Showing 1 words to 3000 words out of 46909 words
Chapter 1 - BAKAR IZAYA Complete Book by Ansholy .txt
Copied By
HAYATU BABA ZUBAIRU
(admin
Arewa hausa novels
Novels villa
Duniyan novels
Hayat hausa novels
Hausa novels and fashion
And
Cool novel, makeup and cooking)
😭BAQAR IZAYA😭 1
Bissimillahir rahamanin rahim
sadaukarwa ga qawata maryam rimaye much love you💋💋💋
😘Ansholly😘
Rugar jalo ruwa ake kamarda bakin qwarya kowa yamaida gidanshi yakolle dan darene sosai ruwan harda kankara gidan mlm iro
Yarinyace wacce aqastin shikarinta bazasu wuce goma ba
Zaune ruwa nadokanta sai karkarwa take kowa nacikin gidan yana daki
Amma ita tana waje acikin ruwa harta babanta yana cikin gidan
amma baidamu da itaba yana dakinshi akolle yana bacci mai dadi itako tananan
Cikin ruwa kuka tasa mai tsuma xuciyar mai saurare duk da tasaba amma ba asbd da wahala
Ba adaina ruwan nanba sai kusan asuba kana aka daina amma duk dahaka ana yaiyafi
Tananan zaune har akafara kiran sallah mahaifinta yafito
cikin dakinshi dauke da bota alamun alwallah zaiyi
Jikinshi wata irin rigar sanyice jibgegeya amma duk da haka rawar dari yake
kallo daya yaima inda take yadauke fuskarshi yakama hanyar bayi
Itadai tana zaune tana kallanshi harya fito yagama alwalla yatafi masallaci
wani irin kuka tasa maiban tausayi tana tunanin anya ita diyar mlm iro ce
dan da ita yarshice daya tausaya mata yadda yaganta cikin wannan sanyin
shikanshi babba yanajin sanyi ina ga ita wacce bata wuce shekara gomaba
nanda nan gabanta yafadi data tuno saura wata biyu tacika shekara goma
takama tunani itadai tasan tunda tatashi mutane ketsoran sura beta ciki harda mahaifinta
Wasu harkiranta suke aljana qawarta daya Hadixa
itama sadda tacika shekara tara hadixa tamutu wanda sanadin haka uwar hadixar har gida tazo tai mata danbanxa duka dawata maganar da harta mutu bazata manta tab
[3/8, 1:04 AM] +234 703 962 5239: 😭BAQAR IZAYA😭2
😘Ansholly😘
Saudakarwa g hadixa tunau
Ta zurfafa cikin tunani kowai taji saukar ruwa ajikinta da sauri tadago
taga waye yai mata haka dan bata gama jin sanyin ruwan daya doketaba gashi anxuba mata
wasu ganin inna uwalace yasa tamaida kanta kasa cikin tsawa inna uwale tace dan ubanki mikike
da har yanxu bakitai rafiba ibar ruwa cikin ladabi tace inna naga anyi ruwan sama kuma duk sadda akai ruwa
Naga bana zuwa rafi juyawa inna uwaletai duk tadauko ruwan duk tamaka mata ajiki
wa yannan ruwanne kikace kin tara to bari keji xuwa rafi yaza mammaki dole
daga yau kodaza akwana ana ruwa bance kisaman kuda roba daya ki taraba
nagaji dashan ruwan tare narafi nakeso kobakiji ba
Cikin rawar murya tace naji kana ta dauki tulin tatafi rafi
yayinda tabar uwale nata xaginta dan sotai taimata mgn taimata dan banzan duka
tana fita kofar gida taga babanta dashi dawani makwabcinsu dagaji maganarta
akeyi dan taji anacewa saura wata biyu tacika shekara goma
tasan kuma da ita ake danduk cikin rugar ko yaro zaka tambaya shekarunta indai harya iya magana zai fadama
tazo tagifta tagabansu tawuce dantasan kota gaishesu bazasu ammasa ba dan babant yace karta qara gaisar dashi domin
shiko gaisuwa bayaso tahadashi da ita duk cikin rugarsu sarkin rugarne kawai yake mata magana
kana yake janta ajiki kamar jikarshi zata iyacewa shika daine ke santa duk fadin duniya
hakadai taketa tunane tunane harta kai rafin saida tayi alwalla tai sallah kana tashi zata ibi ruwan kamin
takai tulin cikin ruwa tuni wani irin bacci ya dauketa ba ita tatashiba sai yamma lis tatashi dasaurinta
