Header Ads
Showing 18001 words to 21000 words out of 46909 words

Chapter 7 - BAKAR IZAYA Complete Book by Ansholy .txt

Ads the beginning of article before Image

Ansholly   

01 Jul 2024

803

Ads at the middle of Article

kayanda suka tube suka dauka sukasa dominshi aqa idarshi ba ashigar mai fada koda da dankwali ne






suna fitowa daga dajin sadi tasauke wata uwar ajiyar zuciya wai qawata boka yatai makeni ke inba danshi ba dayanxu nazama lbr




kedai bari sadi shiyasa nakejin maganar bokan nan domin da bazarshi nake rawa ke inba danshi ba da tuni bashir dinda nake taqama dashi yaguje ni nifa koda cewa yayi nacigaba da bauta mashi to wallahi xanyi




wa ixubillah Allah kakaremu da zuciyoyin mu fadawa halaka






motarta tatada suka qara gaba






haisham yana cikin mota dagashi sai PA dinshi sai drive sauran motocin cike suke da sojoji sai jiniya suke saki




cikin motarshi kuma karatun alqur'anine ketashi kira arar sudas domin yasaba duk sadda zaiyi tafiya indai amotane to kira aceke tashi




to shiyasa aljani dan kundalo yakasa shiga wurin amma dayake shi shedani ne saida yashiga duk yadda jikinshi ke konewa amma yahaqura




haisham ne yatashi da sauri kai kukashe wannan karatun akwai wani pilat nawa koki samanshi daga PA dinshi har drive saida suka dago suka kalleshi








*Ansholly*
😭BAKAR IZAYA😭
42_43


*Aunty ta baxan gaji dayi maki godiya ba nagode sosai Allah yabar zuminci*








su mlm iro sun galabaita iya galabaita amma hainan ko ajikinta dariyarta kawai take






gashi koda mutum yasuma bawai zata qyaleshi bane saisunji inama basu sumaba






haka taita dukansu Abu tun bakwai na safe har akai kiran sallah magariba kana taqyalesu suduka basusan inda kansu yakeba itama sulalewa tayi akasa sume






yayinda cikin rugar kowa yake mamakin ardo dan bainuna wata damuwa ba nanfa yan gulma suka fara kawo mashi gulmar cewa yaqori mlm iro daga cikin rugar tunda har abin yaxo kanshi






taka masu birki yayi yace bazai koresuba shiya dauki kaddara yasan kuma Allan daya bashi yusif shiya amshe shi baxai xama daga cikin jahilan mutane ba








ya yinda mutane dayawa bahaka suka soba sunso aima mlm iro korar kare tuntini




ammashi ardon yaqi to yanxu zasusa tunda abin yatabashi zai dauwani mataki domin da suna ganin Dan abin vaixo kanshi bane shiyasa yaqi daukar wani mataki








juyawa sukai kowa yakama gabanshi dan sunsan koda zasu kwana awurin suna cemashi yakori iro bazai yiba








duk cikin yan uwan su lawai ba Wanda yaqara tunaninsu


saida akai kiran sallah kana matar lawai tatuna cewa tundazu daya fita xuwa gidan mlm iro baidawo ba da sauri tayi hanyar soro tana tunanin ya akaima bata tuna dashiba sai yanxu








tana fita takira wan mijinta tafada mashi abinda yafaru dawowa yayi yafa dama sauran mutanan dake wurin abinda ke faruwa kowa sai yanzu yake tunanin ya akai suka manta da lawai bayan shiya dace yarife danshi






wanine yafara magana dazufa naga audu yake ceman gidan iro xaixo dan matarshi ta mutu shikuma bazai yarda ba dole saiya dauki mataki




amma abun mamaki har yanxu ban qara ganinshi ba kuma koda mukaje maqabarta rife matarshi banda shi mukaje




wan lawai ne yayi magana yanxu dai mutashi mije miyi sallah inmun gama saimu shiga gidan iron muga lafiya ke kuma kikoma cikin gidan harmu dawo to kawai tace mashi




su sukai hanyar masallaci itakuma takoma cikin gidan tana shiga yan uwan lawai mata suka kama tambayarta wai ina yake




nan tagaya masu komi yafaru shiru sukai ba Wanda yaqara magana




koda aka gama sallah wan lawai tashi yayi yafa dama mutane abinda yake faruwa nanfa kowa yafara cewa shima baiga dan uwanshi




liman ne yace sutashi suje gidan iron sugani ba wanda yayi musu haka suka fito suka kama hanya






