su Yuseera in yaso ko da yammane ya je ya daukota haka kuwa akayi driver ya kaita gidan su Yuseera
Yuseera taji dadin zuwanta dan dama kadaici ya isheta gashi yanzu ba makaranta take zuwa ba






da yamma da mami tayiwa driver waya yaje ya dauko Muwadat sai cewa yayi mantawa yayi besanar da itaba medakin sace a kahuta asubitin burni ba lafiya aiki ma xa amata
cike da tausayawa mami tace "ayya Allah ya bata lafiya meyasa bakai magana ba aida kona mai a ragemaka" "kiyi hakuri hajiya rudewa ce tasa ko salama ban mikiba" "to Allah yabata lafiya yasa ayi aikin a sa'a, amma in kana bukatar wani abu ka kirani" "ameen hajiya insha Allah indai akwai damuwa zan kiraki" da haka sukayi salama






sai bayan isha Yuseef a zo don gaida mami bayan sun gaisa take ce mishi "tun dazu nake jiranka dama" kanshi a kasa yace "to gani" "dama bani abun bane Muwadat ce nasa driver ya kaita gidansu yarinyar nan Yuseera da zu namishi waya yaje ya daukota sai yacemun bazai samu damaba matarshi tana asibiti aiki za'a mata kuma yanda kyau ya tsaya a gurin ko za'a bukaci wani abun shine nace in kazo sai kaje ka daukota" shiro yayi yana tuna jifan da 'yan unguwar sukayi mishi magamar mamice ta katse mishi tunani "ko bazaka je bane ni insa mayafina na fita" kai ya girgiza mata yace "a'a xanje" daga haka ya mike yafice






be zame ko inaba sai unguwar su Yuseera da yake darene kuma babu hutar nefa alayin ga duk gidajen 'kananane a unguwar
waya ya ciro yakira number Muwadat amma akashe yasan rashin cajine dan wan-nan unguwar da gani basuba wutar nefa
wani dan matashin saurayi ya gani zai shiga gidan ya danna hoon ya juyo ya kali mutar fitowa YJ yayi ya kali matashin kamar bayaso yace "plz indai ka shiga kace da Muwaddat tafito ana jiranta" baki Yazeed ya tabe dan ko ba a fadaba yasan wan-nan shine mijin da autar mama xata aura
batareda yace komai ba ya shige gidan
shima Yuseef komawa yayi cikin mutar ya zauna






harya fara gajiya da jira sai gashi sun fito su 2 kuma suka sake tsayawa a waje suna hira
duk da gurin ba yaske sosai amma yana gani fuskar yarinyar da suka fito da Muwadat duk da rabin fuskar a rufe yake kurawa yarinyar ido yayi yana san sanin itace Yuseeran ko kanwar Yuseerance wazuciyar tace mishi ai batada 'yan uwa mace duk mazane kuma itace auta hakan ya kara bashi damar kare mata kalo daga sama har kasa






yarinya ce danya yace yanada tabbacin batakai 18years ba kuma yasan Muwadat ta girme mata sosai to kuma mami tana sani zata aura mishi wan-nan 'yar yarinyar me zeyida ita yanada yakin nin dan ya kusanceta saita nakasa dan kankantar ta har tayi yawa kwafa yayi yace da wan-nan damar zanyi anfani a ragemun matan nan idan mami taga yarinyar nan zata mutu a hannuna da kanta zata raba auran kaga shike nan narabuda daya bazan bari nayi sanyaba ranar da aka kaita naimata ci 3 kyawawa yadda bazata marubama murmushin mugunta yayi harda ciza lips ya cigaba da kalon yarinyar kuma kamar yasanta wata zuciyar ta watso mishi tan baya kada wan-nan tunani yayi sabuda ganin dare ya farayi kuma basuda niyar rabuwa yasa ya danna hoon da karfi juyowa sukayi a tare dayake Muwadat tasan mutucinsa tazaro ido kwata-kwata bata kula shi bane jikinta ne yafara rawa ta kali Yuseera tace "nashiga 3 ashe yaya Yuseef ne kinga saida safe mayi waya" daga haka ta huce ta bude gaban mutar ta shiga
tsaki yaja yaja mutar da mugun gudu yabar layin saida Yuseera taga sun 'bace san-nan ta koma gida cike da kewar Muwadat






