Header Ads
Showing 33001 words to 36000 words out of 46909 words

Chapter 12 - BAKAR IZAYA Complete Book by Ansholy .txt

Ads the beginning of article before Image

Ansholly   

01 Jul 2024

808

Ads at the middle of Article

bako






ai gwara dakazo yanxu dan yarinyar nacikin matsin rayuwa kwanan nanmane naji da sauki nan yahau basu lbrin irin yadda uwale ke ganama hainan bakar ixaya










uwale da yalwa dariya kawai suke tana lomar karshe maikudi dake cikin daki yana bacci ya kurma wani irin ihu da sauri uwale tayi hanyar dakin






daukoshi tayi sai wani shureshure yake alamar dai mutuwa wata uwar kara uwale tasaki wadda tasa makwafta shigowa








jijjiga maikudi take amma rai yayi halinsa sakinshi tayi da sauri yalwa tatareshi wurin hainan tayi wadda ke tsaye taketa zare ido dantasan rugar ba amutuwar Allah da anmutu ance itace wani uban mari taji andauketa dashi wanda yasata ganin star's








kamin tadawo daidai taji anwani jata kanta tabuga abango take jini yafara wanke mata fuska wani irin duhu yaziyarci idanuwanta kasa tatai xata fadi alamar tasume








janta uwale tayi har wurin madahi wuqar da yalwa tasa zata nane takalmanta tadauko cire rigar jikin Hainan tayi wuqar ta axamata bisa baya wani razanan nan ihu tasaka






alhaji hamxa yagoge hawayan da suka xubo mashi shida ameen shikam gogan ko gexau baiyi ba saidai jijiyoyin kanshi dasuka tashi sukai jawur alamun ranshi yagama baci








alhaji hamxa ne yayi mgn nidama nasan mlm amadu ya mutu yadda naketa ganinshi cikin mafarki na kana yana tacewa
nazo nataimaki diyar dije








mlm sule ne dai bansan ya mutuba Allah yajiqan rai Amin inji ardo




haisham ne yayi mgn wanda tun xuwansu bayan da gaisuwar da akai bai qaracewa komiba to koza asamu wanda zai rakamu chan gidansu yarinyar






a,a wannan ba matsala bace tashi kawai muje ni narakaku inji ardo






hanyar gidan mlm iro suka dauka suna gaf da isa gidan sukaji anyi wani raxanan ihu da sauri suka shige gidan lokacin har idanuwan Hainan sunfara xama ja ina uwale ita batama luraba








wukar tadauko zata manna mata afuska dan cikin jikinta nanne kadai bata samata ba yayinda mutane suka fara xarewa ciki kuwa harda yalwa dan yanxu jinine ke fita daga cikin idan hainan
















Ansholly
😭BAKAR IZAYA😭


115_120


😘Ansholly😘








uwale duk bata luraba jitai hanninta na lauyewa yana komawa kan fuskarta








wani razanan nan ihu tasaki haqoranta duk suka zobo nashashan datasa wutar ihu take tana dahe da wurin su yalwa ne naga sundawo








cikin gidan suna fita suka iiske wajan yazama wani qatan rami wanda basu ganin iyakarshi yalwace tabasu shawar sudawo ciki gwara azabar ciki data waje










tashi hainan tayi tana dariya sannu ahankali duhu yafara mamaye wajan






ardo nagani yanata qyarma yana dana sanin zuwanshi miyasa baisa yaro yarakosu ba yasan yau kashinsu yabushe yasan dasu zata gama










mgnr da alhaji hamza yayi ce tadawo ardo daga tunanin dayatai








haisham kuciba dakarantu al,qur'ani daga ayatul kursiyu d falaq d nas karatun suka fara duk da yanzu gidan yayi duhu dayawa ko tafin hannunka baka gani sai ihun mata daketa tashi