suna isa qofar gidan suka iske mata cike da qofar ba wanda yai masu magana cikinsu liman domin sunsan matan wa inda ke cikin gidan mlm iro ne sai kuma yan uwansu






shegewa sukai cikin gidan amma asoro sukaci karo da gawar auwalu wanda yafito yabarsu mlm iro




ihu matarshi tasaka shikenan ankashe man miji aradun Allah baxan yarda ba arado nima saina kasheta






ba wanda yatan kamata domin kowa zuciyarshi iya wuya take dan suna tinanin dukta kashesu






suna shiga cikin gidan suka iskesu yashe kasa wanda saika qura ido sosai kana kagane suna nunfashi




ya yinda hainan take chan gefe ayashe amma shigowar mutane yasata tashi zaune cikin firgita




kamin ta tabbatar da wani yanayi take ciki matar auwalu tashigo tamkar kububuwa tayi kan hainan amma kamin taqarasa akai wani irin juyi da ita aka bugata kasa wani irin ihu tayi wanda gadukkan alamu tasamu tija qafa da hannu kowa yaji tausayinta yayinda hainan kanta yake duqe tsakanun
cinyoyin tana jiran taji duka






amma mai makon haka saitaji ihu da sauri tadago kanta wacce tagani ayashe kasace tayi mamaki ita data taho dukanta to ya akai hakan yafaru








wurinsu lawai sukayi matarshi da sauri tayi kan mijinta yadda taganshi yasa hankalinta tashi domin duk jikinshi jini yake fitarwa






cikin sauri take mgn mlm waye yaimaka wannan aikin aradun Allah kowa nene baxan barshi ba domin ita har azuciyarta batai tunanin hainan xata iya yimasu haka ba






daqyal lawai yadago dan duk cikinsu ba wanda yakaishi shan wahala




cikin jin jiki yafara mgn Abu ba ruwanki dakowa yayi mana wannan dukan nidai kawai ko daukeni kokaini gida tun daxo damiketa ihun neman tai mako bako taima kamana ba sai yanxu
wani tari yataho mashi wanda yahanashi karasa mgnr dayake


daukar kowa akai aka kaishi gidanshi yayinda aka bar yalwa nan
gidan uwale




amma suduka saida akai masu gyaran tijar dasuka ji mlm iro ne kawai yaji ahannu amma uwale da yalwa duka aqafa sukaji indama uwale taji dadi cikinta bai xubeba






*wannan nakune masoya bakar ixaya nagode da irin kulawar dakuke bani kuma alhamdulillah naji sauqi yanzu zakujini akan lokaci insha Allah*






Ansholly😘
😭BAKAR IZAYA😭
44_45




*hadixa nanette wannan pagen nakine tabbas ina yaba maki akan qoqarin dakike*


😘ANSHOLLY😘






ba wanda yayi mashi musu acikinsu dan sunsan baya san musu
amma abun yabasu mamaki sunsan ogan nasu bayaso asa mashi waqa amota amma yau da kanshi yace asa




kidane yacika motar ba afi mnt5 haisham yace su juya sukoma abuja ba wanda yai magana domin sunga kwanan nan ogan nasu wani fada yakeji


aban garan aljani kundalo kowa duk jikinshi yaqone yaji haushin abun amma yana tuna jinin daxa abashi yayi wata irin dariya yabace bat dan yasan yagama aikinshi




nafi koda suka shiga cikin garin abuja kai tsaye asibitin su Dr bashir suka wuce domin tasan bata dawata matsala zai saman mata jarirran




office dinshi tashiga dan duk hospital din sun dauka ita din kanwarshi ce kamar yadda yafada masu




xama tayi agudan sit din tafara bashi lbrn yadda sukai da boka koda yaji ta ambaci jarirran da boka yace takawo kodar baiji ba baccinma hannun daya bata suka tafa dayake tabar sadi cikin mota




karkiji komi dan yau anzo asa a domin akwai kusan mace samada goma adakin haihuwa kinga dan jarirrai biyu sun mutu aiba wani abu bane




kamin nafi tace wani abu aljani dan kundalo yabai yana amma fuskarshi amurtuk duk da asufar mutum yazo amma saida sukaga wura ran daya qone




basu tsorata da ganinshi ba domin dama inhar xasu bashi jini haka yake masu sunan wace zasu bashi kawai zasu fadamai shikuma yaje ya ida aikinshi




da sauri Dr bashir yajawo list din sunayan matan dazasu haihu dan damashi ake kawo mawa




