Showing 72001 words to 75000 words out of 119225 words
Chapter 25 - TSUTSAR NAMA BOOK 2 By Bilyn Abdul.txt
nema yi, a zuciyarsa ya ayyana (Haba Halimatu taya zan iya haƙuri da wannan baiwar taki) a fili kuwa sai ya jawota ya matse a jikinsa. Duk yanda take mutsu-mutsu yaƙi ya saketa. Dan ya tabbatar tana samun sa'a wlhy sai dai yaji a salansa. Shiko yanda ya samu ya killafa Mom ai gara dai ya angwance dan ganin Halime matsayin amarya zuwa gobe sabon show ne yasan zai tashi. Gara ya mora yasan ya mora duk ma wadda za'ayi sai ayi kawai ko.
Cak ya ɗaga Halime zuwa saman gadon. Aiko ta ƙwalla ƙara tana ƙoƙarin turesa. Duk da su Abba an girma ai ƙarfin ba ɗaya ba. Ganin ma tana neman tona mas asiri gida cike da ƴaƴa ga suruka ga Gwaggo sai kawai yay maganin bakin ta hanyar rufesa da nashi. Daga haka ya shiga tabbatar ma Halime shima ɗin da duk da shekaru sun ja da sauransa....
Wani masifaffen ihu da Halime ta fasa tuni ya gama karaɗe gidan. Sai ko a kunnen kowa musamman Mom data gagara rintsawa ita da Ummanta. Dan Gwaggo Gudidi tuni tayi barcinta hankali kwance. Wani irin masifar yankawa zuciyar Mom tayi. Sai ko gata ta ɓaro daga saman gado jikinta na masifar rawa da karkarwa. Ƙofa ta nufa cikin rufewar ido tana dannama Abba zagi da tsinuwa. Tana buɗe ƙofar tayo baya da sauri tare da saka duka hannayenta biyu ta toshe kunnuwanta tana mai fashewa da kuka.. Cikin sauri Ummanta ta miƙe. Kanta tayo da sassarfa. Sai dai me, itama tana zuwa jikin ƙofar ta jiyo kukan Halime da roƙon da takema Abba. Tare da surutan Abba cikin sakin layi...
“A'uzubillahi minnashshaiɗanirrajim. La'ilaha illalahu Muhammadurrasulillahi Sallallahu alaihi Wasallam. Innalillahi wa-inna ilaihiraji'un Imamu ka gama tambaɗewa. Imamu kayi asara kayi girman kwabo. Wlhy ka gama watsewa Imamu gagararre mara mutunci” ta danna ƙofar da ƙarfi cikin sambatu da ruɗewa. Tuni tsohuwa ta rikice taji abinda yafi ƙarfin rashin kunyarta🥱. Yayinda Mom ta sake gigicewa dalilin salatin Ummanta. Sai kawai ta dinga numfashi da ƙyar kamar zata shiɗe.....
😒Mom ƙyale Abba kinji, ai zai dawo ne zaici mutanen garinsu gwarzo 🥱🤥.
💢💢💢💢
*_INDIA_*
A India kam sama da ƙasa an nema Mansoor an rasa. Dan a daren jiya ya gudu daga asibiti. Matuƙar ƙololuwar tashin hankali iyayensa da ƴan uwansa sun gama shiga. A take suka shiga bincike. Sai gashi an gano cewar yabi jirgin zuwa Abu-dabi a daren jiya. A yanzu hakama awanni biyu kenan da saukar jirgin.
Hankalin Mamy ne yafi na kowa tashi a wannan karon. Dan haka ta azalzalesu akan su bishi. Da farko Dad yaƙi bata goyon baya, sai da Attahir yayta roƙonsa dan shi baisan mike faruwa ba sannan ya amince bisa shawarar da tashi zuciyar ta bashi shima na bari suje ɗin yaga ƙarshen abinda Mamyn ke shiryawa. A ranar basu sami jirgin wucewa Dubai ɗin ba. Sai kuma hakan ma ya zame musu alkairi dan Mamy a daren ta samu labarin zuwan ƙanwar tata Nigeria, dan haka ta sauya akalar tafiyar tasu suma zuwa Nigeria. Dan ta tabbatar in har Mansoor yaje Dubai bai samu Sakinar ba shima Nigeria ɗin zai nufa.
