Showing 42001 words to 45000 words out of 46909 words
Chapter 15 - BAKAR IZAYA Complete Book by Ansholy .txt
cikin koshin lfy shikoma imeka ana gama biki yadau amarya suka shiga yawan zagaye duniya basu dawoba saida tahaifi yara biyu
lokacin kuma har ansake mashi masarauta shima mlm amadu anhaifa mashi kyakkyawar yarshi hadiza
lokacin da imeka yadawo yayi baqin cikin jin lbrn wai anbige mashi masarauta yayi alqawarin daukar mumunar fansa akan amadu
amma koda yaje ya iske yarshi dije tana zama lokacin sai yaji yakasa yima mlm amadu komi dan san dije yaji yayimai dirar miqiya
juyowa kawai yayi yakasa yin komi wanda matarshi kanta tayi mamaki data tambayeshi saiyace akwai daukar fansa bayanzu ba
hakadai yaita niyar auranta amma saboda mlm amadu yayi mata addu,oin tsare tuntana yarinya ahaka har akai mata aure itada iro
ðŸ˜BAKAR IZAYAðŸ˜
195_200
FANTASTIC STARS WRITERS
🌺F S W🌺
😘ANSHOLLY😘
to nan yasamu halin auranta dan iro baisan wani addini ba ahaka suke auranta su biyu lokacin da dije tasamu ciki alokacin ne imeka
yai alqawarin daukar fansar fadarshi da aka bige mashi dan dama bawai yayi haquri bane duk mutuwar da ake imekane ke shanye masu jini dan duk shekarar da yar dije zatayi
to ashekarar yake rama abinda akai mai dan koba komi yana ganin yasaka ma iyalan mlm amadu baqin ciki duk da harda mlm amadu yaso sakamawa saidai Allah bai nufaba
ya amshi abunshi dan dagaske bashi yakashe mlm amadu ba amma wutar da akasa cikin gidan malm amadu shiyasa
dan yanzu haka dije nanan da ranta da sauri iro yatashi tsaye dijata ke araye ko wata dijar murmushi mm sadiya tayi dijar mlm amadu ke araye ba takaba
dan inda dijarkace bazakabar yarta ta tagayyara ba dan hakaba dijan kabace asabule yakoma yazauna
cigaba dabada lbrn tayi dayasa wutar saiya dauke dija chan masarau tarshi yakaita baccin yaima matarshi gargadi kan koda wasa karta kuskura tacutar mai da dija
kana yabadda mata tunanin ta yanzu haka tana cikin aljannu tana rayuwarta cikin jin dadi dan tama manta da ita wani jinsine bana aljannu ba
rayuwarsu kawai suke saidai har yanzu bata qara haihuwa ba kallanta mlm abukar yayi dama zata iya haihu dashine
zata iya saidai rabi mutum rabi aljani inkuma tahaifi duka aljani to tun yana ciki suke dauke abinsu
girgiza kai mlm abukar yayi to yanzu yaza ai tadawo wurin yan uwanta insha Allahu zata dawo kamin nanda bikin hainan kawai dai addu,arku nake bukata
dan itace kawai zata taimaka man insha Allahu zamu tayaki da addu,a amma yanzu daya dauki ita hainan din inazai kaita
inji h maryam zai hallaka tane dan yanzu batada wani amfani gareshi tunda anganoshi zaro ido h maryam tayi to yanzu yaza ai nasan dole yadawo gareta
murmushi mm sadiya tayi karki damu maryam bazai taba dawo gareta ba dan yanzu haka yama manta da ita
