Showing 42001 words to 45000 words out of 49729 words
Chapter 15 - BINTU Book Complete Document by Rufaida Umar .txt
©Rufaida Omar
(July...2016)
<<42>>
Hankalinta ya tashi, ta fad'a kan gado tayi shiru. Ya akayi ta kasa danne zuciyarta? Ta ji haushin kanta, Allah Yasa dai bai gano lagonta ba.
Bata kammala tunane-tunanenra ba ya shigo da sallamarsa.
Ta daure ta amsa a nutse batare da ta dubeshi ba.
Shi d'inma bai damu ba ya mik'amata Hanif.
"Rik'eshi."
Ta kar6eshi baki bar dubanta ba ya yamutse fuska kad'an. Kamar yace wani abu sai kuma ya fasa ya fice.
Ta bishi da kallo tana murmushin takaici, wasu siraran hawaye suka sirnano daga idanunta. Iyakar saninta, tana da rik'o wani lokacin, amma ta rasa dalilin da yasa zuciyarta ke neman gazawa wajen rik'on abinda Yaya Ma'aruf yayi mata. Magana kam, ya gaggasa mata, saidai ta tsorata da abinda Aisha tace akan matan dake kawomasa hari zasu iya zamowa barazana a rayuwarsu.
"Amma bai furta yana sonki ba. Kodai bukatar ce kawai yake nufi?"
Ta ji zuciyarta babi dadi da wannan tunanin da tayi. Ta yi ringingine saman gado tana duban Hanif dake wasa da zobenta. Tunaninta bai wuce anya dagaske Ma'aruf yana sonta ba? Tafi bawa zuciyarta kawai bukatarta yakeyi. Ba don hakan ba ma bazai nemeta ba. Da bakinsa ya kushe halittarta, ya nuna mata nan duniya ya k'arfin kasancewa da ita. Ita kuwa ta yaya ma Aisha zatace kada ta k'i bada kai?
Ta numfasa ta rik'o hannun d'an kamar shine uban take maganarta a fili.
"Kai, bazan yi yanda yakeso da wuri ba, sai naji gaskiyar abinda ke zuciyar babanka."
Hanif dai banda ihu-ihunsa da 6angale dariya babu wani abu da yakeyi. Ta d'an kama kumatunsa.
"Ni ce fa Bintun Mami! Zamiyi maganinsa ko?" Ta k'arashe da 'yar dariya. Ba ita ta fito daga dakin ba saida ya kwalamata kira. Ta janyo (After Dress) ta zura tana murmushi ta fita.
Yana zaune saman kafet yana amsa wayar Abbansa, saidai hakan bai hanashi binsu da kallo ba har suka zauna.
Hanif ta ajiye gefe sannan ta mik'e ta dauko komai na bukata wajen cin abinci. Ta soma zubawa ta ji muryarsa.
"Fati." Bata amsa ba, ba kuma ta fasa abinda takeyi ba, saidai kiranta da yakeyi da Fati, yana sanyamata jin wani abu.
Ya k'ara kiranta da murya da sigar da bazata iya ji ta kyale ba. Dole saida ta yi dagaske wajen saita tunani da nutsuwarta, ta d'ago fuskarta a daure, ba k'aramin namijin k'ok'ari tayi ba wajen dubansa.
"Na'am." Ganin yanda ta tur6une fuska sai ya ji haushin kansa. Ya manta da cewar Bintu ce fa, yanzun d'an abubuwan da ya aikata zasu sanya ya janyowa kansa sabon raini.
Ya sosa hanci.
"Kada dai ki dauki abin d'azu a matsayin wani abu, haka aure ya gada. Eh, kuma ba zai yiwu gida bai k'oshi ba a bawa na waje. Abar batun nan, ya wajaba lallai a gareni ni da ke mu zamto masu tsoron Allah mu dunga sauke hakkokin juna. Hakan zai fi mana kyau." Shi kam, bak'a sosai yaso yarfamata. Baisan ya akayi ya kasa ba.
Anzo ga6ar da zata maida martani, don haka ta tura mishi farantin abincin gabansa, ta dubeshi ta kauda kai tana murmushin mugunta.