Hakan kuwa ce ta faru, sai dai a washe garin ma basu sami jirgin Nigeria kai tsaye ba sai na Dubai ɗin. Hukuncin UBANGIJI a Dubai ɗin kuma sai jirgi ya haɗasu da Mansoor da shima zai wuce Nigeria ɗin. Nunawa yay ma kamar bai gansu ba, sai da Attahir yaje har inda yake ya masa magana cikin tsokana da lallashi sannan ya kulashi. Suma su Dad ya gaidasu a ciccinkushe. Shi dai Dad ɗin bai kulashi ba. Sai Mamy ce keta nan nan da shi.
Koda suka iso Nigeria tun a airport suka sake nema Mansoor suka rasa. Tashi hankalin Mamy ya sake yi, bata ko saurari Dad ba ta shiga taxi tace ya kaita anguwar su Sakina. Dan suna da gida anan Kano da in sunzo suke sauka. Attahir ne cikin damuwa yay ƙoƙarin tsaidata, amma sai bata ko sauraresa ba dan haka yay zuguy yana kallon motar. Sai kuma ya juyo yana kallon Dad da shima yake tsaye cikin matsanancin ɓacin rai bai ce komai ba. Rasa abin cewa Attahir ɗin yayi, sai kawai ya duƙar da kansa yay shiru zuciyarsa duk a dagule dan shi kam ya rasa mike faruwa haka kuma a tsakanin iyayen nasu cikin kwanakin nan.....
💞⭐💞⭐💞
MAASH
Har dare bai san inda hankalinsa yake ba. Sai gabannin asubahi zazzaɓin ya sakesa. Ajiyar zuciya ya ringa saukewa a jajjere. Kafin ya miƙe zaune cikin dauriya saboda kiraye-kirayen sallar asubahi da ake tayi tako ina. Cikin nauyin jiki da rashin ƙwari ya nufi bathroom yana haɗa hanya. Ruwa mai zafi ya samu ya shiga. Sai da ya tabbatar ya ratsashi tare da watsakke masa jiki sannan yay wankan da alwala ya fito. Dukkanin sallolin daya rasa jiya saboda yanayin da yake ya fara ramawa. Bayan ya idar da sallar asubahi har zai kwanta sai kuma zuciyarsa ta gargaɗesa akan hakan. Alkur'ani ya ɗauka ya fara karatu, tun yanayi da ƙyar har jikinsa ya fara sakewa nutsuwa ta fara riskarsa. A jajjere ya dinga sauke ajiyar zuciya nan ma. Sai da ya kai har inda yake buƙata kafin ya miƙe ya hau gadon ya kwanta. Shi ba ma'abocin yawan kwanciya barci bane musamman ma na safe saboda yawan uziri. Amma rashin samun na dare yana kwanciya barci mai nauyin gaske yay awon gaba da shi...
A lokacin da Maash ke a sashensa yana fama da ciwo a ɓangaren Samraah tsaye take ƙyam akan ƙafafunta tana miƙama UBANGIJI kukanta. Kaso biyu bisa ukun daren ta rayashine da ƙiyamullail. Kafin ta ɗora da karatun Alqur'ani har asubahi. Tana idarwa duk da barcin dake a cikin idanunta haka ta ɗora shi ta cigaba dayi. Tanayi tana tofama a ruwan data ajiye botiki guda. Da yake tasa himma kafin goma tayi taci kusan izifi ashirin da wani abu. Motse-motsen da Ummie keyi ya fargar da ita, (yunwa) ta ayyana a ranta tana ƙoƙarin miƙewa. Ilai kuwa sai gashi tana farkawa da kiran sunan “Muhammad yunwa. Yunwa Muhammad” ta fara cin karo. Zumut ta miƙa ta nufeta har tana tuntuɓe da katifa............✍️
_Masoya ina ƙara gaya muku kada ku bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR ta 2024 babu ku. Dan wannan karon komai fa na musamman ne. Sabuwar Shekara, sabon zubi da babu irinsa._
_GUDA DAYA:400_
_BIYU:700_
_UKU:900_
_HUDU: 1200_
_BANK NAME:KEYSTONE_
_BANK ACC NO:6019473875_
_ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_
_ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_
__
_IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_
_*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din*_