shidai ardo tsaye yake dan baisan miye zai aikataba




basu shafe daqiqa goma ba wurin yafara haske chan kuma yawashe










qasa Hainan tayi zata fadi alamar aljannun sun saketa da sauri haisham yatareta maida mata doguwar rigartar yayi wadda uwale tacere mata Allah yasuma tanada underwears ajikinta






daukarta yayi tamkar yar baby yafita da ita yayinda ameen ke take mashi baya dan yaji haushin karatun da dad yace aimata yaso abarsu sujibgu kana amma duk da haka yaji dadi dan duk cikinsu babu wanda baida taban wuta ajikinshi










wanda ma yafina hainan bakamar uwale wadda rabin jikinta duk asale yake








da gudu mlm iro yashigo cikin gidan wurinda maikudi yake yayi girgixashi yake amma ina kaida gani babu rai ajikinshi kuka yasa tamkar qaramin yaro shikenan








takashe man yaro aradun Allah tagama zama gidana inkuma taqara dawowa aradu saina halakata saidai nima ta halakani










alhaji hamza ne yaitabashi hakuri daqyal yahaqura






to yanxu dai ayi haquri aima yaro wanka aje aruhoshi Allah yaqyauta gaba kudi yadebu aljihunshi baisan konawa bane yabashi hannu yana rawa mlm iro ya amshe














su uwale kam ba,asan inda akeba gwarama yalwa da sauran matan dan wasuma da kansu suka tafi gida su yaha daine saida aka daukesu










haisham bai ajeta ako inaba sai afadar ardo ruwa yace abashi shafa mata yayi afuska afirgice tatashi tana kallanshi








juya fuskar yayi dan hakanan yaji wani abu yadaki zuciyarshi daga kallan da taimai daya tak








maida hankalinta tayi wajan ameen murmushi yayi mata itama mayar mashi tayi tabuda baki zatai mgn su ardo suka shigo








a harkin tashi hainan ih ardo kallan alhaji hamza tayi da sauri tatashi taje wurinshi kaine baffana ko gyada mata kai yayi








dariya tasa cikin jin dadi taruqo hannunshi dama hamma Habib yace man yau zakazo kuma zaka daukeni kayiman wasa kamar yadda baffa yake yima maikudi








sakin hannunshi tayi takoma daga gefe tawani tubura fuskar tare da cunnu baki hakan datai tabirge haisham sosai yanaji inama ya dauketa pic ammako yanzu bata baceba








fiddo wayarshi yayi ya kashe flash din da qarar ya dauketa masha Allah yafadi axuciyarshi ba wanda yai tunanin pic ya dauketa haka yaita daukarta da shikanshi baisan daliliba










wurinta alhaji hamza yayi miya faru ya'ta qara cunnu baki tayi saiga hawaye yazubo








dan danan alhaji hamxa yarikice dan hakanan yaji Allah yasamai qaunar hainan dan jinta yake tamkar yadda yakejin ameen mike faruwa ya'ta dan Allah kifada man








tobakai bane katafi kabarni hannun inna uwale d baffa sunata dukana hannunta tanuna mai jibi yadda inna tasaman wuta ajiki duka kuma tanace man niyar aljannuce inmutun ya mutu anacewa wainice nakasheshi








da gaske dad mu aljannune girgiza mata kaiyayi a,a mu mutane ne kamar kowa








rungumeshi tayi to dad karka qara tafiya kabarni kajiko yanxuma dake zan tafi kinji my daughter murmushi tayi mashi






hmm kaji daddy wai daughter koyama za aitasan miyake nufi rugarda ko addinin Islam bairatsa suba balle naboko






kallan ardo yayi ardo kayiman alfarma zantafi da Hainan chan gidana






gyara zama ardo yayi kana yafara mgn






ANSHOLLY😘
😭BAKAR IZAYA😭


120_125


😘Ansholly😘






*dedicated to ansholly fan's 1_2 ina gdy da kulawarku gareni*






cikin hausarshi marar fita sosai wanda duk haka suke mgn






agaskiya alhaji hamza bawai nahanaka hainan bane a,a qa idar rugarnan ce mace ko namiji basu fita arugarnan suje binni harsai insunada aure ko kuma aure ne yafiddasu tun kaka da kakanni hakane qa idar rugarnan kagako












