Header Ads
Showing 6001 words to 9000 words out of 46909 words

Chapter 3 - BAKAR IZAYA Complete Book by Ansholy .txt

Ads the beginning of article before Image

Ansholly   

01 Jul 2024

800

Ads at the middle of Article

sadaukarwa ga dukkan masoyan bakar izaya
da wayanda nasani dama wayanda ban saniba ngd da kaunarku gareni nima ina kaunarku💔💔


😘Ansholly😘






saida taje dai dai gidan kana tatuna da abinda uwale tace mata samun wuritai taxauna tacigaba da kuka in qaiqayin yataso ta cigaba da soshe soshe tamkar mahaukaciya tana nan zaune har akafa kiran sallah la asar tashitai da sauri ta dauki rabbiyar qwaryata tashige gida domin tasan zamanta wani laifi zaiqara jamata uwale ta iske da yalwa sunata lbr koda suka ganta shiru sukai tazo kusa da uwale taduqa dan Allah inna kiyi haquri kiman aikin gafara wallahi inna bada gangan nazu barda nonon ba uwale fadada fuskarta taida fara,a wace tunda hainan tatashi bata taba ganin tamata koda murmushi ba amma yau harda dariya uwale ke mata tace tashi tsaye ya'ta hainan aike ya'tace kuma yau kinci darajar albishirin da qawata yalwa taxoman dashi daga gurin bokanya cewa inada ciki wata ukku kuma namiji xan haifa dan haka kinkusa samun Kane tashi ga ruwa chan naxuba maki kiyi wanka ake yanzu ya'tace cikin jin dadi hainan tatashi tacire kayanta tadauki ruwan tashiga bayan daki tana murna itama takusa samun qane taringa wasa dashi yayinda uwale takalli yalwa sukasa dariya uwale tace aradu yalwa kinfini sanin cuta toba doleba kingafa ni ina zuwa burni dole nafiki dubara da wayau dan baxan taba manta dukan da yarinyarnan taiman ba haryanzu sawun nanan bai bajeba kamin uwale tace wani abu sukaji ihun hainan suduka ba wanda yatashi inma baccin dariyar da suka saki da gudu tafito idanta rumtse ga hannunta agabanta ihu take tamkar ana zare mata rai idona inna zai cire inna zai fado yalwa tace ke uwale mi sauri miyi mata gudan kamin mutane sushigo duk daba hanamu zasiyi ba


barkono suka dauko da kakke wanda suka daka bakomi ciki zallarshi ne uwalece tadakama Hainan tsawa dan ubanki kima mutane shiru wani ihun tasaki domin bazata iyayin shurinda suka buqaci tayiba




inna idona zaicire yalwace tace to kwanta acire maki inajin barkonone yafada maki to tace qasa tai takwanta uwalece tace to miya sami gabanki naga kin dafe wurin cikin kuka tace inna shima zafi yakeman to saki mugani sai awanke maki ba wani musu tasake domin zafi yake mata sosai


ga qaiqayin dayake mata wata irin axaba taji tashigeta ihu zata saki yalwa taimaza tatoshe mata bakinta ihun yaqi fitowa saida sukaga tana daniyar shedewa kana yalwa tasakar mata baki sukai dakin uwale


tafawa sukai uwale bance kikwaba bafa canai kawai kisa mata hakanan yo ganine inban kwaba ba baxai shiga sosaiba kai uwale aradu kinfini iya cuta




yanxu duka barkonon kikasa mata awajan fitsari uwale dariya tai towa yakawo wannan shawarar inajin keci shiru yalwa tayi domin tasan bata da gaskiya dan ita taga hainan tazo tafa dama uwale




dan sadda zata taho tagayama uwale albishirin da bokanya taimata na uwale nada ciki taga hainan tasaki qwaryar nonan ita kuma hainan din bata gantaba tana xowa tagayama uwale kana tabata shawarar intanada borkono takawo adakashi hakanan bakomi ciki saida suka daka




kana suka samu ruwa suka jiqashi kamin ajiqa yalwa ta ibi wani taraqe saida suka tabbatar yajiqa kana yalwa taceshi tacema uwale intazo karki nuna mata kinji xafin abinda tayi maki kiyimata mgn mai dadi yanda ko kince taje tai wanka bazata kawo komi aranta ba


kinga zata saki jiki tayi wanka yadda yakamata kinga zai shigeta tako ina koya kikace hakane kuma kinsan Allah


yalwa natsani wannan yarinyar kodan kyanta


yalwa tace ke uwale naji hainan tayi shiru mufita muga ko lfy kar ace yar mutane ta mutu




*Ansholly*


*08136195038*
[3/8, 1:06 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 😭BAQAR IZAYA😭 19