*09033181070*
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR💖💯💖ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKU NE💃_
*_ALLAH ka gafartama iyayenmu 😭🙏_**_Typing📲_*
*_🐛TSUTSAR NAMA....!!🐛_*
_(Itama nama ce)_
_𝑩𝒊𝒍𝒚𝒏 𝑨𝒃𝒅𝒖𝒍𝒍 𝒄𝒆🤙🏻_
_𝑩𝒐𝒐𝒌 𝒕𝒘𝒐_
_𝑷𝒂𝒈𝒆 𝒕𝒉𝒊𝒓𝒕𝒚 𝒔𝒆𝒗𝒆𝒏_
......A kunyace ta fito daga banɗakin bayan kammala canja kayan da Abba ya bata na barci. Tana fitowa suka haɗa ido da Abba dake zaune a bakin gado saitin ƙofar toilet ɗin. Ƙara cikuykuye Hijjab ɗin nata tayi da saurin duƙar da kanta ta koma jikin bango ta lafe. Murmushi ya saki tare da miƙa mata hannu alamar tazo. Sai dai ta gagara yin hakan sai ma idanunta ne da sukai ƙwalƙwal kamar zata fasa kuka. Murmushi Abban ya sake yi da sauke ajiyar zuciya. Sai kuma ya miƙe ya nufeta. Hannunta ya kamo ya jawota jikinsa ya rungume. Kafin a hankali cikin dabara ya zane Hijjab ɗin nata ya cilla saman kujera ƙwara ɗaya dake ɗakin. Ƙoƙarin raba jikinsa da nata yayi amma taƙi yarda da hakan. Sai ma sake ƙanƙamesa da tai tana jujjuya kan nata alamar dai bata son ya ganta a kayan barcin.
A hankali ya ranƙwafa saitin kunnenta ya raɗa mata, “Mu kwana a haka kenan bazaki gaji ba?”.
Kafaɗa ta noƙe masa alamar a'a. Sai kuma cikin rawar murya ta ce, “Dan ALLAH zan saka hijjab ɗin dai”.
“Kin taɓa ganin amarya da hijjabi a gaban angonta?”. Ya sake raɗa mata cikin kasala. Kasa iya cemasa komai tayi, sai ma cusa kanta da ta sake yi cikin jikinsa. Shima sai bai sake magana ba ya ɗagata cak sai tsintar kanta tayi a gado. Yanda tai wani mugun duƙunƙunewa waje guda kamar ƴar mage ya bashi dariya. Gadon ya hau shima tare da rage wutar ɗakin ya sake jawota jikinsa ya rungume....
★“Umma ki buɗe min, na rantse da ALLAH Imamu bai isa ya kwana ɗakin tsinanniyar yarinyar can ba.”
“Jalilah bazan buɗe ba. Wai miyasa ke baƙya jin nasiha ne a rayuwarki. Wannan shirmen naki wai kina tunanin zai haifar mana da ɗa mai ido ne? A gabana a gaban ƴaƴanki fa ya rantse ya maya akan in har kika cigaba da ɗaga masa hankali sai ya sake ki babu ko shakka balle kunyata. Amma har kike kasa maida hankalinki jikinki ki nutsu mubi hanyar mai ɓullewa. Imamun yanzu fa ba irin na da bane ba. Ko so kike ya sake kin ki tafi ki bar mata gidan ne shike nan taci nasara a kanki?”.
Kuka mai ƙarfi Mom ta saki. Batare data amsawa Umman tata ba ta zube a wajen tana kara ƙarfin kukanta har numfashinta na seizing tamkar zai rabu da gangar jikinta. Duƙawa Umma dake cikin matsanancin damuwa tayi itama tana cigaba da lallashinta...
★Zumbur Halime ta miƙe tana zare idanu jin hannun Abba akan jikinta. Shima Abba sai ya miƙe cikin mamakinta ya kunna fitilar ɗakin. “Lafiya kuwa Halimatu?”.
Kai ta girgiza masa tan ƙoƙarin sauka a gadon, riƙota ya sake yi, sai kawai ta fisge hannun ta sauka gaba ɗaya har tana haɗawa da kamar gudu. Zuba mata ido kawai Abba yay mamaki na neman kasheshi. Itako tana lafe jikin bango sai zare idanu takeyi. Murmushi Abba yayi da girgiza kansa. Sai kuma cikin ɗan rage murya ya furta, “Kina son wani abu ne?”.
Kanta ta girgiza masa. Shima sai ya sake jinjina kan. “Okay miya faru to?”.
“Zan je falo na kwanta?”.
“Saboda me?”.
“Naga zaka kwana anan ne”.
“Ai nan ne ya dace dana kwanta Halimatussa'adiyya”.
Da sauri ta ce, “Hu'imm tabb”.