baxan iya chanxa taba da ace tuntuni ana fita nasan baza kazo ka iske hainan cikinta ba da yanxu tana aikatau saidai kayi haquri










haba ardo wannan aibawata damuwa bace yanxu za,a iya daura auran ko akwai wa inda za,akira dansu sheda








murmushi ardo yayi to hakama din yayi yanzu dai mutafi masallaci dan naga azahar tayi chansai adaura gdy alhaji hamza yayi mashi kana suka fita dan alwala










Ameen kam murna fal cikinshi dan yasanshi za,a aurama hainan








yayinda haisham yaji zuciyarshi taimashi wani irin nauyi dan yasan bashi za,aba auran Hainan ba








wata zuciyar tace tokai miye nadamuwa
yarinya face ko anbaka ita rainanta fa zakai inda take yakallo to amma bamai cemata yarinya dan inba afadama shakarunta ba zaka iyacewa takai 16










ka wai'dai inka zauna da itane zaka gane yarintatta to waini ina ruwana da itane tam nima hakanace haisham








ameen yatabashi bro katashi muje muyi sallah kar lokaci yawuce alwala sukayi suka shiga masallacin








alhaji hamza neke limancin
haisham kam harda addu,ar Allah yasa hainan rabanshi ce








shikanshi baisan yana wannan addu,arba iyaka yaji bakinshi yana fadi








bayan angama sallah anyi addu,a ardo yasanar da daurin auran hainan kowa murna yake dan gani suka za arabasu da bala'i








alhaji hamza shine wakilin ango ardo kuma na amarya dubu ashirin aka bada sadaki dan albarkar aure










nanfa gaban haisham yaciga dafa duwa jiyake uwa yabar masu wurin






ameen kam farin ciki fal azuciyarshi abinda yaji dad dinshi yana fadi shiya ffirgitashi








ya yinda yasa haisham murmushi dan jiyai tamkar ammashi albishir da gidan aljana take annurin fuskarshi yadawo








murna ameen yafara wace batakai cikiba dan qasan zuciyarshi kuka yake






ayya Ameen kaban tausayi😭😭






suna fitowa daga masallaci sukayi kicibis da yan uwa mlm amadu kallan banza
sukaima alhaji hamza babban cikin sune yafara mgn tare da daga sandar shi








kado kabamu kudinmu ko aradun Allah mufarmaka saidai uwarka takuma hai wani wawan mari yaji andaukeshi dashi








wanda tunda uwar data haifai ba ataba yimashi irin wannan marin ba dagokai yayi yaga wanda yayi mashi wanga abu








haisham ne tsaye fuskarshi har wani red take dan tsananin bacin rai ga dukkan alama jira yake wani yace tak ya inmashi ga excord dinshi duk sunfidda bindiga riqe ahannunsu










cikin yan uwan mlm amadu ya duri ruwa da sauran yan kallo bindiga kenan ko nasara natsoranki








baffa jai baikara cewa komiba juyawa kawai yayi yan uwanshi natake mai baya saida suka tabbatar sunyi nisa kana baffa jai ya daga murya










Allah ya,isa da kudinmu sai suka antaya da gudu dukansu








haisham dariya ma abin yabashi inda sukabar Hainan anan suka isketa to ya'ta atashi mutafi ko kiga mum dinku ko bakiso inaso dad cikin farin ciki take mgn










sallama sukaima ardo tare da godiya bacin yacika shi da kudi ardo kam baki har kunne shima saida yabashi nono mai yawa








yai yai dasu sutsa suci abinci alhaji hamza yace mai suna sauri ne dan kan hainan har yanxu yoyan jini yake sannan ga wutar sai yanzu take mata zafi kallo daya zakai mata kasan tanajin jiki amma yaima ardo alqawarin insha Allah nanda sati daya zasu dawo tare damai yimata karatu