tadauko tulin dataga gefanta taibi ruwan cikin sauri tajuya xata tatafi taji kamar anriqe mata kafa tawai wayo bataga kowaba
nantake tasa kuka dan tasan duk sadda tai irin wannan to ranar mai qwatarta gurin inna uwale sai Allah kuma
tunda taji kafarta tariqe tasan ita da komawa gida sai anyi sallar magariba haka taita zama anan har
aka kira sallah kana ta tashi tatafi lokacin data isa gida har anfara sallah
[3/8, 1:05 AM] +234 703 962 5239: 😭BAQAR IZAYA😭3
😘ANSHOLLY😘
Uwale nazaune wurin murhu tahassala wuta
kamar maida huwar kai ko inda innuwarta takema bata kallaba
to ita kantama tasan duk sadda tai irin wannan baqar izaya take gallaxa mata
shiyasa tana juye ruwan tatahu gurinta tadir kusa
kawai jitai tace kwanta kimiko man kafarki da sauri ta kwanta
tamiqa mata kafar dan tasaba dasalan cuta irinta inna uwale saidai
duk da tasaba tana tsoran yaukuma wace irin izaya tatana darmata tana cikin tunanin nan taji wata
irin azaba tashiga daga cikin kafarta har cikin kanta wani irin ihu tasaki
dukda sunada taxara daga gidansu zuwa masallaci amma harcan saida sukaji wannan qara
liman da sauran mutane dama angama sallar sukayo gidan mlm iro danjin mike faruwa
kamin sukawo ankuma fasa wata qarar da sauri suka fada ciki ko jiran abasu ixinin shiga basiba
Uwalece riqe da wuka jajjawur ahanninta taqara azamata akan kafa tana azamata tana shedewa tasuma liman ne
yafara mgn haba uwale mi xakici jikin wannan yar yarinyar duka Hainan nawa take daxaki taimata irin wannan baqar ixayar
yarinyar dabata wuce agoya taba uwale tadaga mashi hannu mlm dan Allah kada kataman
kasan mitaiman aikentanai tunda asuba rafi ibar ruwa tanacan tana baccin dana san
bazai zame mana alheriba duka rigarnan dan duk sadda hainan tai bacci nanda sati kajira
kaga abinda zai samu rigarnan kuma konsani baccinta ba alkairi bane
shiyasa nace kamin wani abu yasamemu ita xaifara samu dansu aljanninta insukaga anacis guna mata sun barmu muhuta
daga liman har wa yanda suka shigo tare saida suka yabama uwale gani suke tayi abin arxiki atunaninsu inhar ana musguna ma hainan dole abar masu rigarsu tahuta dan tunda aka haifeta rugarsu take cikin tashin hankali
Liman yace ai uwale bansan haka bane cigaba daga inda kika tsaya dan baxan taba mance
wannan yarinyaba ranar sunanta mai dakina tamutu ranar da tacika shekara dana yamutu ainibaima dace
nazo nacece taba kawai dan xuciyar musilinci amma yanxu ko kasheta zakiyi nagama magana
wani daga chan gefe yace wallahi dama kashetan akayi dama yafi mana kwanciyar hankali
hakadai suka juya sukatai kowa yana fadin albarkacin bakinshi
😘Ansholly😘
[3/8, 1:05 AM] +234 703 962 5239: 😭BAQAR IZAYA😭4
😘Ansholly😘
Ruwa inna uwale tadebo tawatsa mata afuska wata ajiyar zuciya Hainan
tasaki wadda dagaji bata dadi bane tai maza tatashi xaune
tana kallan inna uwale dan ubanki bari kallona shegiya
maiya toni kurwata tafi karfinki wallahi saida kicinye tawasu badai uwale ba
kuma kitashi ki maxa ga wankinan kiman cikin ladabi ta bude baki tana magana
tace dan Allah inna uwale kiyi haquri sai gobe nai maki bakiji yadda qafata takeman ciwo
aikamar jira take tarife baki taji duka ko ina ajikinta saida tai mata lilis da irin dorunar korar rakummar da sike ta fiya da ita kiwo
kana tace kitashi kitafi kiman wankin kona qara maki mayaiya wace harta mahaifiyarta bata bariba
haka taja jiki hartakai inda wankin yake kukanma bata iyawa dan banda zafin duka da zafin da kafarta takeyi wata irin yunwa takeji dan yau satinta guda ko lumar tuwa batasa abakinta ba
hakadai tafara wankin cikin jiga tuwa wata tsawa taji abayanta kobata wai wayaba tasan inna uwalece dan ubanki daga zaune zaki man wankin