(Badaƙala) Abba ya faɗa a zuciyarsa yana cizon lips ɗinsa. Sai kuma yay ƙoƙarin sakkowa a gadon. Tana ganin zai nufota ta kwasa a guje zatai falo. Ai baima san lokacin daya buga tsalle ya cafkota ba. Kuka ta fashe masa da shi. “Dan ALLAH kayi haƙuri Alhaji. Ni wlhy babu ruwana bana so. Kai fa babba ne”.
Hankalin Abba tashi ya nema yi, a zuciyarsa ya ayyana (Haba Halimatu taya zan iya haƙuri da wannan baiwar taki) a fili kuwa sai ya jawota ya matse a jikinsa. Duk yanda take mutsu-mutsu yaƙi ya saketa. Dan ya tabbatar tana samun sa'a wlhy sai dai yaji a salansa. Shiko yanda ya samu ya killafa Mom ai gara dai ya angwance dan ganin Halime matsayin amarya zuwa gobe sabon show ne yasan zai tashi. Gara ya mora yasan ya mora duk ma wadda za'ayi sai ayi kawai ko.
Cak ya ɗaga Halime zuwa saman gadon. Aiko ta ƙwalla ƙara tana ƙoƙarin turesa. Duk da su Abba an girma ai ƙarfin ba ɗaya ba. Ganin ma tana neman tona mas asiri gida cike da ƴaƴa ga suruka ga Gwaggo sai kawai yay maganin bakin ta hanyar rufesa da nashi. Daga haka ya shiga tabbatar ma Halime shima ɗin da duk da shekaru sun ja da sauransa....
Wani masifaffen ihu da Halime ta fasa tuni ya gama karaɗe gidan. Sai ko a kunnen kowa musamman Mom data gagara rintsawa ita da Ummanta. Dan Gwaggo Gudidi tuni tayi barcinta hankali kwance. Wani irin masifar yankawa zuciyar Mom tayi. Sai ko gata ta ɓaro daga saman gado jikinta na masifar rawa da karkarwa. Ƙofa ta nufa cikin rufewar ido tana dannama Abba zagi da tsinuwa. Tana buɗe ƙofar tayo baya da sauri tare da saka duka hannayenta biyu ta toshe kunnuwanta tana mai fashewa da kuka.. Cikin sauri Ummanta ta miƙe. Kanta tayo da sassarfa. Sai dai me, itama tana zuwa jikin ƙofar ta jiyo kukan Halime da roƙon da takema Abba. Tare da surutan Abba cikin sakin layi...
“A'uzubillahi minnashshaiɗanirrajim. La'ilaha illalahu Muhammadurrasulillahi Sallallahu alaihi Wasallam. Innalillahi wa-inna ilaihiraji'un Imamu ka gama tambaɗewa. Imamu kayi asara kayi girman kwabo. Wlhy ka gama watsewa Imamu gagararre mara mutunci” ta danna ƙofar da ƙarfi cikin sambatu da ruɗewa. Tuni tsohuwa ta rikice taji abinda yafi ƙarfin rashin kunyarta🥱. Yayinda Mom ta sake gigicewa dalilin salatin Ummanta. Sai kawai ta dinga numfashi da ƙyar kamar zata shiɗe.....
😒Mom ƙyale Abba kinji, ai zai dawo ne zaici mutanen garinsu gwarzo 🥱🤥.
💢💢💢💢
*_INDIA_*
A India kam sama da ƙasa an nema Mansoor an rasa. Dan a daren jiya ya gudu daga asibiti. Matuƙar ƙololuwar tashin hankali iyayensa da ƴan uwansa sun gama shiga. A take suka shiga bincike. Sai gashi an gano cewar yabi jirgin zuwa Abu-dabi a daren jiya. A yanzu hakama awanni biyu kenan da saukar jirgin.
Hankalin Mamy ne yafi na kowa tashi a wannan karon. Dan haka ta azalzalesu akan su bishi. Da farko Dad yaƙi bata goyon baya, sai da Attahir yayta roƙonsa dan shi baisan mike faruwa ba sannan ya amince bisa shawarar da tashi zuciyar ta bashi shima na bari suje ɗin yaga ƙarshen abinda Mamyn ke shiryawa. A ranar basu sami jirgin wucewa Dubai ɗin ba. Sai kuma hakan ma ya zame musu alkairi dan Mamy a daren ta samu labarin zuwan ƙanwar tata Nigeria, dan haka ta sauya akalar tafiyar tasu suma zuwa Nigeria. Dan ta tabbatar in har Mansoor yaje Dubai bai samu Sakinar ba shima Nigeria ɗin zai nufa.