"Na farko dai ni bani da bukata, hakki kuma na yafe nawa, kuma Yaya ka manta kace babu abinda zakayi da jikina. Ka kuma ce kallona kan tashi zuciyarka. Ni ce fa wannan yarinyar da kake fad'a. To nidai bani buk'atar komai nagode da niyya."
Ya rasa me zaice? Saidai ya maze ya sha mur. Kamar yayi magana sai ya fasa ya hau cin abinci yana ta nanata maganganunta a ransa. Lallai ma yarinyar nan, wato haka take da riko? Ya ji ta ba shi haushi, ya d'an dubeta da niyyar fad'a, saidai bazai iya ba, wai wane irin muguwarl soyayyarta ce tayi mishi kamu har haka? Kallonta ma wani nishad'antar da zuciyarsa yakeyi. Ya daure batare da ya kalleta ba cikon sanyin murya yace. "Please leave me alone."
Yanda yayi maganar baisa ta nuna tausayinsa a fuska ba, iyakar magana ai ya gasa mata. Ta dauki Hanif har da wani cillashi sama tana dariya. Daga haka ta shige dakin Hanif.
Ji yayi ransa na k'una, wato ko a jikinta? Shi kuwa yaya zaiyi ne ta gane zuwa yanzu yayi nadama? Lallai so na sanya ladabin dole. Yau shi ke bin Bintu!
Ya runtse ido.
* * *
Tun daga ranar ya fita hanyarta, duk da cewar ta damu a 6oye, hakan baisa a fili nuna kamar batasan me yake yiwa fushin ba. Ta daure ta cigaba da walwalarta yanda ta saba babu ko nuna wata alama ta damuwa.
Ranar da ta je gida wuni, shima ranar yana ajiyeta ya nufi gidan abokinsa Hashim.
"Ya akayi ne wai? Please mafita zakaban banason dariyar banza."
Hashim ya tsagaita dariyarsa.
"Sorry, mamaki dai nayi ne. Kamar ka ace ka auri wannan ficikar yarinyar har ma ka soma sonta? Abinda ko a mafarki bazakayi kuskuren gani ba kenan."
Ya fahimci Hashim na tunano mishi furucinsa ne. Ya lumshe ido kafin ya bud'esu ya dubeshi ransa a 6ace, ya ja guntun tsaki.
"Bazaka gane ba, banason tuna baya."
Hashim ya numfasa ya gimtse dariyarsa. Daidai sadda Salimarsa ta shigo ta ajiye musu kayan motsa baki. Ta tambayi lafiyar Amarya. Ya amsa da murmushi.
"Lafiya, ai kun kyauta tunda shi bai kawoki ba kekuma bakizo ba."
Hashim da Sally sukayi dariya.
"Tuba nake, zaku ganni very soon in sha Allah."
Ya jinjina kai yana shafa sumarsa fuskar dauke da murmushi.
Bayan fitarta daga falon, Hashim ya dubeshi. "Kai zakayi wannan yak'in har ka siye zuciyarta."
Ya yatsine fuska yana dubansa.
"Ta yaya kenan? A tunaninka zan durkusa na rok'eta ta soni? Never! Furuci d'aya nayi mata wanda a yanzu nake (regretting, I'm in need of her)."
Hashim ya ja tsaki.
"Kana da matsala, dole kuma ka sauke wannan ji da kai ko ince girman kan da kake nunamata wallahi."
(Kuyi hakuri, banjin dadin jikina ne
.
Tears)
[7/25, 6:38 PM] +249 99 842 9948: ¶°°BINTU°°¶
©Rufaida Omar
(July...2016)
<<43>>
Hashim ya dubi abokin nasa da tausayi yace ma'aruff dole ka daure anjuma kaje kayi raping din bintu ko tana so ko bata so ....hehehe lol zuciyarta? Ta ji haushin kanta, Allah Yasa dai bai gano lagonta ba.
Bata kammala tunane-tunanenra ba ya shigo da sallamarsa.
Ta daure ta amsa a nutse batare da ta dubeshi ba.
Shi d'inma bai damu ba ya mik'amata Hanif.
"Rik'eshi."
Ta kar6eshi baki bar dubanta ba ya yamutse fuska kad'an. Kamar yace wani abu sai kuma ya fasa ya fice.