dasauri hainan tatashi tsaye duk da kafarta namata azaba amma hakataita wankin harqafe daya nadare
kowa nagidan yai bacci ahankali takejan qafarta hartaje cikin madahin gidan dan yinwa takeji tamkar zata mutu
tacisa a ta iske tuwo kuma yanada yawa tasan uwale ta ajeshi nadimaman safe harta maida zata rife sai wata zuciyar tace gwara kici
dan kinsan kokici kokar kici baxaki tsallake izayar uwale ba gwarama kisan laifi kikai mata tazubo miya cikin tuwan tazauna duk yawanshi saida tacinye shi
kana tatashi taje tasha ruwa tadawo tazauna jitake kamarta yanke qafarta tayar sbd wani irin radadi take mata haka taita kuka
har aka kira sallah asuba tanan zaune a inda yazame mata daki wani irin xaxxafan zazxabi yarifeta sai rawar sanyi take
[3/8, 1:05 AM] +234 703 962 5239: 😭BAQAR IZAYA😭 5
😘Ansholly😘
Haka malam iro yazo yawuceta yatafi masallaci ko kallo bata isheshiba
itama tashi tayi daqel ta dauki tulu tana tafiya tana hada hanya dan batasu inna uwale
tazo ta isketa tasan dan banzan duka zata sha
tana fita gidan sarkin rugarsu tayi dan tasan shikade zai iya tai makonta
Shima bacikin gidan tashiga ba awajan gidan tatsaya dan matanshi sun hanata shiga
sunce duk ranar da taqara shigam masu gida saisun illatata tana nan zaune har aka fito masallaci
dayake akwai hasken farin wata shiyasa yaga neta
Yace hainan mikike anan da asussuba haka tadago fuskarta daqel dumin ta gala baita iya gala baita
wani bafa danshi yasa yadaukota ya ajiyeta acikin dakinshi kana yadauko wani magani yami qama bafadan yace bata tasha
Ya dagata yabata maganin tasha kana yabashi wani yace ammshi kashafa mata aqafar saida yagama duk umarnin da sarki yabashi kana yaja gefe yatsaya
Saida suka kwashe kusan minti talatin har gari yasoma haske
kana cikin ikon Allah xaxxabin yasauka kuma kafar tarage yimata zafi
Takalli sarkin tace ardo nagode murmushi kawai yai mata kana yace mikikaima uwale tai maki wannan dukan
bata boye mashi komiba saida yayi danjim domin shikanshi yasan duk sadda hainan tai bacci
garinshi yana cikin matsala domin bata bacci daga shekara sai shekara to yanxu gashi saura wata biyu tayi shekara goma
kenan wannan karin bazata ciki shekara goma ba abubuwa zasu faru dan bawai abu dayane ke faruwa ba
Ita dai hainan zuba mashi ido tai tana kallanshi can dai yadago shima yakalleta yace kiyi haquri hainan Allah zai saka maki
inda ita mahaifiyarkice aiba zatai maki hakaba
Hainan tace yauwa ardo dan Allah kabani lbrn ni wacece dan naji wasu suna cewa waini nakashe mahaifiyata da kakanni na
dan Allah dagaske ardo taqare maganar tana kuka
ardo yakalleta cikin tausayi yace share hawayanki kinji hainan yanzu
zakisan koke wacece
*tuna baya*
😘ANSHOLLY😘
08136195038
[3/8, 1:05 AM] +234 703 962 5239: 😭BAQAR IZAYA😭 6
😘Ansholly😘
Kamar yadda kikasani rugarnan hade take da Fulani da buzaye
to haka take tun kaka da kakanni gidan mlm sule da malm amadu makwabtane kana kuma abokaine
nasosai da sosai wanda duk rugarnan ansan yadda sukesan junansu har matansu haka suke
Yayinda malm sule yake ba fulatani shikuma mlm amadu buxune duk dare tare sukecin abinci
Yauma kamar kullin mlm sule ke sallama agidan mlm amadu da sauri yafito
Kayi haquri mlm sule kanata sallama ban amsaba wallahi
nagewaya bayan gidane yana maganar suka ida qarasawa gurin da suke xama
domin cin abinci A,a bakomi abokina kana suka faracin abincin saida suka gama suka wanko hannunsu
Kana suka dawo suka zauna domin tattauna abinda yasha fesu mlm sulene yai gyaran murya