Hakan kuwa ce ta faru, sai dai a washe garin ma basu sami jirgin Nigeria kai tsaye ba sai na Dubai ɗin. Hukuncin UBANGIJI a Dubai ɗin kuma sai jirgi ya haɗasu da Mansoor da shima zai wuce Nigeria ɗin. Nunawa yay ma kamar bai gansu ba, sai da Attahir yaje har inda yake ya masa magana cikin tsokana da lallashi sannan ya kulashi. Suma su Dad ya gaidasu a ciccinkushe. Shi dai Dad ɗin bai kulashi ba. Sai Mamy ce keta nan nan da shi.
Koda suka iso Nigeria tun a airport suka sake nema Mansoor suka rasa. Tashi hankalin Mamy ya sake yi, bata ko saurari Dad ba ta shiga taxi tace ya kaita anguwar su Sakina. Dan suna da gida anan Kano da in sunzo suke sauka. Attahir ne cikin damuwa yay ƙoƙarin tsaidata, amma sai bata ko sauraresa ba dan haka yay zuguy yana kallon motar. Sai kuma ya juyo yana kallon Dad da shima yake tsaye cikin matsanancin ɓacin rai bai ce komai ba. Rasa abin cewa Attahir ɗin yayi, sai kawai ya duƙar da kansa yay shiru zuciyarsa duk a dagule dan shi kam ya rasa mike faruwa haka kuma a tsakanin iyayen nasu cikin kwanakin nan.....
💞⭐💞⭐💞
MAASH
Har dare bai san inda hankalinsa yake ba. Sai gabannin asubahi zazzaɓin ya sakesa. Ajiyar zuciya ya ringa saukewa a jajjere. Kafin ya miƙe zaune cikin dauriya saboda kiraye-kirayen sallar asubahi da ake tayi tako ina. Cikin nauyin jiki da rashin ƙwari ya nufi bathroom yana haɗa hanya. Ruwa mai zafi ya samu ya shiga. Sai da ya tabbatar ya ratsashi tare da watsakke masa jiki sannan yay wankan da alwala ya fito. Dukkanin sallolin daya rasa jiya saboda yanayin da yake ya fara ramawa. Bayan ya idar da sallar asubahi har zai kwanta sai kuma zuciyarsa ta gargaɗesa akan hakan. Alkur'ani ya ɗauka ya fara karatu, tun yanayi da ƙyar har jikinsa ya fara sakewa nutsuwa ta fara riskarsa. A jajjere ya dinga sauke ajiyar zuciya nan ma. Sai da ya kai har inda yake buƙata kafin ya miƙe ya hau gadon ya kwanta. Shi ba ma'abocin yawan kwanciya barci bane musamman ma na safe saboda yawan uziri. Amma rashin samun na dare yana kwanciya barci mai nauyin gaske yay awon gaba da shi...
A lokacin da Maash ke a sashensa yana fama da ciwo a ɓangaren Samraah tsaye take ƙyam akan ƙafafunta tana miƙama UBANGIJI kukanta. Kaso biyu bisa ukun daren ta rayashine da ƙiyamullail. Kafin ta ɗora da karatun Alqur'ani har asubahi. Tana idarwa duk da barcin dake a cikin idanunta haka ta ɗora shi ta cigaba dayi. Tanayi tana tofama a ruwan data ajiye botiki guda. Da yake tasa himma kafin goma tayi taci kusan izifi ashirin da wani abu. Motse-motsen da Ummie keyi ya fargar da ita, (yunwa) ta ayyana a ranta tana ƙoƙarin miƙewa. Ilai kuwa sai gashi tana farkawa da kiran sunan “Muhammad yunwa. Yunwa Muhammad” ta fara cin karo. Zumut ta miƙa ta nufeta har tana tuntuɓe da katifa............✍️
_Masoya ina ƙara gaya muku kada ku bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR ta 2024 babu ku. Dan wannan karon komai fa na musamman ne. Sabuwar Shekara, sabon zubi da babu irinsa._
_GUDA DAYA:400_
_BIYU:700_
_UKU:900_
_HUDU: 1200_
_BANK NAME:KEYSTONE_
_BANK ACC NO:6019473875_
_ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_
_ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_
__
_IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_
_*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din*_
*09033181070*
*_karki bari ayi tafiyar