Header Ads
Showing 1 words to 3000 words out of 46909 words

Chapter 1 - BAKAR IZAYA Complete Book by Ansholy .txt

Ads the beginning of article before Image

Ansholly   

01 Jul 2024

797

Ads at the middle of Article

Copied By
HAYATU BABA ZUBAIRU
(admin
Arewa hausa novels
Novels villa
Duniyan novels
Hayat hausa novels
Hausa novels and fashion
And
Cool novel, makeup and cooking)


😭BAQAR IZAYA😭 1




Bissimillahir rahamanin rahim




sadaukarwa ga qawata maryam rimaye much love you💋💋💋




😘Ansholly😘






Rugar jalo ruwa ake kamarda bakin qwarya kowa yamaida gidanshi yakolle dan darene sosai ruwan harda kankara gidan mlm iro


Yarinyace wacce aqastin shikarinta bazasu wuce goma ba


Zaune ruwa nadokanta sai karkarwa take kowa nacikin gidan yana daki


Amma ita tana waje acikin ruwa harta babanta yana cikin gidan


amma baidamu da itaba yana dakinshi akolle yana bacci mai dadi itako tananan


Cikin ruwa kuka tasa mai tsuma xuciyar mai saurare duk da tasaba amma ba asbd da wahala


Ba adaina ruwan nanba sai kusan asuba kana aka daina amma duk dahaka ana yaiyafi


Tananan zaune har akafara kiran sallah mahaifinta yafito


cikin dakinshi dauke da bota alamun alwallah zaiyi


Jikinshi wata irin rigar sanyice jibgegeya amma duk da haka rawar dari yake
kallo daya yaima inda take yadauke fuskarshi yakama hanyar bayi


Itadai tana zaune tana kallanshi harya fito yagama alwalla yatafi masallaci


wani irin kuka tasa maiban tausayi tana tunanin anya ita diyar mlm iro ce


dan da ita yarshice daya tausaya mata yadda yaganta cikin wannan sanyin


shikanshi babba yanajin sanyi ina ga ita wacce bata wuce shekara gomaba


nanda nan gabanta yafadi data tuno saura wata biyu tacika shekara goma


takama tunani itadai tasan tunda tatashi mutane ketsoran sura beta ciki harda mahaifinta


Wasu harkiranta suke aljana qawarta daya Hadixa
itama sadda tacika shekara tara hadixa tamutu wanda sanadin haka uwar hadixar har gida tazo tai mata danbanxa duka dawata maganar da harta mutu bazata manta tab
[3/8, 1:04 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 😭BAQAR IZAYA😭2


😘Ansholly😘


Saudakarwa g hadixa tunau






Ta zurfafa cikin tunani kowai taji saukar ruwa ajikinta da sauri tadago


taga waye yai mata haka dan bata gama jin sanyin ruwan daya doketaba gashi anxuba mata


wasu ganin inna uwalace yasa tamaida kanta kasa cikin tsawa inna uwale tace dan ubanki mikike


da har yanxu bakitai rafiba ibar ruwa cikin ladabi tace inna naga anyi ruwan sama kuma duk sadda akai ruwa


Naga bana zuwa rafi juyawa inna uwaletai duk tadauko ruwan duk tamaka mata ajiki


wa yannan ruwanne kikace kin tara to bari keji xuwa rafi yaza mammaki dole


daga yau kodaza akwana ana ruwa bance kisaman kuda roba daya ki taraba


nagaji dashan ruwan tare narafi nakeso kobakiji ba


Cikin rawar murya tace naji kana ta dauki tulin tatafi rafi
yayinda tabar uwale nata xaginta dan sotai taimata mgn taimata dan banzan duka


tana fita kofar gida taga babanta dashi dawani makwabcinsu dagaji maganarta


akeyi dan taji anacewa saura wata biyu tacika shekara goma


tasan kuma da ita ake danduk cikin rugar ko yaro zaka tambaya shekarunta indai harya iya magana zai fadama


tazo tagifta tagabansu tawuce dantasan kota gaishesu bazasu ammasa ba dan babant yace karta qara gaisar dashi domin


shiko gaisuwa bayaso tahadashi da ita duk cikin rugarsu sarkin rugarne kawai yake mata magana


kana yake janta ajiki kamar jikarshi zata iyacewa shika daine ke santa duk fadin duniya


hakadai taketa tunane tunane harta kai rafin saida tayi alwalla tai sallah kana tashi zata ibi ruwan kamin