to biki na sauran 5days aka kawo lefe akwati 5 masha Allah kayan sunyi shima kuma baba yadau 20k yabawa wadda suka kawo lefan




yau friday saura 2days biki kuma yaune kamu tun safe 'yan uwa na nesa suka fara zuwa Yuseera na kwance tunda tayi salah ta kwanta take bacci matar yaya kabeeru ce ta shigo ta fara tashinta ido ta bude cikeda jin bacci ta kali aunty takoma ta 'kara kwanciya duka aunty ta 'daka mata dayasata mikewa zaune ba shiri
fuska ta kwabe zatayi kuka mama ta shigo dakin ta kaleta tace "au haryan zu bakitashi kun tafiba" fuska ta yatsina tace "nifa bacci nakeji" harararta mama tayi cikin fada tace "walahi in baki mikeba ranki zai baci" tashi tayi tana kunkuni tashige toilet wanka tayo tadawo tashafa mai san-nan ta dako wata duguwar riga pink colour da adon yellow da dauko veil yellow shoes yellow bag yellow tasa duk da ba kwaliya tayiba amma ba 'karya ta hadu tanata cin magani sukayiwa mama salama suka fice






a bangaren Nuratu kuwa tunda taga bikinta ya rage saura wata 3 ta daina harka da kowa ko alhazawa sun nemeta tayan kwana cewa take bata gari yanxu duk hankalinta ya raja'a akan tasamu ta dawo sabuwa ko dan gudin tijarar Yuseef da zai mata inya gane ba budurwa bace gashi taga yadda yake rawar kafa akanta shiyasa ta dage da shan magani matsi kar hauka (Nuratu kina ruwa)
yauma tagama shirinta zataje gidan kawarta zata rakata gidan wata me saida maganin mata ta siyo
kiranta tayi a waya tace mata gata ta shirya tana ina sai kawarta ta tace ita yanzu tana gidan kunshi ana mata tazo gidan in angama sutafi tare to take tayi mata kwancen gidan sukayi salama








yanzu gaba daya hankalin Saudat ya tashi taga dai da gaske aure Yuseef zai karo mata harna mata 2 kuma jibi za'a kawo 'daya dan haka taci alwashin bazata bari kowace ita tashigo gidan nan lafiya ba ko ta shigo to baza'a kwana lafiya a gidan ba kota kone su gaba dayansu kowa ya huta (to Saudala kema kenan to Allah ya tsare mana Yuseera)








Yuseera suna zuwa gidan lale suka tadda ba layi wata mace ce guda daya me kama da karuwai kuma an gama mata jira take ya kama ta cire
kwaba lalen akai akafara can cadawa Yuseera shi bayan an gamane sukaji salama amsawa sukayi Yuseera ta dago suka hada ido da wace ta shigo atare gabansu ya fadi itada Nuratu tai saurin janye nata idon amma ita Nuratu 'kara kura mata ido tayi in bata manta ba wan-nan ce yarinyar da my Yuseef yakusa kadewa da kayan makaranta tabbas itace