murna wajan yan rugarko ba,amgn dan duk saida suka fito sukaga tafiyarta wasuma chasuke Allah yasa daga chan taichan








rugar jalo yau kowa kaganshi cikin farin ciki yake dan suna tunanin sunyarda kwallan mangwaro sunhuta da kuda








awa biyu takawo su alhaji hamza garin kd wani prvt hospital suka tsaya dan hainan tama rigada tasuma




emergency aka kaita doctor ne yaleqo munada bukatar jini za,asa mata akwai nasayarwa inkuma akwai wanda zai bata to aje dashi a,iba




waye zai ibane inji haisham wata nurse doctor yakira yafada mata abinda zatai tashi haisham yayi yabita




🤔tofa haisham kamanta da cutar dake jikinka ne








Ansholly
😭BAKAR IZAYA😭
130_135






😘Aaljannan򖀊




*dedicated to duk masoya bakar izaya aduk inda kuke Allah yahada fuskukin;mu a,aljannan ina godiya da kaunarku*








saida yayi sallah kana yafito sanye da jallabiya light blue daning yanifa tashi tayi tabishi cikin karairaya








zuba mashi abincin tayi abinda bata taba"ba tunda sukai aure bude bakinka nabaka my haisham no bani kawai naci bahaka tasoba amma dole tatura mashi gabanshi








itama zubawa tayi tafaraci ke daya kikazo taji yace a,a nida sadi tana ina ita tadan fita tasha iska hakanan yaji gabanshi yafadi amma saiya basar






duk iskan dake nan bai ishetava harsai tafita wallahi kuwa haka nace mata nima saitace waita gaji dashan sanyin AC ne






banxa yayi mata kamar baiji mitace ba yaciga dacin abincin shi saida yaji yaqoshi kqna yaturo flat din ammafa duk hankqlinshi naga yar matarshi






parlo yadawo yaxauna itama tasowa tayi tabishi parlon dan taqagu taji wace mgnce zai gaya mata sunkusa kai 20minit zaune baice matakomi ba kallan shima kawai yake








shirinda taji yayi yawane yasata yimashi mgn my haisham naji dazu kace kanada mgnr dazakai dani Allah yasadai ba laifi nayima ba cike da kissa tafada shiru yayi nakusan daqiqa goma






harta fidda rai da zaiyi mgn kuma saitaji yafara Nafisa inaso kibani hankalinka nan sosai kinatsu












inajinka yayinda gabanta yaci gaba da faduwa duk atunaninta yaganu kullin da suka shirya mashi








mgnr datajine yasata gigicewa da sauri tadago takalleshi mikace haisham kayi aure






saita kama tafa hannuwa chan kuma saita tsaya ya yinda taqawata fuskarta da murmushi Allah yasa alqairi my haisham amma ina fatan baka manta da cutar dake jikinka ba






ko kuma mai irin cutarce kadauko da sauri yatashi tsaye yayinda xufa tayi mashi sallama duk sanyin dake parlon da sauri yajuya yafita daga cikin parlon yayinda nafi tafara wata uwar dariya






haisham kenan ai inkasan wata aibaka san wata ba ni nafi nayi alqawarin ba macen da ta,isa tara beka wayarta tadauka takira wayar sadi amma taita ringing bata dauka ba tsaki taja tacillar da wayar kin kinshigo ki iskeni










yana fita gun motocinshi yayi da sauri excord dinshi suka taso miqama drive"n shi hannu yayi da sauri yafiddo keys din motocin yamiqa mashi daya yazara yacilla mashi sauran








wurin motar yanufa ya yinda excord dinshi suka take mai baya bana buqatar kowa atare dani sukaji yace