takai tulin cikin ruwa tuni wani irin bacci ya dauketa ba ita tatashiba sai yamma lis tatashi dasaurinta


tadauko tulin dataga gefanta taibi ruwan cikin sauri tajuya xata tatafi taji kamar anriqe mata kafa tawai wayo bataga kowaba


nantake tasa kuka dan tasan duk sadda tai irin wannan to ranar mai qwatarta gurin inna uwale sai Allah kuma


tunda taji kafarta tariqe tasan ita da komawa gida sai anyi sallar magariba haka taita zama anan har


aka kira sallah kana ta tashi tatafi lokacin data isa gida har anfara sallah
[3/8, 1:05 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 😭BAQAR IZAYA😭3




😘ANSHOLLY😘












Uwale nazaune wurin murhu tahassala wuta


kamar maida huwar kai ko inda innuwarta takema bata kallaba


to ita kantama tasan duk sadda tai irin wannan baqar izaya take gallaxa mata


shiyasa tana juye ruwan tatahu gurinta tadir kusa


kawai jitai tace kwanta kimiko man kafarki da sauri ta kwanta


tamiqa mata kafar dan tasaba dasalan cuta irinta inna uwale saidai


duk da tasaba tana tsoran yaukuma wace irin izaya tatana darmata tana cikin tunanin nan taji wata


irin azaba tashiga daga cikin kafarta har cikin kanta wani irin ihu tasaki


dukda sunada taxara daga gidansu zuwa masallaci amma harcan saida sukaji wannan qara


liman da sauran mutane dama angama sallar sukayo gidan mlm iro danjin mike faruwa


kamin sukawo ankuma fasa wata qarar da sauri suka fada ciki ko jiran abasu ixinin shiga basiba


Uwalece riqe da wuka jajjawur ahanninta taqara azamata akan kafa tana azamata tana shedewa tasuma liman ne


yafara mgn haba uwale mi xakici jikin wannan yar yarinyar duka Hainan nawa take daxaki taimata irin wannan baqar ixayar


yarinyar dabata wuce agoya taba uwale tadaga mashi hannu mlm dan Allah kada kataman


kasan mitaiman aikentanai tunda asuba rafi ibar ruwa tanacan tana baccin dana san


bazai zame mana alheriba duka rigarnan dan duk sadda hainan tai bacci nanda sati kajira


kaga abinda zai samu rigarnan kuma konsani baccinta ba alkairi bane


shiyasa nace kamin wani abu yasamemu ita xaifara samu dansu aljanninta insukaga anacis guna mata sun barmu muhuta




daga liman har wa yanda suka shigo tare saida suka yabama uwale gani suke tayi abin arxiki atunaninsu inhar ana musguna ma hainan dole abar masu rigarsu tahuta dan tunda aka haifeta rugarsu take cikin tashin hankali


Liman yace ai uwale bansan haka bane cigaba daga inda kika tsaya dan baxan taba mance


wannan yarinyaba ranar sunanta mai dakina tamutu ranar da tacika shekara dana yamutu ainibaima dace


nazo nacece taba kawai dan xuciyar musilinci amma yanxu ko kasheta zakiyi nagama magana


wani daga chan gefe yace wallahi dama kashetan akayi dama yafi mana kwanciyar hankali


hakadai suka juya sukatai kowa yana fadin albarkacin bakinshi






😘Ansholly😘
[3/8, 1:05 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 😭BAQAR IZAYA😭4








😘Ansholly😘












Ruwa inna uwale tadebo tawatsa mata afuska wata ajiyar zuciya Hainan


tasaki wadda dagaji bata dadi bane tai maza tatashi xaune


tana kallan inna uwale dan ubanki bari kallona shegiya


maiya toni kurwata tafi karfinki wallahi saida kicinye tawasu badai uwale ba


kuma kitashi ki maxa ga wankinan kiman cikin ladabi ta bude baki tana magana


tace dan Allah inna uwale kiyi haquri sai gobe nai maki bakiji yadda qafata takeman ciwo




aikamar jira take tarife baki taji duka ko ina ajikinta saida tai mata lilis da irin dorunar korar rakummar da sike ta fiya da ita kiwo


kana tace kitashi kitafi kiman wankin kona qara maki mayaiya wace harta mahaifiyarta bata bariba


haka taja jiki hartakai inda wankin yake kukanma bata iyawa dan banda zafin duka da zafin da kafarta takeyi wata irin yunwa takeji dan yau satinta guda ko lumar tuwa batasa abakinta ba