kamarya inji A hamza mu aljannu Allah ya,azamana mantuwa dan muna iya hango abu daga nesa daniyar inmunzo zamu cutar dashi amma muna zowa kusa dashi mumance mumarasa mimuka zoyi
inhar kaga munje mun dawo wuri to munyi ajiya wurinne wanda ko shekara dari xa,ai muna sane da wurin amma inhar bami ajiyaba muna saurin
mantawa
hayakin dakaga yafita abakin hainan to ajiyar da emika yayice dan tun randa aka haifeta yayi wannan ajiyar yanzu insha Allahu zata dinga bacci kamar kowa koma tayi bankwana da emika har abada
yanzu yaqin dake gabanmu shine naceto dija bara natafi sai wani lokaci kuma inmun hadu godiya sukai mata sosai bat tabace tana bacewa hainan tatashi zaune bakinta dauke da salati
kallan kowa tafara daya daya hartazo kan mlm iro gani tayi yana kuka riris tamkar qaramin yaro
gurin A hamza taqarasa dad mike faruwane nan naga mutane dayawa katashi muje gida nagaji dazama nan murmushi yayi mata to daughter bari ayi sallah magrib kinga takusa
mlm iro najin haka yajawo qafa yazo kusada A hamza dan Allah alhaji kataima kaman kabarman hainan wuriina kamin lokacin auranta yayi dan inaso nanuna mata gatan uba wanda bannuna mataba
murmushi A hamza yayi to mlm iro banike auranta ba kuma biki da munkoma gobe xa,acigaba dayinshi amma in haisham din yayarda to gashinan in itama tace zata zauna bazan hanata ba
h maryam ko takawo iya wuya dan wani haushin iro taji banda munafinci duk da baisan da yarshi bace sai yanzu dayaji uwarta nada rai kana yasan abar mashi ita to baza abartaba tabude baki zatai mgn kenan
hainan tarigata daddy babu inda zanzauna kai zanbi aikaine babana ko gyada mata kai yayi to kaji mlm iro kayi haquri hainan dai bazata zaunaba
mlm iro jiyya tamkar anbada mai garwashin wuta azuciyarshi waishi da yarshi amma gabanshi take nuna shiba mahaifinta bane kodayake duk abinda yafaru shine sili
matsawa yayi gaban Hainan dan Allah ya'ta kiyafe man abinda nayi maki da sauri hainan tadago kanta danyauce rana tafarko da mlm iro yakirata da yarshi
kallanta kowa yake dan yaji mizatace bude bakinta tayi cikin tsoro kana takoma bayan A hamza dakai da inna uwale bazan taba yafe makuba ko zakuci wuta bal bal dankun dakeni sosai
nanfa mlm iro yakara riqicewa yana roqon Hainan tayafe mashi amma kallama daya kawai take fada cewar bazata taba yafe masuba kozasuci wuta bal bql abinda keqara tada hankalin mlm iro kenan wutar datake fada
ganin haka yasa A hamxa sanya baki kancewa yaqyaleta watarana dakanta
zatace tayafe mashi ba haka iro yasoba yaso kamin amaidu mashi dijanshi yawanke kanshi wurin Hainan saidai babu yadda ya iya
nan A hamza yaima ardo mgnr yarshi kan yanaso ya aurama Ameen ita cikin farin ciki ardo ya amsa dan yasan hada zuri,a da A hamza abin farin cikine nan suka aje da angama sallah
magrib za,adaura aure dan lokacinta yagabato gidan ardo suka shiga h maryam d Hainan wani mutunci Hainan taga suna mata cikin zuciyarta take tunanin kodai basu ganetaba har yanzu