orderly ne yafara mgn sir kayi haquri aikinmu ne kula dakai duk inda zaka






azafafe haishm yajuyo shut up nace banaso ko ana doleni I'm sry sir






mota kawai yashige yayinda suka dawo suka tsaya jikinsu asanyayi








gudu yake xuciyarshi namashi xafi gefan titi yasamu yayi parking take yaji hawaye yana zubo mashi miyasa namanta ina da HIV ne miyasa nabari aka samata jinina






to aiba laifinka bane laifin nurse dinda ta,ibi jininne to ya akai ita bata ga inada aids ba wata killa bata iya aikinta bane koma batayi karatun abinba
inji wata xuciyar




gashi yanzu ba yadda za,ai naje nace narife asbitin dole sutan bayan ba,asi to nace masu mii gashi abin kunyane nadubi duniya nace inada cuta mai karya garkuwar jiki kai ko iyayena bazan iya fadamawa ba shida zuciyarshi yaketa wannan surutan














chan yafashe da kuka tamkar qaramin yaro nacucuki marainiyar Allah amma ban maki da niyaba










Allah yasani namanta Allah ya,isa hafsa bazan taba yafe makiba kinsa nacutar da yarinya kanqanuwa






tada motar yayi yanufi asbitin baccin yadaidaita natsuwarshi supar market yabiya yai masu sayayya dayawa ciki harda abayuyi dan yasan zata bukaci kaya tunda basu taho mata dako dayaba








loda mashi kayan akai both hanyar asbitin yanufa gabanshi nawani irin faduwa






ledojin yafido dai dai wanda yasan zasuyi amfani dasu kamin sukoma gida sallama yayi adakin yashiga tana kwance ta,aza kanta bisa cinyar h maryam A hamza nazaune kan farar kujera ga dukkan alamu lbr suke






take yaji wani hawaye yataho mashi da sauri ya maidasu duk da kallo daya zakai mashi kasan yana cikin damuwa








nasan fans wannan ya isheku har jibi in Allah yakaimu dan gobe bazan samu damar yimaku typing ba dan biki gareni akaranta ahankali aunty mimie
banda zari lol




Ansholly😘
😭BAKAR IZAYA😭


135_140


*alhamdulillah angama biki lfy masu turo text din Allah yasa alkhar damasu kirana awaya duk ngd muma Allah yabamu zaman lfy d mazajen mu wa inda basuyi ba Allah yabasy nagari irinsu 😃😃 basaidai nafada ba lol*


😘Ansholly😘








hjy maryam ce ta,amsa mashi sallamar karasowa yayi gaida iyayanshi yake ya yinda hainan tazuba mashi idanu
tana kallanshi










jiyai ajikinshi ana kallanshi dagowa yayi suna hada ido da sauri yamaida kanshi qasa dan jiyai wani hawaye yataho mashi kallanshi alh hamza yayi








miike damunka haisham naganka cikin damuwa aibaisan sadda yafasa kukaba tamkar qaramin yaro shi kallan da hainan take mashi shiyafi firgitashi dan gani yake tamkar tasan cutar daya yimata








hannunshi alh hamza yaja suka fita waje ya yinda hjy maryam tayi zatan qila nafice tabata mai rai








kuda suka fita masallaci suka nufa dan anata kiraye kirayan sallah magarib batare da alh hamza yace mashi komiba dan shima atunaninshi nafi ce tabata mai rai










sadi ce kwance bisa kirjin ameen shikuma yanata shafar gashin dokinta har cikin Zuciyarshi baiji












da"din abinda yayi ba kana yanajin tsanar kanshi akan yadda ya wulaqanta tarbiyyar da iyayanshi suka bashi lokaci daya










amma inyai wani tunanin saiyaga harda laifin iyayanshi tunda tunyana jin kunyar fada masu shi aure yakeso har yazo yana fada masu amma babu wanda yadubi uzirinshi suduka saisuce karatu zayai








yana gama tunanin yaqara jawo sadi jikinshi wayarshi ce tafara qara da sauri yasa keta yatafi wurin wayar dan yasan mai kiranshi