Ta bishi da kallo tana murmushin takaici, wasu siraran hawaye suka sirnano daga idanunta. Iyakar saninta, tana da rik'o wani lokacin, amma ta rasa dalilin da yasa zuciyarta ke neman gazawa wajen rik'on abinda Yaya Ma'aruf yayi mata. Magana kam, ya gaggasa mata, saidai ta tsorata da abinda Aisha tace akan matan dake kawomasa hari zasu iya zamowa barazana a rayuwarsu.
"Amma bai furta yana sonki ba. Kodai bukatar ce kawai yake nufi?"
Ta ji zuciyarta babi dadi da wannan tunanin da tayi. Ta yi ringingine saman gado tana duban Hanif dake wasa da zobenta. Tunaninta bai wuce anya dagaske Ma'aruf yana sonta ba? Tafi bawa zuciyarta kawai bukatarta yakeyi. Ba don hakan ba ma bazai nemeta ba. Da bakinsa ya kushe halittarta, ya nuna mata nan duniya ya k'arfin kasancewa da ita. Ita kuwa ta yaya ma Aisha zatace kada ta k'i bada kai?
Ta numfasa ta rik'o hannun d'an kamar shine uban take maganarta a fili.
"Kai, bazan yi yanda yakeso da wuri ba, sai naji gaskiyar abinda ke zuciyar babanka."
Hanif dai banda ihu-ihunsa da 6angale dariya babu wani abu da yakeyi. Ta d'an kama kumatunsa.
"Ni ce fa Bintun Mami! Zamiyi maganinsa ko?" Ta k'arashe da 'yar dariya. Ba ita ta fito daga dakin ba saida ya kwalamata kira. Ta janyo (After Dress) ta zura tana murmushi ta fita.
Yana zaune saman kafet yana amsa wayar Abbansa, saidai hakan bai hanashi binsu da kallo ba har suka zauna.
Hanif ta ajiye gefe sannan ta mik'e ta dauko komai na bukata wajen cin abinci. Ta soma zubawa ta ji muryarsa.
"Fati." Bata amsa ba, ba kuma ta fasa abinda takeyi ba, saidai kiranta da yakeyi da Fati, yana sanyamata jin wani abu.
Ya k'ara kiranta da murya da sigar da bazata iya ji ta kyale ba. Dole saida ta yi dagaske wajen saita tunani da nutsuwarta, ta d'ago fuskarta a daure, ba k'aramin namijin k'ok'ari tayi ba wajen dubansa.
"Na'am." Ganin yanda ta tur6une fuska sai ya ji haushin kansa. Ya manta da cewar Bintu ce fa, yanzun d'an abubuwan da ya aikata zasu sanya ya janyowa kansa sabon raini.
Ya sosa hanci.
"Kada dai ki dauki abin d'azu a matsayin wani abu, haka aure ya gada. Eh, kuma ba zai yiwu gida bai k'oshi ba a bawa na waje. Abar batun nan, ya wajaba lallai a gareni ni da ke mu zamto masu tsoron Allah mu dunga sauke hakkokin juna. Hakan zai fi mana kyau." Shi kam, bak'a sosai yaso yarfamata. Baisan ya akayi ya kasa ba.
Anzo ga6ar da zata maida martani, don haka ta tura mishi farantin abincin gabansa, ta dubeshi ta kauda kai tana murmushin mugunta.
"Na farko dai ni bani da bukata, hakki kuma na yafe nawa, kuma Yaya ka manta kace babu abinda zakayi da jikina. Ka kuma ce kallona kan tashi zuciyarka. Ni ce fa wannan yarinyar da kake fad'a. To nidai bani buk'atar komai nagode da niyya."
Ya rasa me zaice? Saidai ya maze ya sha mur. Kamar yayi magana sai ya fasa ya hau cin abinci yana ta nanata maganganunta a ransa. Lallai ma yarinyar nan, wato haka take da riko? Ya ji ta ba shi haushi, ya d'an dubeta da niyyar fad'a, saidai bazai iya ba, wai wane irin muguwarl soyayyarta ce tayi mishi kamu har haka? Kallonta ma wani nishad'antar da zuciyarsa yakeyi. Ya daure batare da ya kalleta ba cikon sanyin murya yace. "Please leave me alone."
Yanda yayi maganar baisa ta nuna tausayinsa a fuska ba, iyakar magana ai ya gasa mata. Ta dauki Hanif har da wani cillashi sama tana dariya. Daga haka ta shige dakin Hanif.