hakadai tafara wankin cikin jiga tuwa wata tsawa taji abayanta kobata wai wayaba tasan inna uwalece dan ubanki daga zaune zaki man wankin


dasauri hainan tatashi tsaye duk da kafarta namata azaba amma hakataita wankin harqafe daya nadare


kowa nagidan yai bacci ahankali takejan qafarta hartaje cikin madahin gidan dan yinwa takeji tamkar zata mutu


tacisa a ta iske tuwo kuma yanada yawa tasan uwale ta ajeshi nadimaman safe harta maida zata rife sai wata zuciyar tace gwara kici


dan kinsan kokici kokar kici baxaki tsallake izayar uwale ba gwarama kisan laifi kikai mata tazubo miya cikin tuwan tazauna duk yawanshi saida tacinye shi


kana tatashi taje tasha ruwa tadawo tazauna jitake kamarta yanke qafarta tayar sbd wani irin radadi take mata haka taita kuka


har aka kira sallah asuba tanan zaune a inda yazame mata daki wani irin xaxxafan zazxabi yarifeta sai rawar sanyi take
[3/8, 1:05 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 😭BAQAR IZAYA😭 5








😘Ansholly😘




Haka malam iro yazo yawuceta yatafi masallaci ko kallo bata isheshiba


itama tashi tayi daqel ta dauki tulu tana tafiya tana hada hanya dan batasu inna uwale


tazo ta isketa tasan dan banzan duka zata sha

tana fita gidan sarkin rugarsu tayi dan tasan shikade zai iya tai makonta


Shima bacikin gidan tashiga ba awajan gidan tatsaya dan matanshi sun hanata shiga


sunce duk ranar da taqara shigam masu gida saisun illatata tana nan zaune har aka fito masallaci


dayake akwai hasken farin wata shiyasa yaga neta


Yace hainan mikike anan da asussuba haka tadago fuskarta daqel dumin ta gala baita iya gala baita


wani bafa danshi yasa yadaukota ya ajiyeta acikin dakinshi kana yadauko wani magani yami qama bafadan yace bata tasha


Ya dagata yabata maganin tasha kana yabashi wani yace ammshi kashafa mata aqafar saida yagama duk umarnin da sarki yabashi kana yaja gefe yatsaya




Saida suka kwashe kusan minti talatin har gari yasoma haske


kana cikin ikon Allah xaxxabin yasauka kuma kafar tarage yimata zafi


Takalli sarkin tace ardo nagode murmushi kawai yai mata kana yace mikikaima uwale tai maki wannan dukan


bata boye mashi komiba saida yayi danjim domin shikanshi yasan duk sadda hainan tai bacci


garinshi yana cikin matsala domin bata bacci daga shekara sai shekara to yanxu gashi saura wata biyu tayi shekara goma


kenan wannan karin bazata ciki shekara goma ba abubuwa zasu faru dan bawai abu dayane ke faruwa ba


Ita dai hainan zuba mashi ido tai tana kallanshi can dai yadago shima yakalleta yace kiyi haquri hainan Allah zai saka maki


inda ita mahaifiyarkice aiba zatai maki hakaba


Hainan tace yauwa ardo dan Allah kabani lbrn ni wacece dan naji wasu suna cewa waini nakashe mahaifiyata da kakanni na


dan Allah dagaske ardo taqare maganar tana kuka


ardo yakalleta cikin tausayi yace share hawayanki kinji hainan yanzu


zakisan koke wacece


*tuna baya*






😘ANSHOLLY😘


08136195038
[3/8, 1:05 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 😭BAQAR IZAYA😭 6








😘Ansholly😘




Kamar yadda kikasani rugarnan hade take da Fulani da buzaye


to haka take tun kaka da kakanni gidan mlm sule da malm amadu makwabtane kana kuma abokaine


nasosai da sosai wanda duk rugarnan ansan yadda sukesan junansu har matansu haka suke


Yayinda malm sule yake ba fulatani shikuma mlm amadu buxune duk dare tare sukecin abinci


Yauma kamar kullin mlm sule ke sallama agidan mlm amadu da sauri yafito


Kayi haquri mlm sule kanata sallama ban amsaba wallahi


nagewaya bayan gidane yana maganar suka ida qarasawa gurin da suke xama


domin cin abinci A,a bakomi abokina kana suka faracin abincin saida suka gama suka wanko hannunsu