yafara mgn dama mlm amadu wani alfarma nake nema agurinka saidai yagyara xama
yace ina jinka mlm sule dama iro nake yima neman irin auran hadixa diyar wajanka
mlm amadu murmushi yai haba mlm sule dije yar kace kaike iko da ita inma wani kace xakaba ba iro ba wallahi bazance komi ba
Dan dije ikon kace ballantana iro Allah dai yasa alkairi Amin inji mlm sule suduka akwai abinda suke tunani dumin qa idar rugarnan indai maza dayawa sunasan yarinyan tu dule sai anyi shadi
tu lukacin harda dan wajena kesan dija kuma duk rugar nan ansan yafi kowa jarimta
gashi shi mlm sule antaba kashe mashi da a irin wannan shadin dama su biyune yaranshi to yanxu saura iro anya zai iya wannan kasadar
sana tunda buxuwace saiyayi wasa da rakumi su duka sunyi zirfi cikin tunani
mlm amadu shiya katse shirun yace abokina nasan mikake tunani
Yace mixai hana da asuba inminje masallaci adaura auran kaga bawani shadin daza ai tunda tazama matarshi
Mlm sule😁kai amma abokina kakawo shawara wannan yayi Allah yabarmu tare nasan dai za asha surutu arugarnan
ace munyi sar ranmu abinda ba ataba yiba kenan
Hmmm mlm sule inhar ana biyema mutane to subazasu fadi abin alkairiba kuda abin alkairi kayi
haka kumafa ne abokina to yanzu tashi muje mugayawa yan uwa dan sushirya
karsuce munyi gaban kanmu dan munga iyayanmu basu raye
A,a Mlm sule ba inda xamu kasan daga yan uwanka har yan uwana basanmu sukeba
zasu iya zuwa sufa dama sarki ace dole sai anyi wannan shadin gara miyi shirinmu da asubar sunji
hakadai suka aje magana saida asubar kowa zaiji da dauri auran kowa
yashiga gidanshi cikin farin ciki iro dayaji abinda baffanshi yace yayi murna sosai dan dama yanasan
dija sosai gani yake kamar tafi ajinshi domin jail dan sarkin rugarsu yana santa
Hakadai yakwanta cikin farin ciki yayinda dija koda mlm amadu yafada mata abinda
suka yanke shida abokinshi bata nuna wani farin cikiba kuma bata nuna bakin cikiba
yayinda iyayanta suka dauka kunyace takeji
*Asuba*
*Ansholly*
*08136195038*
[3/8, 1:05 AM] +234 703 962 5239: 😭BAQAR IZAYA😭 7
😘Ansholly😘
Asuba nayi iro yafito cikin sauri yashiga bayi yayi wanka
yafito yayi alwalla lokacin baffanshi yafito shima zaiyi alwalla kallan iro kawai yayi yagirgiza kai
Yayinda iro akashege daki akashafa mai yadauko shaddarshi tasallah yasa sai wani washe baki yake waishi ango
Chan naga yan group din Ansholly novels sunata lekenshi wai inama yace yana sansu dan sunga yasha kwalliya to qwalelanko loll
Haka iro yafito sai washe baki yake kamar saban kamun nan lol
tun kamin mutane suzo su malam sule suka samu liman sukaimai bayani amma yaki amin cewa
saida mlm amadu yabashi raqomi daya kana ya amince domin mlm amadu mai kudin rugar nan ne domin kuni danake sarki zamanin dayana
raye yafini raqumma nisa bakusa shiyasa yan garinnan suke girma mashi yayinda dangin ubanshi dana uwarshi suka tsaneshi
dan dukiyar da mahaifanshi suka mutu suka bar mashi
shikuma Allah baibashi dana mijiba yarshi daya mace itace dije
hakadai liman ya yadda dan akwaishi akwai san kudi bayan angama sallah liman yai sanarwar daurin auran
Iro da dije cikin ikon Allah cikinmu ba wanda yai musu kamar anrife mana baki har aka daura auran
Kana tsegwamin mutane yafara tashi sudai su mlm amadu hakuri kawai sukeba mutane duk wanda yace basu kyautaba saisuce yayi hakuri
to andaura aure ba yadda za ace dole awarware shi saidai surutun yayinda yan uwan mlm sule dana mlm amadu sukace sunfidda hannunsu
daga kan almuransu dan sunga basu daukesu kan iyayeba inda iyayansu nanan zasuqi gaya masu
sudai haquri suketa basu nan suka gama surutansu suka qara gaba