karasa shiga tayi suka gaisa da da me lalen da aunty san-nan ta kali Yuseera tace "a 'yan mata lale akeyi" kan Yuseera a kasa tace "eh ina huni" cikin fara'a tace "lafiya lau ya sunanki" "Yuseera" ta fada a takaice
ban Nuratu ne ya fadi jin sunan wace YJ zai aura jibi dakewa tayi tace "kamar ke ce watan nin baya da suka huce Yuseef Jeebeereen YJ yakusa kadewa a muta har ya tsalakar dake ko" gaban Yuseera na faduwa tace "eh nice" "ashe narike kaman ninki lokacin ina cikin mutar YJ ban fito bane kawai kuma yanzu saura wata 3 bikin mu" kalon Nuratu tayi gabanta na tsanan ta faduwa lalai da Nuratu tasan itace Amaryar YJ ta jibi baza'a kwashe lafiya ba dan ko a film a masi faffiya ake sata tina ninta ya katse lokacinda aunty tace "kamar kece Nuratu da muke gani a fina finai ko" murmushi Nuratu tayi tace "eh nice kanwar nan taki me kyauce da inada kani ko yaya danayi mishi kamu" ta fada yana cigaba da karewa kirjin Yuseera kalo tana hadiyar miyau
dariya aunty tayi yace "Allah sarki kinga ita amarya ce jibi bikinta" saurin kalon aunty tayi tace "kina nufin wan-nan yarinyar za'ayiwa aure" "eh mana meye abun mamaki a ciki" "babu amma Yuseera inkinada waya kiban number ki zan zo bikin har gidankima in nasamu dama zan zo" har Yuseera zatace batada waya aunty ta 'dauko phone 'din ajaka ta bawa Nuratu number
murmushi tayi aranta tana cewa tunda na ganki nake sha'awar ki koda kinyi aure hakan bazai hana in latsakiba da haka sukayi salama dan kawar tata harta wanke kunshi






suna fita Yuseera ta kali aunty cikin tashin hankali tace "haba aunty meyasa kika bata number" "a'a ganina yi tanada kirki kuma ke ba abun alfahari bane aga yan film a bikin ki ai saikice 'yar uwar kuce ko" rai ta kara hadewa tace "to kinsan wacece ita? kuma kinsan wa take cemun zata aura?" kai aunty ta girgixa tace "me ya shafeni da wan-nan" hawaye Yuseera ta share tace "to mijin da zata aura wata 3 shine Yuseef 'din da zan aura jibi" ido aunty ta zaro tace "kina nufin kishi zakiyi da wan-nan uwar matan" kuka Yuseera tasa aunty ta dafata tace "kiyi hakuri bansan ita waceba da ban bata number kiba"
kai ta zirzita kawai tana ayyana irin bada kalar da za'ayi idan Nuratu ta gano itace matar YJ............






by
*XAHRA*
[8/23, 14:14] Anty Baby: *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* πŸ“•πŸ–ŠοΈ
( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ )




*( F.W.A)πŸ–Œ*


https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/


πŸŒΈπŸ€πŸŒΈπŸ€πŸŒΈπŸ€πŸŒΈπŸ€
*AURAN* *JAREEMEE*
πŸŒΈπŸ€πŸŒΈπŸ€πŸŒΈπŸ€πŸŒΈπŸ€



wannan novel 'din naku'deene na maidashi naku'di sabuda wasu dalilai game bukata zai iya samunsa a #100 kacal duk meso zai iya tuntu'bata ta whatsapp number 08035407419 nagode


pree page


*PAGE* 15-16






.....................πŸ“–Sai karfe 2 suka dawo gida kuma a hakan ma sun biya anmata gyaran gashi kana ganin Yuseera kasan tana cikin damuwa kawai daurewa take faduwar gaba kuwa da ana saidawa da tayi arziki da kundin
bedroom tashiga ta kwanta lamo kamar mara lafiya
mama tashigo ta tadda ita a kwance tace yauwa dama ina nemanki tashi kici wan-nan kazar karta huce kamar jira Yuseera takeyi tana ji ance tazo taci wani abun sai tasa kuka baki mama ta saki tana kalon ikon Allah hadai rai tayi tace "bana son iskanci tashi ki cinye tun wani be shigoba" mikewa tayi tana matsar kwala tafara cin kazar tsaki mama taja ta fice daga dakin wani kuka me ciwo Yuseera tasa me makon a rarrasheta a bata hakuri amma saidai a kara tayar mata da hankali tagama cine ta koma ta kwanta Nafeesa ('yar kawu Sageeru) ta shigo ta fada kan bed din tana buda amma me ganin irin kukan da Yuseera keyi yasa jikinta yin sanyi ta dubeta cike da damuwa tace "haba Yuseera meyake damunki kike irin wan-nan kukan bayan kisan ranar farin ciki ce wan-nan" hawaye ta share ta mike zaune tace "Nafeesa ina cikin tashin hankali bawai rabuwa da gidane damuwata yanzuba abunda zan ta rar agidan mijina shine damuwa ta kina ganin cikin kishi yoyi 2 za'a kaini yarinya dani" murmushi Nafeesa tayi tace "to mene dan kinada kishiya kowa zaman kansa yakeyi" "hmmm lalai Nafee da sauranki a cikinsufa harda wan-nan nuratun ta film 'din *BAƘIN GIDA* (my novel) fa kisan ko a film masi faffiyace bare a sarari" "walahi har yanzu in kikayi wani abun kamar yarinya, to dan tanada fada a film sai akace azahirima hakane to abarshi tanada dashi kema basai ki koma masifaffiyar ba walahi kika sake kikaje musu da sanyin jikinnan maidake zasuyi kamar baiwa" komawa tayi ta kwanta cikin damuwa