Kana suka dawo suka zauna domin tattauna abinda yasha fesu mlm sulene yai gyaran murya


yafara mgn dama mlm amadu wani alfarma nake nema agurinka saidai yagyara xama


yace ina jinka mlm sule dama iro nake yima neman irin auran hadixa diyar wajanka


mlm amadu murmushi yai haba mlm sule dije yar kace kaike iko da ita inma wani kace xakaba ba iro ba wallahi bazance komi ba


Dan dije ikon kace ballantana iro Allah dai yasa alkairi Amin inji mlm sule suduka akwai abinda suke tunani dumin qa idar rugarnan indai maza dayawa sunasan yarinyan tu dule sai anyi shadi


tu lukacin harda dan wajena kesan dija kuma duk rugar nan ansan yafi kowa jarimta


gashi shi mlm sule antaba kashe mashi da a irin wannan shadin dama su biyune yaranshi to yanxu saura iro anya zai iya wannan kasadar


sana tunda buxuwace saiyayi wasa da rakumi su duka sunyi zirfi cikin tunani


mlm amadu shiya katse shirun yace abokina nasan mikake tunani


Yace mixai hana da asuba inminje masallaci adaura auran kaga bawani shadin daza ai tunda tazama matarshi


Mlm sule😁kai amma abokina kakawo shawara wannan yayi Allah yabarmu tare nasan dai za asha surutu arugarnan




ace munyi sar ranmu abinda ba ataba yiba kenan


Hmmm mlm sule inhar ana biyema mutane to subazasu fadi abin alkairiba kuda abin alkairi kayi


haka kumafa ne abokina to yanzu tashi muje mugayawa yan uwa dan sushirya


karsuce munyi gaban kanmu dan munga iyayanmu basu raye


A,a Mlm sule ba inda xamu kasan daga yan uwanka har yan uwana basanmu sukeba


zasu iya zuwa sufa dama sarki ace dole sai anyi wannan shadin gara miyi shirinmu da asubar sunji


hakadai suka aje magana saida asubar kowa zaiji da dauri auran kowa


yashiga gidanshi cikin farin ciki iro dayaji abinda baffanshi yace yayi murna sosai dan dama yanasan


dija sosai gani yake kamar tafi ajinshi domin jail dan sarkin rugarsu yana santa

Hakadai yakwanta cikin farin ciki yayinda dija koda mlm amadu yafada mata abinda


suka yanke shida abokinshi bata nuna wani farin cikiba kuma bata nuna bakin cikiba


yayinda iyayanta suka dauka kunyace takeji






*Asuba*






*Ansholly*
*08136195038*
[3/8, 1:05 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 😭BAQAR IZAYA😭 7








😘Ansholly😘
















Asuba nayi iro yafito cikin sauri yashiga bayi yayi wanka


yafito yayi alwalla lokacin baffanshi yafito shima zaiyi alwalla kallan iro kawai yayi yagirgiza kai


Yayinda iro akashege daki akashafa mai yadauko shaddarshi tasallah yasa sai wani washe baki yake waishi ango


Chan naga yan group din Ansholly novels sunata lekenshi wai inama yace yana sansu dan sunga yasha kwalliya to qwalelanko loll






Haka iro yafito sai washe baki yake kamar saban kamun nan lol


tun kamin mutane suzo su malam sule suka samu liman sukaimai bayani amma yaki amin cewa


saida mlm amadu yabashi raqomi daya kana ya amince domin mlm amadu mai kudin rugar nan ne domin kuni danake sarki zamanin dayana


raye yafini raqumma nisa bakusa shiyasa yan garinnan suke girma mashi yayinda dangin ubanshi dana uwarshi suka tsaneshi


dan dukiyar da mahaifanshi suka mutu suka bar mashi


shikuma Allah baibashi dana mijiba yarshi daya mace itace dije


hakadai liman ya yadda dan akwaishi akwai san kudi bayan angama sallah liman yai sanarwar daurin auran


Iro da dije cikin ikon Allah cikinmu ba wanda yai musu kamar anrife mana baki har aka daura auran


Kana tsegwamin mutane yafara tashi sudai su mlm amadu hakuri kawai sukeba mutane duk wanda yace basu kyautaba saisuce yayi hakuri


to andaura aure ba yadda za ace dole awarware shi saidai surutun yayinda yan uwan mlm sule dana mlm amadu sukace sunfidda hannunsu


daga kan almuransu dan sunga basu daukesu kan iyayeba inda iyayansu nanan zasuqi gaya masu


sudai haquri suketa basu nan suka gama surutansu suka qara gaba




da mlm sule yace abari amarya tatare jibi amma mlm amadu yace ranar zata tare tunda bawani abu zatai mashi cikin gida ba