dakin uwar matar daza,a aurama Ameen sukashiga wanda dama anan suka sauka saidai mutuncin datake masu yanzu yafi nafarko sharewa kawai sukai sukaci gaba da sallah
ana gama sallah aka daura auran Ameenullahi tare da matarshi hasiya akan sadaki dubu hamsin godiya A hamza yayi sosai da wannan
mutunci da ardo yayi mashi kqna yanemi alfarmar abashi amarya sutafi da ita dan ahadasu tare da yar uwarta ai masu gyaran jiki ana saura kwana biyu biki zai aiko adauke duk wanda yakesan zuwa
haba alhaji babu komi aiyanzu hasiya ikwan koce haka suka tafi cikin mutunci baccin haisham yacika duk wanda suka halacci wajan da kudi
kana yace aduba mashi gona babba wadda za,a iya makaranta da ita nanda kwana biyu zai dawo rugar nanfa kowa murna yake tabbas yau gashi sun faracin arzikin wadda suka tsana dama haka rayuwa take
.Ansholly
ðŸ˜BAKAR IZAYAðŸ˜
200_205
wannan page sadaukar wane gareki RABIAT JIBRIL
FANTASTIC STARS WRITERS
🌺F S W🌺
😘ANSHOLLY😘
SAI QARFE TARA SUKA ISO CIKIN GARIN KADUNA KAITSAYE GIDAN MLM ABUKAR SUKA WUCE SAUKESHI SUKAI KANA A HAMZA YAI MASHI GODIYA
DAN SAIDA YAYI YAYI DASHI KAN SUJE HOSPITAL DAN ADUBA QURAJAN JIKINSHI WANDA EMIKA YASA MASU AMMA YACE BAZASHIBA YASAN DAYAYI
ADDU,A ZASUYI SAUQI HASIYA KO RUNTSE IDANTA BATAIBA DAN WANNAN NE SHIGOWARTA BIRNI TAFARKO KALLE KALLE KAWAI TAKE
YAYINDA HAINAN TUNDA AKA SHIGO CIKIN MOTA TAKAMA BACCI WANE IRIN TAUSAYINTA YAKAMASU SHIYASA KODA AKAZO GIDA HAISHAM YADAUKETA YAKAITA HAR DAKIN H MARYAM
ITAMA H MARYAM BATA TASHETA BA DUK DATASAN BATAYI SALLAH ISHA BA AMMA TAKASA TASHINTA DAN TANA GANIN INTATASHE TA TAMKAR BATAI MATA ADALCI BA
DAN TUNDA TAZO DUNIYA YAUNE KADAI TAYI BACCI WANDA BANA CUTABA HAWAYE TASHARE KANA TATASHI TATAFI PARLOUR WURIN HASIYA HABIBA TAKIRA KAN TAJE TANUNA MA HASIYA YADDA ZATAI AMFANI DA TOILET
TAYI WANKA TAYI ALWALA INTAYI SALLAH TAFITO TACI ABINCI AMSAWA HABIBA TAYI CIKIN GIRMAMAWA KANA TAJA HASIYA SUKA NUFI DAKIN DAKE KUSA DANA H MARYAM
TANA JINJINA YADDA H MARYAM KEJI DA HAINAN DAN KODA YAN UWANTA NE SUKAZO DAKIN KUSA DA ITA TAKE KAISU TANAJI YAYARTA CE KAWAI TAKE KAIWA DAKIN TA
SAI GASHI HAINAN CHANMA TASAUKETA HAKAN YANA NUNI DA WANNAN BAZATA SAUKA CHAN BA ITA AWANNAN DAKIN ZATA ZAUNA DUK DA BATASAN KOMI BA GAME DA HAINAN
AMMA TA AJETA ALAYIN YAR WANI BABBAN MAI KUDI HAKADAI TASHIGA KOYAMA HASIYA ABUBUWA KOSANMA ITA TAIMATA WANKA DAN DATAJE ZATA FITO TAKE BIYOTA
HAKAN YASA HABIBA TAGANE YAR KAUYECE ITA DARIYA TAKAMAYI MATA TANA NUNA SHAWA YANZU WANNAN KIKE TSORO ITADAI BATASAN MITAKE CEWA BA KALLANTA KAWAI TAKE
HAKADAI SUKA GAMA SUKA FITO AMMA AWULA QANCE HABIBA KE KALLAN HASIYA DAN ITA YAR AIKICE AMMA BATA KAUNAR TALAKA
CIKIN KAYAN DA AKA DINKAMA HAINAN H MARYAM TADAUKO GUDA TAKAWO MA HASIYA KAN TASAKA KAMIN ADINKO MATA NATA
parlor SUKA FITO TAYI KYANTA IYA NATA AMEEN NAZAUNE ADAYAN SET DINSHI NAFICE TADORA KAFA DAYA KAN DAYA