da gota Nafeesa tayi tace "mike kiyi wanka 4 malama zatazo ayi kamun" kwace hannunta tayi tace "nidama zaki sa kayana ki rife fuska ayimiki kamun a maimakona" rike haba Nafee tayi tace "ri famun asiri niba amaryaba a kamai a'a baxan iyaba" harararta Yuseera tayi tace "to meye dan ankamaki ko cewa akayi a daura auren dake ne?" "a'a amma bazan iya wan-nan kasadar ba in nawa yazo a kamani" ta mike tana cewa "kidai shirya da huri kar kisa mama tayi taimiki fadan nan" daga haka tafice abunta itakuwa Yuseera idoma ta rufe ta hau bacci








da yamma akayi kamu ba laifi gidan yacika da makuta da 'yan uwa da abokan arziki
tunda akayi kamun Yuseera ke kuka yau ta 'kara tabbatarwa da gaske aurar da ita za'ayi Nafee cema ta ringa kwantar mata da hankali dan mama hana kowa ya rarrasheta tayi dan ita yanzu haushin Yuseeran takeji acewarta abunda yariga yazama dule saikayi hakuri dashi ko bakaso kuma aure bakanta farauba ba kanta 'karau ba






da dare Yuseef gidan su Nuratu yayi hawa
koda yaje bata nan saida yai jira san-nan ta dawo tana ganin mutarsa gabanta ya fadi be fada mata zai zoba da batayi dare hakaba
mutar ta bude tashiga da Salama amsawa yayi ko kalonta beyiba ajiyar zuciya ta tsoro ta sauke san-nan tace "kayi hakuri my YJ muje anyiwa 'kawata lale ne bansan zaka zoba da ban tsayata ya busheba" kalon ta yayi ta gefan ido yayi girxa kai yayi kwafa yace "naji saida safe tafiya zanyi" hannunsa ta rike dan tasan halinsa idan yayi zuciya da abu ba lalai ya kara waiwayar gidan suba ko ran bikin nasu






kwace hannunsa yayi yana harararta kuka tasa ta fada jikinsa tana bashi hakuri wata irin ajiyar zuciya ya sauke dan rabonsa da mace tun randa ya daki saudat kusan wata 2 kenan rungumeta yayi sosai yana sauke nunfashi ya lalibo bakinta ya hade da nashi atare suka sauke nun fashi dan itama Nuratu a matse take
hanunsa na rawa ya xuge zip 'din rigarda yayi kasa da ita ya dura hanunsa biyun akan booms 'dinta wani irin nishi tayi tana 'kara turo mishi kirjinta bakisa ya mayar gurin yana tsotsa saida tayi wata mika dan dadin da take ji gaba daya ya birki ce ya birkitata yarabata da rigar jikinta gaba daya








hanunsa ya fara turawa zai xuge zip 'din siket 'dinta ya cireshi harta dura hannunta zata tayashi ta tunu dawa take cikin fitar hayaci ta fara kuka sosai tana tureshi tsagaitawa yayi da abunda yakeyi rungumeta ajikinsa yana sauke nunfashi kuka sosai Nuratu keyi ciki kuwa harda na takacin tayarma da hankali da yayi kuma zai gudu yabarta