Ji yayi ransa na k'una, wato ko a jikinta? Shi kuwa yaya zaiyi ne ta gane zuwa yanzu yayi nadama? Lallai so na sanya ladabin dole. Yau shi ke bin Bintu!
Ya runtse ido.
* * *
Tun daga ranar ya fita hanyarta, duk da cewar ta damu a 6oye, hakan baisa a fili nuna kamar batasan me yake yiwa fushin ba. Ta daure ta cigaba da walwalarta yanda ta saba babu ko nuna wata alama ta damuwa.
Ranar da ta je gida wuni, shima ranar yana ajiyeta ya nufi gidan abokinsa Hashim.
"Ya akayi ne wai? Please mafita zakaban banason dariyar banza."
Hashim ya tsagaita dariyarsa.
"Sorry, mamaki dai nayi ne. Kamar ka ace ka auri wannan ficikar yarinyar har ma ka soma sonta? Abinda ko a mafarki bazakayi kuskuren gani ba kenan."
Ya fahimci Hashim na tunano mishi furucinsa ne. Ya lumshe ido kafin ya bud'esu ya dubeshi ransa a 6ace, ya ja guntun tsaki.
"Bazaka gane ba, banason tuna baya."
Hashim ya numfasa ya gimtse dariyarsa. Daidai sadda Salimarsa ta shigo ta ajiye musu kayan motsa baki. Ta tambayi lafiyar Amarya. Ya amsa da murmushi.
"Lafiya, ai kun kyauta tunda shi bai kawoki ba kekuma bakizo ba."
Hashim da Sally sukayi dariya.
"Tuba nake, zaku ganni very soon in sha Allah."
Ya jinjina kai yana shafa sumarsa fuskar dauke da murmushi.
Bayan fitarta daga falon, Hashim ya dubeshi. "Kai zakayi wannan yak'in har ka siye zuciyarta."
Ya yatsine fuska yana dubansa.
"Ta yaya kenan? A tunaninka zan durkusa na rok'eta ta soni? Never! Furuci d'aya nayi mata wanda a yanzu nake (regretting, I'm in need of her)."
Hashim ya ja tsaki.
"Kana da matsala, dole kuma ka sauke wannan ji da kai ko ince girman kan da kake nunamata wallahi."
[7/26, 12:44 PM] +249 99 842 9948: ¶°°BINTU°°¶
©Rufaida Omar
(July...2016)
<<44>>
Shi kuwa iyakar dauriyarsa kawai yayi, yana son kusantar tafi haka, saidai bayaso yayi gaggawar da zata fassarashi baibai. Watakil ba zata fahimci yanda yake so da kaunarta ba.
Ya ji sadda tayi bacci, shi d'in kuwa ya jima kafin baccin yayi awon gaba da shi hakance ta sanya baiji kiran sallar asuba ba.
Ta k'ura mishi ido tana kallon irin baiwar da Allah Ya bata na samun mutum mai kyau da kwarjini irin Ma'aruf, ba wayonta ba ba komai ba.
Bacci yakeyi hankalinsa kwance, dakyar ta iya mik'ewa ta fad'a toilet.
Saida ta kammala tsarki da alwala ta fito. Har lokacin bai tashi ba.
Ta d'ora zani saman rigar baccinta tayi shirin tayar da sallah tsaf sannan ta tashe shi a hankali ta hanyar bubbuga k'afarsa.
Ya waro ido yana 'yar mik'a. Ganinta da hijab, ya sanyashi azamar mik'ewa.
Saida ya kammala sannan ya fice zuwa masallacin gidan dake kallonsu. Ita d'inma Sarah ta tayar, ta koma tayi nata.
Ta jima da gama addu'o'inta da komai, har rana ta d'an fito, tana son ta d'an runtsa saidai tana tunanin Hanif.
Zata fita sukaci karo zai shigo, ta tsorata, ai ta dauka babu abinda zai maidoshi. Ta gaisheshi ya amsa kafin ta ba shi hanya.
"Ina zaki?"
Ta dubeshi. "Aiki zanyi."
Ya ja hannunta ya rufe k'ofar.
"Aiki da asubar nan Fati? Bari zuwa anjima naga yau dai ba makaranta zaki ba.