da mlm sule yace abari amarya tatare jibi amma mlm amadu yace ranar zata tare tunda bawani abu zatai mashi cikin gida ba
Kuma tanada komi nakayan daki dan kayan dakin da aka kaima dije irin nacikin yan borni ne dan mlm amadu yanada
aboki cikin borni shiyaba kudin yaje yasawo mai kaya masu kyau wanda duk yashiga cikin dakin dije bayasan fitowa
dan gurin kayan dakin dije mukasan miye wannan abun mai laushi katifa yake nifi
hainan tace dama ardo wannan abin mai laushi nadakin inna uwale na innata ne tabbas shine hainan
dan tunda aka sawowa marigayiya dije har yanxu ba wanda aka kara sawuwa irinta
hakadai amarya tatare gidan mijinta suna zaman lfy dan hadixa bata da matsala yayinda jail dana har rishin lfy yasha saboda
rashin dije dan dije ko kyanta zaisa asota dan lokacin yan matan cinsu itace tarike kambon
kyaikyawa dan duk cikin rugar saiya zammana ba wanda yakama qafarta agurin kyau
hakadai amarya da ango sukaita rayuwarsu cikin mutunta juna dije nada shekara biyu Allah yabata ciki karkiso kiga murna wurin wa yannan bayin Allah yayinda ranar da yan gari sukasan da cikin aranar
gonar makwabcinko tayi gobara takone kurmus kuma alokacin baza ace ga abinda ya haddasa gobarar ba kinsan kauye da canfi
to daga nan wasu suka fara yan magan ganu dan alokacin da abin yafaru ana cikin fadin mahaifiyarki tanada ciki kawai sai wuta takama
agurin to alokacin da aka fara canfe canfen wasu sun yadda wasu basu yadda ba
alokacin da aka fara mgnr liman yadawo daga kiwon rakumin da kakanki yabashi yazu ya iske ana wannan mgn
yaja yatsaya yace haba bayin Allah yazako fara yimana canfe canfe daga ance matar iro nada ciki kawai sai ace wuta takama agona aikamin ya ida rife bakinshi
rakuminshi yafadi yana shure shuran mutuwa kamin adauko wuka ayanka tuni ya mutu to nanfa wa inda basu ida yadda ba suka yadda
magana tabaza ruga dan dagaske hakanke faruwa da mutum ya ammabaci dije nada ciki saiyai asarar wani abu
Kuyiman haquri anjima zan qaro mako wani
😘Ansholly😘
[3/8, 1:05 AM] +234 703 962 5239: 😭BAQAR IZAYA😭 8
😘Ansholly😘
sadaukarwa ga Ansholly novels group 💋love you all💋
Hakadai abubuwa sukaita faruwa harya xama anbar maganar cikin dija acikin rugarnan
cikin dija nada wata bakwai bazan mantaba mlm amadu da mlm sule da abokinshi Alhaji hamza wanda nace maki shiya sawowa dija kayan daki acan birni
to sunanshi alhaji hamza yana zuwa rigarnan sosai sayan nono to nan suka hadu da mlm amadu
suna gaisawa har zuminci yaqullu to ahakada har abota mai qarfi tashiga tsakanin su domin mlm amadu
Yayaba da addinin alhaji hamza dan inyazo shiyake koya mashi abubuwan addini dan rugarnan muna da qaranci sanin Allah domin akwai jahilci
sosai dan liman kadaine mlmn dake koyawa to zuwan alhaji hamza yasa muka qara sanin Allah domin duk sadda zaizo saiya fadakar damu kana zai tafi
Bayan anyi gaishe gaishe mlm amadu ne yafara mgn daman zowanai miyi wata shawara koma nace nafada maka
Nace inaji yace shekaran jiya muka yanke shawara nida mlm sule nasaida rakumana da mlm sule yaqi yadda amma dana fada mashi
uzirina shima yadda to cikin ikon Allah muna cikin mgnr saiga alhaji hamxa yazo to damuka gama gaisawane nafada mashi bokatata
tare dayi mashi bayani abinda yasa zansaida shima ya amince amma yaban shawarar na aje daya domin basan yadda Allah
zaiyi da almarinba nima nayadda da shawarrashi to inda Allah yataqaita abin shi alhaji hamza yanada wani aboki mai irin kasuwancin yace mushirya nida mlm sule mutafi burni akai
Mashi yace insha Allahu yasan zaisaya tunda kasuwancin shine haka ko ake amma saida