sunan mata biyu yafada aljanin yabace yabat yayi dakin haihuwar




watace keta ihu ga dukkan alamu haihuwar nagab da zuwa ita Kuma ta gefinta sunan Allah kawai take kira




nurse dince taima wace ke ihun mgn domin nurse din musilmace haba baiwar Allah kamar ba musilmaba sai ihu kike dan zaki haihu




kiduba takusa dake kiga yadda taketa kiran sunan Allah nasan wallahi koda wani abin cutarwa baxai cutar da wannan baiwar Allah ba




domin tana anbatan Allah bakisan ba lokacin haihuwa aljannu nazuwa kusa da mataba inkina wannan ihun tsab zasu shafi yaranki saikiji anata cewa cuta takama man da tunda na haifeshi kuma kece sila




kamin nurse takai karshen maganarta takuma fasa wani ihun wanda yai dai dai dafa dowar kanda




kamin dan yayi kuka tuni aljani dankundalo yatsotse mashi jini


yakoma wurin wace taketa ambatan Allah ganin dayai xata ida konashi yasashi bar mata wurin




yaje wurin wata itama irin wace tahaihuce ihu kawai takeyi itama tana haihuwa yana zoqe jinin babyn yabace






nanfa idanuwan sauran suka raina fata dansunga gaskiyar nurse tafito gashi su biyu dasuketa ihu cikin dakin duk sunyi asarar baby dinsu


nanfa sauran suka kama kiran Allah




nafi natashi xata tafi wayar Dr bashir takama ringing da sauri yadauka tare dayima nafi alamar tatsaya




morning sir morning Dr ina ina fatan kana office yes sir to nanda mnt30 kafito bakin get xaka rakani gidansu yarinyar dakace ok sir




rungume juna shida nafi sukai kana tafita daga office din da gudu domin taje tashirya kamin su iso






shima Dr bashir bakin get din yafito yatsaya
baifi mnt25 da tsayuwa ba saigasu sun iso




mota guda yabude yashiga wace ke gaba domin motar haisham itace sukasa tsakiya kwatance yaitaima drivan har suka iso da sauri yafito daga cikin motar tare dacema haisham yafitosu shiga cikin gidan




saida yakusan daqiqa goma kana yafara mgn inbaka da hankali bashir ni inada shi taya zakace nashiga cikin gidan mutane batareda kanemi ixininsu ba




sry sir namanta banfada maba gidana ne yarinyar take dan kanwar mata tace kuma tunda kace zakuzo nakira waya nafada masu




saida yakwashe kusan mnt20 kana yafito cikin isa da izza wanda kallo daya zakaimai kasan nairata zauna anan haisham kenan ga kudi ga kyau shiyasa yammata da yawa ke kawo mashi cafka shikuma baya tatasu




dakin baqi Dr bashir yabude mashi ya yinda sojoji suka ciki qofar dan daga bakin get xaka san gidan akwai babban mutum aciki wanda Nigeria take jidashi




nafi kuma anachan ana birsine jiki da abinda boka yabata wata qatuwar hijabce ta dauko tasaka ya yinda sadi tai shigar alfarma wace tafito tamkar matar auran dan dama tagirmi nafi da shekara 2



shiyasa dr bashir yace kanwar matarshice dan inhar yace kanwarshi ce to bada jimawa baza,a gano shi




shiga palon yayi nafi taso mutafi gashichan apalon baki yana jiranmu


to yanxu yayana ya zanyi da kwallin da boka yabani kisa yanxu sai sadi taimaki jagora har ashiga Palon dan inkince saikinje chan xakisa to bazai sanyuba dan sojoji suncika gidan gabaki daya


sawatayi saita maida kanta cikin hijabin tamkar amarya sadi tariqe mata hannu har palon tunda suka doso palon gaban haisham ke faduwa amma yadake




ganin dayai sunshigo cikin dakin yasashi dai daita natsuwarshi kallansu kawai yake




ya yinda sadi taje taima nafi wurin zama itama tasamu wuri tazauna nan suka fara gaisawa shida sadi duk atunaninshi itace


ganin tatashi tace to bari nashiga daga ciki kamin akawo maka abun motsa baki


taran nunfashinta yayi no am full wallahi nagode to kawai tace tafice warta




shikuma yafada tunani yanxu dama Dr makauniyace yasamo mashi amma bashir yagama dashi maganar nafice tadawo dashi daga tunanin daya tafi


ina wuni yaji tace mashi domin 12 tayi


lfy kawai yace mata kana yaqura mata ido cikin hijab din taga yana kallanta da sauri taja hijab din baya ido 2 sukai jiyai kamar wani abu yadakar mai xuciya da sauri yadafe wurin