SAI TAUNAR CHIN GUM TAKE ADINING TAKAITA ABINCI TAZOBA MATA KANA TAKOMA INDA YAN AIKI SUKE DAN TASAN TAGAMA AIKINTA
DA KYAL TAKE CIN ABINCIN DAN BATASABA DA CIN IRIN SHIBA HAKADAI TASAMU TADAN YAYYAGA H MARYAM CE TAFITO DAGA DAKINTA CIKIN SHIGAR KAYAN BACCI AMMA SAITA DORA HIJAB ASAMA
A NAFISA MIKIKE HAR YANZU BAKI TAFI WAJAN MIJINKI BA TASHI KIWUCE BANASAN SHIRME HAR QARFE SHA DAYA TAYI FA KAIMA AMEEN KATASHI KAJE DAKINKA HAKANAN DARE YAYI
CIKIN SAURI YATASHI DAN TUNDA ABUNNAN YAFARU YAUCE RANA TAFARKO DA H MARYAM TAYI MASHI MGN KUMA YAJI DADIN HAKA NAFI MA TASHITAI TAIMATA SAIDA SAFE
KAYAN BACCI TABA HASIYA TASHI KIJE CAN DAKIN DA HABIBA TAKAIKI KICERE WA INNAN KISA WANNAN AMSA TAYI CIKIN LADABI TABI HANYAR DAKIN
DA KALLO TABITA ITADAI HAKANAN BATAJI YARINYAR TAKWANTA MATA ARAI SOSAI BA ITAMA TURAKAR MIJINTA TAWUCE
RUGAR JALO
TUNDA SU A HAMZA SUKATAFI MLM IRO KE ZAUNE NAN KE RUSAR KUKA UWALE KAM NAGEFE RAI KWAKWAI MUTU KWAKWAI HAKA MUTANE SUKAITA SHIGEWA GIDA JANSU SUKA BARSHI NAN
ARDONE DAYAGA ABIN YAYI YAWA YASASHI DOLE YABAR WURIN DAN HAR DARE YAFARA NISAWA JAN UWALE YAYI SUKA TAFI GIDA WANDA KURAJAN JIKINTA SUKA. MAIDA ITA TAMKAR KUTURWA
YANA XUWA YASAKETA SAURA KADAN BARAN TATINTSIRA DA ITA TAFADI DA SAURI TARUQO HANNUN MLM IRO CIKIN MURYAR AZABA TAFARA MGN
MLM KAYAFE MANI NASAN NAYI MAKA LAIFI KUMA NI NAQARA MAKA JIN TSANAR HAINAN DAN WATARANA KANASO KAHANANI YI MATA ABU AMMA KANA KASAWA HAKAN DUK YAFARU AKAN AIKIN BOKANYA
AMMA DAN ALLAH MLM KAYAFE MANI INHAR INADA LAIFI KAIMA KANA DASHI DAN DAMA KATSANETA KAWAIDAI NAQARAMA TSANARTA NE NANFA TAHAU BASHI LBRN YADDA TASO KASHE HAINAN
AMMA SAI QAIQAYI YAKOMA KAN MASHEQIYA MLM IRO KUKA YAKE TAMKAR KARAMIN YARO YAYINDA MAKWAFTANSU SUKA LEQO TAKA TANGA
DAN ALLAH MLM KAROQA MAN HAINAN KAN TAYAFE MANI DAN NIKADAI NASAN MINIKEJI AJIKINA
TSAYE MLM IRO YATASHI BAZATA TABA YAFE MAKIBA DAN KINCUTAR DA ITA KO CATAI ZATA YAFE MAKI NI UBANTA SAINA HANATA
KUMA KIJE NADATSE IGIYOYIN AURENA AKANKI DAN MATATA TAKUSA DAWO MAN
🤔KAJI MLM IRO DA KARFIN HALI BARAWO DA SALLAMA
JUYAWA YAI ZAI TAFI ROQO HANNUNSHI UWALE TAYI KARKA MANTA KOMI ZANMA HAINAN SAIDA SANINKA KUMA ITAMA TASANI DUK IZAYAR DANAKE GANA MATA DASA HANNUNKA
WACE TAKAMA ZAKAIMAN KANCEWA XAKA HANATA TAYAFE MAN KAIMA BAZATA YAFEMABA BALLE NI DAN HAKA GWARA KAMAIDA AURANMU TUNKAMIN KARASA WADDA ZAKA AURA DAN NASAN DIJE BAZATA DAWO MABA
KAMIN MLM IRO YAYI MGN AKA BUGA SALLAMA DANGIN MIJIN UWAR UWALECE WANDA TAJE TA AMSAR MASU KAYAN GADANSU KOWANE RIQE YAKE DA SANDA AHANNUNSHI ASHAR KAWAI SUKE KUN TUMAWA
DAN DANAN UWALE TAJI CIKINTA YAHAUTSINA WANI ZAWO YATAHO MATA BAWANI JINKIRI YAFARA ZUBA
ANSHOLLY
ðŸ˜BAKAR IZAYAðŸ˜
205_210
FANTASTIC STARS WRITERS
🌺F S W🌺
😘ANSHOLLY😘
wurinta sukayo ina kika kai mana gadanmu koki bamu ko kuma aradu nalahira yafiki jin dadi.....