assalama alaikum Ameen kana ina dad ganinan gida to kazo yanzu asbiti dad nagaji sosai wallhi yanzun haka baccin gajiya nake badai bakai sallah ba












ras yaji gabanshi yafadi Allah nagani yamanta dawata sallah tabbas saban Allah yana shagaltar da dan adam akan bautar ubqnginshi shida ko wani yace zaiyi wasa da sallah






aizai qaryatashi amma gashi yau daya harya fara fashin sallah wata nadama yaji tazo mashi










shirinda alh hamza yaji yayene ya tabbatar mashi ameen baiyi sallah ba kashe wayar kawai yayi yayinda






qarar kashe wayar dayayi yadawo da ameen tunanin daya tafi da sauri ya aje wayarshi yatafi toilet










sadi naganin haka tamaida rigarta tafito tayi part din nafi kicibis sukai itada Nafi haba sadi ina kikaje tundazu naketa nemanki amma bangan kiba






dariya sadi tasa ke qawata wani dan shila nasamu cikin gidan nan wallahi








tunda nake harkar bariki bantaba samun gwarzo ba irin wannan yaran gashi dai yaro amma hazaqarshi ta manyace








kallanta nafi take cike da tuhuma zuciyarta nagaya mata kodai haisham dinta sadi ke nifi to inshine aibazata cemashi yaro ba kuma bazata fada mataba










nifa kinsani aduhu dan bangane takan zanchan ba








nanfa tafara gaya mata abinda yafaru bata boye mata komiba dariya sukasa yayinda suka tafa








amfa qawata kinyi daidai dan inaso mufirgita maryam saita zama abin tausayi sai ya'yan datake taqama dasu sundawo ahannun mu










banidai zata wulaqanta ba wai muzo bamuda yancin da zatazo mugaisa saidai taturo mana yar aiki








maryam gamunan gareki saikinyi dana sanin shiga shirgina da kikayi saikin kuka da idanunki








dai dai nan haisham yaturo qofar dakin yashigo babuko digon fara,a afuskarshi












wani matsiyacin kallo yake watsama nafi yayinda suduka jikinsu karkarwa yake dan tasan babu tantama yaji lbrnsu sadi kam saura kadan tasaki fitsari










kallansu yake cikin tsana dan sai yanzu yake dana sanin auran Nafi jiyake inama tunda hjy maryam tanuna batasan auran yabarshi








azafafe yaqarasa wurinda take maqaro wuyanta yayi ya yinda yafara mgn azafafe












😘Ansholly😘
😭BAKAR IZAYA😭
125_130




😘Ansholly😘










awna jininshi akai komi normal zai iyaba kowa ma








kwanta za,a iba bamusu yayi yadda tace leda daya tal aka iba ta sallameshi






koda yafito bai iske alhaji hamza ba tambayar ameen yayi ina daddy ne
yaje gida ya dawo










doctor ne yafito daga dakin da hainan take da sauri haisham yayi wurinshi inadai fatan bawata matsala ajikinta






babu wata matsala yallabai komi normal iyaka buguwar dataine amma xata farka lfy lau insha Allah tunda duk anyi treatment din wajan data qone kamin haisham yayi wata mgn su alhaji hamza suka bayyana shi da hajiya maryam






wace kallo 1xakai mata kasan hankalinta atashe yake








dan alhaji hamza ba abinda yaboye mata game da lbrn hainan kana yaroqeta alfarma kan tareqe hainan da amana tamkar yarcikinta








nan take tadau alqawarin zata riqeta amana dama kurace aka jefa da nama itada take san ya'mace Allah bai bataba saiya bata maza amma kullim tana godema Allah akan baiwar dayayi mata








dan wasuma nema suke ruwa ajallo Allah bai basuba to gashi da tai haquri Allah yabata dukda ba'ita tahaife taba

Ads At the End of Article

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login
Footer Ads