*Ansholly*
😭BAKAR IZAYA😭
46_47




😘Ansholly😘






*wannan page nakine aunty mamie Allah yabar xuminci*








*rugar jalo bayan shekara biyu*






abubuwa dayawa sunfaru ciki harda haihuwar uwale tahaifi namijin data keso hainan har yanxu bautar datake bata daina ba saida taji saukin wani abun dan yanxu uwale tadaina dukanta haka yan rugar






domin suna tsoranta yanxu dukda ba ba adaina asarar rayukanba duk shekarar daxatai amma bamai iya dukanta saidai zagi ita kanta tanajin dadin hakan dukda batasan miyasa suka daina dukanta dinba






ya yinda sarkin rugar ardo ko fuska baichan xamata ba domin yadauki kaddara kuma cikin ikon Allah har yazuwa yanzu bai qara wata asaraba








mlm iro kam yanxu qiyayya hainan ce lifke cikin xuciyarshi dan tunda taimai wannan dukan qiyayyata taqara habbaka saikuma gashi uwale tahaifa mai namiji wanda yaci sunan baffanshi






so yake nuna mashi sosai saidai hainan tai tsaye tana kallansu danji take inama itace sule wanda suke cema mai kudi dan haka uwale tace adunga kiranshi domin tace saiya zama mai kudin rugar kana shine namiji tasan shinexai taimaka ma rugar ba hainan ba






yalwa da uwale anshirya amma saida uwale tasha fama kamin yalwa tayarda sudawo da amintarsu shima saida tasama uwale sharadin saidai tariqa zuwa gidanta amma ita tagama zuwa gidan uwale


kaji yalwa da tsoro saikace
London girl lol








yaune bokanya takira su uwale akan maganar hainan






zaune suke gaban bokanya bayan sungama kirarata kana suka dakata bushewa tayi da dariya kana tamaida fuskar tahade tamkar bata tabayin dariya ba






kana tafara magana cikin aman murya bokanya natare daku batattu nayi binkice hanya dayace xa,a iya kashe hainan to amma tanada wahala amma inxaku iya bata dawata wahala






cikin rawar jiki uwale tace wace hanya ce bokanya aradu komine ne zanyi indai har wan tsinanniyar yarinyar xata bar duniyar








dariya bokanya tasa kana tadaure fuska zaki kawo shanu guda goma maza biyar mata biyar sai rakuma guda hudu mata biyu maza biyu




uwale da sauri tadafe kirjinta dan tsabar firgice to itadai tasanko kanta zata saida bazata kai kudin sayan wa innan abubuwan ba ita wallahi ta haqura duk qiyayyar datakema hainan gwara tahaqura




domin inhar tace to tasan zata shiga tsaka mai wuyane gashi bokanya batada mutinci indai har tace abu kumaka amsa to baka isa kadawo daga baya kace baka samu abunba






amma kuma data tuno yadda tatsani hainan gashi bokanya tace saita zamamma
rugartasu abin alfahari saitaji wani qwarin zuciya yashigeta






da Sauri tamaida hankalinta wurin bokanyar zakice ina zaki samu shanun da rakumman to mijin innarki nafarko ya mutu kuma kinsan bashi da da kodaya gashi yabar tarin dukiya






jibine za airaban gadanshi wanda yan uwanshine xasu raba wani kullin magane ne tamiko mata kisamu rushin wuta kisa wannan maganin kiturara kifara yau saiki gobe da jibi kinga sau ukku kenan






to saiki tunkari rugarku tanda asuba yadda zaki isada wuri dan da antaso masalci zasuyi raban kina zuwa karkije ko ina inba gidan mijin innarkin ba kuma duk wanda yaimaki magna karki amsa domin inkika amsa aikinki yalalace






da kinshiga duk wanda kika iske kicemasu gadan mahaifinki. kikazo amsa nantake zasu baki batare dasun maki wani musuba kuma abinda nayanke maki dai dai zasu baki basu kara maki koda daya ba






kutashi kutafi inkika dawo zan fada maku komiza ai dasu








*kuyi haquri da wannan promise gobe insha Allah xan maku mai yawa sadaukarwa ga Mira danfodia*






