atsorace tafara mgn yana gun bokanya nanfa tafara basu lbrn yadda akai nanfa suka hau danna mata ashar.....
da rantsuwar indai har bokanya bata basuba sai sunkashe ta daga ita har uwalan.....
har zasu fita mlm iro yadakatar dasu gwara kutafi da itachan inkukaje bokanyar tafi saurin ganewa....
amma inba hakaba raina mako hqnkali zatai jan uwale sukai tamkar kayan wankii suka tafida ita yayinda mlm iro yamaida gambunshi yarife danko amafarki bai fatan Allah yaqara hadashi da uwale
kowa nazaune a dining dan wasuma sunfara cin abinci qarar takalmin tane yadawo da hankalinsu wajanta tafiya take tamkar batasan taka qasa red din atamface ajikinta doguwar riiga tayi kyau bana wasa ba.....
qarasowa tayi adaning dad gud morning morning daughter kintashi lfy lafy lau dad juyawa tayi wurin h maryam morning mum....
bazan amsaba saida kika gashe da daddyn ki kana zaki tuna dani sry my mum kinsa dai kema inaji dake dariya akasa amma banda Nafi datakeji tamkar tamaqure Hainan.......
itabadan ma kar auranta yagundele ba da tuni tabar masu gidan takoma warta abuja.....
suna gama cin abincin suka sauko parlo gyaran murya A hamza yayi kana yafara mgn alhamdulillahi dukkan yabo yatabbata ga Allah tsira da aminci sukara tabbata ga shugabanmu annabi Muhammad (S,A,W,)
tabbas Ameen abinda kayi baka kyauta ba saidai yanzu ba mgnr tune tune bace dan nasan inda laifinka to harda namu shiyasa mukafi daukar laifin.....
amma yanzu nasan amatsayina na uba nasan nafita hakkinka tunda ga matanan nabaka inaso kariqe ta amana kuma inhar kasake kaqara aikata laifi irin wanda ka aikata Allah ya isa banyafe makaba
wani kuka yaji yazo mashi amma yadake tare da daukarma dad dinshi alqawarin bazai qara koda kusantar zinaba
kamin suqara cewa wani abu akai sallama h abidace yayar h maryam tare da wadda h Maryam tasa akirata dan gyara amarya daga garin katsina......
cikin farin ciki h maryam ta amshesu tare dakaisu dakin baqi bayan sun gaisa take gayama mai gyaran yadda takeso amaran sukasance...
karkiji komi hajiya keda kanki saikin yaba mani murmushi h Maryam tayi kana suka ficce itada h abida kidan huta akawo maki amaran a,a hajiya akawosu ayanzu wane hutu
xanyi baccin anan nakwana...
to bara naturosu Hainan
kutashi kuje dakin baki akwai mai jiranku tashi Hainan tayi batare datayi ma hasiya mgnba dan da turanci h maryam tayi mgnr ......
tun jiya h maryam take ganin Hainan nashare hasiya tasan dan bata sava da itabane tunda duk cikin rugarsu babu wanda yake kawance da ita
haisham ne yamai maita mata abinda akace da fulatanci kana tatashi
acikin kwana biyar amare sunyi kyau gashi babu inda suke zuwa daga daki sai daki ga haisham yakoma bakin aikinshi sai ranar da za,ai dinner zai dawo waya kawai yake mata dan yaji lfy yarta.....
dan dazai tafi saida yasai mata waya ameen kam kunya tahanashi zuwa saidai kullin tambayar habiba yake kan matarshi tana lfy tun batasan matar ba hartasan wadda yakecewa......
aiko tasha jinin jikinta yayinda takoma mata biyayya dan tana gudin inta waye tasa akoreta.......
tunyau gidan yafara cika abinka damasu kudi hidima ake tamkar yaune bikin abangare guda kuma sundage da addu,a akan Allah yataimaka ma mm sadiya har masallatai A hamza yace susasu a,addu,a
babu abinda ke damunsu yanzu irin wannnan.....
h maryam ce zqune aparlo itada yan uwanta suna tattquna yadda dinner zata kaya dan gobene biki kuma jibi za,akai amarya gidan mijinta....