Bai bari tayi magana ba ya nufi ciki da ita. Har gado ya ajiyeta ya kashe fitilun ya zagayo ya kwanta gefenta.
Ta runtse ido jin abinda yakeyi. Ya kuramata idanu yana murmushi.
"Fati." Ya kira sunanta cikin sigar da ba zata jura ba. Bata iya amsawa ba.
"Look into my eyes, please."
Ta bud'e idanunta a hankali ta sauke cikin nashi, da sauri kuma ta maida ta rufe. Yayi murmushi ya soma magana ba tare da ya bar abinda yakeyi mata ba wanda ke kunce notinan kanta.
"Zaman da mukayi dake tare yasa na damu dake yanzun, kin samu wani babban gurbi a zuciyata Fati..."
Sai kuma yayi shiru. Ba wannan takeson ta ji bani ta so ba, yanda ya soma bi da ita yasa ta soma fita hayyacinta, saidai da sauri ta mik'e zaune ya dubeta da soyayyun idanunsa. Da saurinta ta mik'e kafin ya ankara ta nufi k'ofa.
"Tsaya!" Ya fad'a da 'yar muryarsa. Ta tsaya cak, ta sa hannu tana m'ara suturce jikinta, a yanzun shi kuma ya shiga matsanancin damuwa, Bintu bata son shi, shine kawai abinda yasa wa ransa.
Hakan yasa shi mik'ewa gami da gyara rigarsa ya nufi inda take.
"D'akinki ne. Baki kamata na takuraki ba."
Daga haka ya fice. Ta bishi da kallo kafin ta lumshe ido tana murmushi. Ta yarda ta kuma gaskata cewar Ma'aruf fa yana sonta yanzun, saidai ta so yayi furucin da bakinsa ba wai yayita kwana-kwana ba.
Ta koma ta kwanta gami da tattaro zanin gadon da filon da yayi matashi tana shinshina cike da jin sanyi a ranta. K'amshin turare Yaya Ma'aruf kawai ke tashi. Wasu ruwan hawaye suka kwaranyo mata. Ko a mafarki idan ance mata zata fad'a wannan hali na soyayya ba lallai ta gaskata ba, sai gashinan daga ita har Yayannata Allah Ya jarabcesu da fad'awa kogi na soyayyar juna, so mai wahalar da zuciya da gangar jiki kuwa.
Shima a can, kasa bacci yayi, idan har bazai samu kan Bintu ba, to zai iya kamuwa da mugun ciwo kuwa don shi kad'ai yasan yanda yakeji a ransa. Yayi amanna cewar bazai iya son wsta ko kusantarta wata d'iya mace ba sai ita. Ita kad'ai yake so yake kuma buk'ata.
Ya lumshe ido yana sakin ajiyar zuciya.
Bintu kuwa har ta kammala komai ta bawa Hanif abincinsa tayi mishi wanka Ma'aruf bai fito ba. Ta gaji da zaman jira ta bar Hanif a hannun Sarah itama ta fad'a wankan. Har ta kammala ta shirya cikin doguwar riga d'inkin buba ta fito falon, shiru babu labarinsa. Hankalinta ya tashi, ta kasa daurewa kawai ta nufi d'akinnasa. Da sallamarta ta shiga, abin mamaki baya dakin, jin motsin ruwa ya bata tabbacin yana wanka ne. Hakan yasa ta fita. Saida ta kammala karyawa ta fiddowa Sarah keken Hanif baranda ta shiga turashi, ita kuwa zama tayi jugum har zuwa sadda ya turo k'ofar ya fito. Tasan yau babu aiki, to meyasa ya shirya cikin manyan kaya.
Zama yayi a gefenta, duk yanda yaso ya nunamata yayi fushi, bai iya hakan ba, musamman ma ganin yanda ta ci ado, duk sai ya raina ajinsa, to ita d'inma hakanne a wajenta.
"Fati." Ta narke fuska. "Nidai gaskiya ka daina kirani Fati."
Yana murmushi ya jefamata tambaya.
"Why?" Ta turo baki "Sunan fa Mami ne, kacemin Bintu na yanda kwa ya sanni da shi."
"Ok, Bintuna, had'amin tea."
Ta dubeshi ido waje sai kuma tayi k'as da kanta don batason kallon da yakeyi