bayanta yake shafawa ahankali dagota yayi ya dura yatsansa akan labbanta yace "shiiiiiii sorry my dear ba da gangan nayi miki hakaba amma kiyi hakuri dama banyi niyar cutar da keba rage zafi zanyi sabuda a bukace nake amma yanxu na karawa kaina zafi dalilin ki" ri garta ya maida mata jikinta ya zage mata zip ya maida mata veil 'dinta yace "ki tafi gida saida safe in ina ganinki komai zai iya faruwa" hawaye ta shere aranta tace nida zai farunma nafi kowa farin ciki a zahiri kuwa cewa tayi "saida safe my YJ" murmushi yayi mata yace "Allah ya nuna min ranar da zan malakeki Nuratu" fuska ta rife cikeda kunya tace "ameen" daga haka ta fice daga mutar
tada mutar yayi ya huce gida
sanda ya koma gida Saudat na zaune a parlour tana kalo har cikin ransa yaji dadin ganinta dan yasan koda dukane zai kusanci abarsa
kusa da ita ya zauna yace "baby Saudat me kika tanadarwa mijinki" baki ta tabe tace "me zan baka da wace kaje zance gurinta bata bakaba" murmushi yayi a ransa yace Saudat iyayen kishi har tasan yaje zancema a fili kuma cewa yayi "ni ba wani zance danaje aikine ya rikeni a office kuma ankawomin aikin film nace inada uzuri shine suka ringa yimin sintiri da magiya na amsa shiyasa nayi dare" baki ta tabe ta mike zata bar gurin yayi saurin rikota yanace "bacci zanyi zo muje mu kwanta" kalonsa tayi da mamaki saikuma tayi murmushin mugunta dan tasan tashice ta kawosa dan haka batayi musuba ta bishi room 'dinsa yayi wanka ya canza kaya suka kwanta
suna kwanciya ya jawuta jikinsa tanajin yafara tabe tabensa da tsotse tsotsensa bata hanashiba saima tayashi da tayi saida yakai karshe ba abunda yakeso sai yajishi a duniyar sama amma me yana zuwa zai shigeta yaga ashe piriyod takeyi tsananin ikon Allah ne dakuma temakon Saudat data tureshi yasa be shigeta a hakaba mikewa tayi tana hararrarsa zata fice yai saurin ruko hannunta muryarsa na rawa yace "mesa kikayi mun haka kisan bakiyin salah kisa nasa rai dake plz karki tafi ki tsaya ko wani abunne kimun insamu saukin abunda nakeji" hunnunta ta kwace tace "hmm ina sane naki fada maka sabuda nima inrama huran da kakemun kuma zance in temakeka betaso ba dan nima da Allah da Annabi nake hadaka karabudani inazo hannunka amma kana bari? saifa kabiya bukatarka ke rabuwa dani baka tunanin ni me raunice kai kanka kasani to yanxu saika tashi a cikin daren nan kanemi karunda kasaba wata taragema xafin" ta jefa mishi mugun kalo ta fice daga dakin








tsabar ta kaici saida Yuseef yayi hawaye Saudat ta cuceshi walahi ga mugun ciwo da mararsa ke masa ya dafe gurin da ji yake kamar xata balo ta fito juyi kawai yake yana ciza lebe aransa yana tunanin irin abunda zaiyiwa Saudat itan ya kamata ko 'balata yayi be huceba ko yasata a daki ya kuleta tayi kwana 2 baci basha kai hakanma behuceba haka yaringa juyi yana nishi kamar zai mutu har asuba bai rintsaba yanata faman aikin Allah 'daya






itakuwa Saudat yau kwanan farin cikin tayi dan tasan ba lalai Yuseef ya ritsaba ko banza yau ta fara rama abunda yake mata yadaketa yakuma dirjeta san ransa to shima yau ya 'dan 'dana yaji






itama Nuratu kusan kwanan tayi ba bacci gaba daya YJ ya gama tada mata da hankali kuma yayi tafiyarsa shi bashida matsala yanada mata a gida gashi ta rife harka da maza sabuda magun gunan da take anfani dasu haka ta kwana a tsaitsaye safiya nayi ta tafi gidan 'kawarta dan tasamu ta dawo daidai yanxu

Ads At the End of Article

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login
Footer Ads