shikuma Ameen daga wurin dinner zai wuce datashi matar" dayace daga cikin yan uwan h maryam tafara mgn wai itama matar haisham wa incen kauyawan ne yan uwanta
murmushi tayi kana tafara mgn tasan tabbas tafada masu wacece Hainan zasu iya rainata abinda bata fata kenan.....
a.a itama nata daban insha Allahu ana cikin bikin nan zakuga mahaifiyarta tazo dan ita yar larabawa ce......
wow inji diyar h abida haba kallo daya zakai mata kasan bata hada jinsi dayan Nigeria ba murmushi h maryam tayi mata aiko sunada yan uwa anan dan mahaifinta yacema zai dawone anan.
tashi h Maryam tayi baraa naje nayi wanka to kawai sukace mata yayinda tajuya takama hanyar dakinta mutum biyu ta iske aciki dan danan jikinta yakama rawa....
tagane dayar dayarce mai kuka bata gane ba karaso ciki mana Maryam yazaki tsaya daga nan qarasowa tayi tamkar yadda aka umarceta amma jikinta rawa yake sosai
zama tai akan bed set dorowa kiran A hamza tayi awayarta kan yazo dakinta yqnzu to yace dan yana cikin gidan baifitaba ba,afi 10 minit ba saigashi
bai wani tsorata daganinsu sadiya dayayi ba gaisawa sukayi amutunce kana tafara mgn....
alhamdulillahi kamar yadda naimaku alqawari gashi nacika nadawo da khadija akan kari nakuma gode da addu,oin dakukasa akaita yiman dan suntaka muhimmuyar rawa wajan taimako na....
dan yau kwanqn khadija biyu ahannuna nabartane dan tadawo hayyacinta kuma alhamdulillahi tadawo normal amma ban bata lbrn abinda yafaru ba sai yanzu kukan daku kaga tanayi kenan....
amma nasan insha Allahu nanda dan wani lokaci komi zai dai daita Ku kiramata yar'ta taganta waya h maryam tadauko takira hainan kizo yanzu adakina
AnshollyðŸ˜BAKAR IZAYAðŸ˜
210_215
FANTASTIC STARS WRITERS
🌺F S W🌺
😘ANSHOLLY😘
sallama tayi tashiga da sauri dije tadago kanta tashi tayi cikin sassarfa ta rungumeta,,,
kuka tasa mai tsuma zuciyar mai sauraro wanda saida yaba dukkansu tausayi saida tajima rungume da ita kana tasaketa.....
itadai Hainan tsaye kawai take tana kallan ikon Allah h maryam ce tayi mgn.....
wato dije Hainan kadai kika sani mu babu wanda kika kula murmushi tayi kana takoma inda tatashi....
murmushi A hamza yayi a,a maryam dolefa taso ganin Hainan tunfa tana yar kwana bakwai tabarta kinga ko dole taso ganinta
samu wuri Hainan kizauna zama tayi amma zuciyarta nawani irin bugawa bazata taba mantawa ba sunan innarta dije....
kuma tamutu to wannan wacece kuma ga mm sadiya tagani taya akai su daddy suka santa zama kawai tayi amma zuciyarta cike da fargaba.....
A hamza ne yafara mgn Hainan nasan zakiyi mamaki daki ganmu tare da sadiya nan yahau bata lbrn abinda yafaru bairage mata komi ba.....
kuka take sosai rungumota dije tayi itama tana tayata h maryam harda share hawaye
dariya mm sadiya tayi to mudai kun cikamu da kuka kuma inada mgnr dana keso nayi daku
shiru sukayi nan tafara fada masu maqar qashiyar da Nafi takullama haisham abin yadaki su h maryam tabbas yarinyar nan shaidaniyace inji A hamza amma taya za,a magance wannan matsalar? tawurin Hainan kadai inji mm sadiya.....
itace wadda zata taimaka mashi dan inba hakaba bazai taba yadda da baida HIV itama Hainan abinda yasa zai aureta dan yana ganin kamar yasa mata HIV n dan jinin daya bata asbiti
to taya zata tema keshi? inhar suka koma abuja nasan likitan haisham dole yazo nasan kuma dole suyi wata mgn d nafi....
inasan dakunje kisa shi yasa camera agidan karki sake kibari nafi tasan da ita kinjini ko kaita gyada alamun taji....
sallama tayi masu kan zata tafi saikuma wani lokaci godiya sukai mata sosai
bakamar dije