😘Ansholly😉
😭BAKAR IZAYA😭
50-51








😘Ansholly😘






*wannan page nakune ansholly fans2*
















rugar jalo
bayan kwana biyu uwale tagama aikin da bokanya tasata tun daddare tatambayi mlm iro cewa xataje rugarsu bai hana taba






shiyasa tatashi tunda asuba tafara shiri goya mai kudi tayi kan baya takama hanyar rugarsu






tana ganin tafita tatashi tayi hanyar madafi dan rabanta da abincin yau sati biyu kenan dan har wani duhu take gani acikin idanuwan ta








gashi duk wa inda uwale tace tarika yima aiki suma kamar uwalan suke basuda tausayi






tuwa tazubo yanada yawa sosai gashi yayi wani irin sanyi dan yanxu lokacin sanyi suke amma bata damu da sanyin dayiba haka taketa turashi saida taji taqoshi kana tatashi ruwa tasha kana tadauki buta tayi alwala tana gama sallar daba tasan mitake cewaba








takama shara dan mlm iro yana masallaci






uwale nashiga rugarsu bata zarce ko inaba sai gidan wanda aka kira mahaifinta




lokacin anfito daga masallaci duk yan uwanshi suna zaune za araba gadan aba kowa hakkinshi kamar yadda addini yatsara






ganin mutum sukai tsaye bako sallama kowa yadago yana kallanta lfy mlm kikazo kikai mana tsaye aka kindai san baki da gadan mamacin nan kowa kuma yasani dan haka kama hanya kikoma inda kika fito










A,a illiya baza ai hakaba ke uwale miyaka woki nan uwale datun dazo take tsaye tamkar damisi dan maganganin illiya sunbata mata rai badan bokanya tace kartai wata magana ba bayan taraban gado to aradu da maikwatar illiya sai Allah






illiyan ne yakara magn waibake akema mgnb banxar mata kawai inhar kinsan baki da abincewa ubanmi kikazo yimana nan aradu koki wuce konazo natatta kaki






cikin isa uwale tai mgn gadona nazo amsa tsit kaji kowa yayi illiya yanaso yayi mata mgn amma yakasa samun wuritai tazauna sai wani cika take tana batsewa






haka sunaji suna gani sukaba uwale dukiyar gaba daya dan ba abunda tarage masu inba raqumi daya ba kuma kosuce mata basu yarda ba wanda duk sbd dukiyar suka kashe yayan nasu amma gawata arana tsaka tazo tatafi da ita










sunajin gidan nan kawai suka qaru dashi sai raqumi daya






kallan illiya tayi tashi muje karakani wajan da shanin suke ba musu yatashi yabita yana gaba tana biye dashi har sukaje wurin tsaye yayi yanama uwale kallan tsana domin shima yaci buri akan wa innan shanun








to mlm sai akara gaba ko jinjina kanshi yayi kana yafice daga wurin domin wani kuka yaji yataho mashi








tana dukawa xata fara kwancewa taji mgnr bokanya wanda yasata zabura dan tsanin tsoro saura kadan tasaki goyan dake kan bayanta








karkiji tsoro nice bokanya ina tare dake tun tahowarki kibarsu anan zamu dauki abunmu ke kingama aikinki










to uwale tace cikin qermar jiki dan har fitsari tasaki ficewa tayi daga wurin da sauri bata tsaya ko inaba hanyar rugarsu tayi








gidan yalwa tashiga taci Sa,a tana nan sauke goyan mai kudi tayi buta tadauka tayi bayi da gudu










chan saigata tafito yalwa yau naji tsoro aradu bantaba jin tsoro hakaba sai ranar danaga Hainan cikin dakina baccin nasan naya data rafi sai kuma yau




ya akaine uwale har kinje rugar taku kindawo ko biyoki sukai yan rugar taku






ke yalwa duk wannan mai saukine to miyafaru




wai ina cikin kwance shanin dana samu kawai sainaji mgnr bokanya nan dai tagaya mata yadda sukai da bokanya




ke uwale ashe abin bokanya harya kai haka






kedai bari shiyasafa bana wasa da al amarinta yanxu dai tashi mutafi wurinta muji mizatace












uwale da yalwa zube gaban bokanya bayan sungama kirarata dan yau har kirarin dabasu taba yimataba sunyi mata








kallansu tayi daya bayan daya kana tafara mgn






aljanin daxai maki aiki akan kisan hainan shine akaba dukka shanun da raqumma




kubashi nanda wata bakwai xai baki mgnin da zaki zuba mata abinci tanaci ko sharawa bazatai ba zata mutu




cikin firgici uwale

Ads At the End of Article

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login
Footer Ads