Kuma tanada komi nakayan daki dan kayan dakin da aka kaima dije irin nacikin yan borni ne dan mlm amadu yanada


aboki cikin borni shiyaba kudin yaje yasawo mai kaya masu kyau wanda duk yashiga cikin dakin dije bayasan fitowa


dan gurin kayan dakin dije mukasan miye wannan abun mai laushi katifa yake nifi


hainan tace dama ardo wannan abin mai laushi nadakin inna uwale na innata ne tabbas shine hainan


dan tunda aka sawowa marigayiya dije har yanxu ba wanda aka kara sawuwa irinta


hakadai amarya tatare gidan mijinta suna zaman lfy dan hadixa bata da matsala yayinda jail dana har rishin lfy yasha saboda


rashin dije dan dije ko kyanta zaisa asota dan lokacin yan matan cinsu itace tarike kambon
kyaikyawa dan duk cikin rugar saiya zammana ba wanda yakama qafarta agurin kyau






hakadai amarya da ango sukaita rayuwarsu cikin mutunta juna dije nada shekara biyu Allah yabata ciki karkiso kiga murna wurin wa yannan bayin Allah yayinda ranar da yan gari sukasan da cikin aranar


gonar makwabcinko tayi gobara takone kurmus kuma alokacin baza ace ga abinda ya haddasa gobarar ba kinsan kauye da canfi


to daga nan wasu suka fara yan magan ganu dan alokacin da abin yafaru ana cikin fadin mahaifiyarki tanada ciki kawai sai wuta takama


agurin to alokacin da aka fara canfe canfen wasu sun yadda wasu basu yadda ba


alokacin da aka fara mgnr liman yadawo daga kiwon rakumin da kakanki yabashi yazu ya iske ana wannan mgn


yaja yatsaya yace haba bayin Allah yazako fara yimana canfe canfe daga ance matar iro nada ciki kawai sai ace wuta takama agona aikamin ya ida rife bakinshi


rakuminshi yafadi yana shure shuran mutuwa kamin adauko wuka ayanka tuni ya mutu to nanfa wa inda basu ida yadda ba suka yadda

magana tabaza ruga dan dagaske hakanke faruwa da mutum ya ammabaci dije nada ciki saiyai asarar wani abu






Kuyiman haquri anjima zan qaro mako wani


😘Ansholly😘
[3/8, 1:05 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 😭BAQAR IZAYA😭 8








😘Ansholly😘








sadaukarwa ga Ansholly novels group 💋love you all💋










Hakadai abubuwa sukaita faruwa harya xama anbar maganar cikin dija acikin rugarnan




cikin dija nada wata bakwai bazan mantaba mlm amadu da mlm sule da abokinshi Alhaji hamza wanda nace maki shiya sawowa dija kayan daki acan birni


to sunanshi alhaji hamza yana zuwa rigarnan sosai sayan nono to nan suka hadu da mlm amadu


suna gaisawa har zuminci yaqullu to ahakada har abota mai qarfi tashiga tsakanin su domin mlm amadu


Yayaba da addinin alhaji hamza dan inyazo shiyake koya mashi abubuwan addini dan rugarnan muna da qaranci sanin Allah domin akwai jahilci


sosai dan liman kadaine mlmn dake koyawa to zuwan alhaji hamza yasa muka qara sanin Allah domin duk sadda zaizo saiya fadakar damu kana zai tafi




Bayan anyi gaishe gaishe mlm amadu ne yafara mgn daman zowanai miyi wata shawara koma nace nafada maka




Nace inaji yace shekaran jiya muka yanke shawara nida mlm sule nasaida rakumana da mlm sule yaqi yadda amma dana fada mashi


uzirina shima yadda to cikin ikon Allah muna cikin mgnr saiga alhaji hamxa yazo to damuka gama gaisawane nafada mashi bokatata


tare dayi mashi bayani abinda yasa zansaida shima ya amince amma yaban shawarar na aje daya domin basan yadda Allah


zaiyi da almarinba nima nayadda da shawarrashi to inda Allah yataqaita abin shi alhaji hamza yanada wani aboki mai irin kasuwancin yace mushirya nida mlm sule mutafi burni akai


Mashi yace insha Allahu yasan zaisaya tunda kasuwancin shine haka ko ake amma saida

Ads At the End of Article

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login
Footer Ads