😘Ansholly😘










keniba inda xani inma tamutu anragema kasa nauyi


haba uwale kixo mufita dai mugani aradu bazan fitaba saidai ke kifita amma ni ba inda xani


koda yalwa tafito tsakar gidan hainan tagani tanata zagaye ga dukkan alamu ruwa take nema saita ba yalwa tausayi har xataje tabata


ruwan saita tuna bulalal data tabayi mata tuntana yar shekara daya amma har yanxu duk shekara saita gayama jikinta danji take


tamkar lokacin ne ake mata bulalar shiyasa tatsani hainan sosai


gashi takasa fadawa kowa kotai niyar fada saitaji tamkar andade mata baki


uwale ga hainan chan xata taba maki ruwa dayake takai wurin ruwan tanaji yalwa takira uwale tai sauri


tadebu ruwan ta wanke fuskarta kamin uwale tafito daga dakin harta gama wanke fuskar amma ido yaki budewa


mari taji wanda saida taga taurari saikuma masifa tabiyo baya ubanwa yace ki ibarman ruwa


shiru tai tunda bata da abinda zata cemata yalwace tai mgn


uwale naga borkonan bai shigeta ba tunda harta iya tashi


hakane kuma toko aqara mata wanine


kuka tasa wanda tundazu takeso tayi amma wahala tasashi yaqi fitowa


wanda yasa makwabtansu
shigowa dama tundaxu sukejin hayaniya


uwale lafiya miya faru hmm aikunsan tatsiniyar gixo bata wuceta qoki


ina mata zabane tunkamin ranar haihuwarta taxa gayo muma mudan dana tamu kunga gara itama tafaraji


kamun yazu gakanmu inkuma kunce aqaleta to saina qyaleta


wani irin aqyaleta ni yarana biyar amma sanadin wannan yarinyar hudu sun mutu saura daya


aini tsaka nina da wannan yarinyar Allah ya isa


kowa da abinda yake fadi daga masu cewa sunrasa miji saimasu cewa sunrasa uwa ko uba k da hakadai sukaita magannunsu ita kuma wace ake




maganar kanta bata masan misuke cewaba dan jitake tamkar gabanta zai


zazzago yafado qasa domin yadda yake mata zafi


saida duk suka gama magan ganunsu


kana uwale tafara mgn yanxu dai dukanku kona bukatar hutu domin haka nayanke shawarar ko wace daga


cikinku ta ringa kwanciya tahuta duk aikin gidanta hainance xata riqayi mata shi


kamarsu ibo ruwa wanke wanke shara wanke dakan dawar tuwo inkuma fura kikeso harda dakanta


kobai makuba suduka suka amsa dayi su gomane wata daga cikin suce tafara magana


dama wallahi banyi wanke wanke ba zoki wuce mutafi kiman


aisuduka saisu kafara daga wantace bata da ruwa sai wannan tace batai sharaba hakadai sukaitayi


wace tafara mgn ita uwale tace hainan tabi kana inta gama mata tashiga gidan yaha taimata wanki


kayanta taje tadauko tasa kana tabi wace kace tabi


saida uwale tacema kowa inhar hainan taimashi abu yaxo yafada mata saita dauki mumunan mataki akanta


indama Allah yatai maketa idanta yabude sai dai bata gani sosai gashi yai ja




haka tabi safiya koda sukashi gidan ba imani safiya tadebo mata kaya dayawa ciki harda namijinta dana yaranta samari subiyu




tuntana wankin cikin dadi hartagaji gashi har anyi isha'i wanda har yanxu bata barjin xafin da takeji ba gashi haryanxu idanta bai dayaye ba




gaya kuma batai sallah ko asuba ba duk da bata sanmi ake cewa cikin sallarba amma tanaso taga tayi


sai cikin dare tagama wankin dataga ba kowa tai mazata ibi ruwa ta tsugunna tawanke borkonan nan tas dukda tajin zafi amma haka


taita wanke wa harya fita kana tafita tatafi gidan yaha domin yawancin


rugar basuda gambu qalilan gidane keda gambu


wanke wankene mai yawa domin gidan irin gidan gandune haka tazauna tafara wanke wanken


data gama tadauki tulo tatafi rafi ko tsoro bataji


saida tagama cika mata wura ranta kana tatafi sauran gida jan wasu ruwa take ibo masu wasu shara


wadda tabata dakan dawo da gero ce karshe saida tadaka tatan kade har saida yaxama gari kana tabarshi tana gamawa akai kiran sallah duk da tagaji haka tayo alwala


tunda taga mutanan gidan ba wanda yafito tana gama alwallar tafito qofar gida nan tafara sallah wace batasan mitake cewa ba






😘Ansholly😘




08136195038
[3/8, 1:06 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 😭BAQAR IZAYA😭 14








😘Ansholly😘












Da gudu uwale tafito daga dakin tare da fasa wata irin qara nabani mlm wallahi aljana adakina


tanata kerma wanda har fitsari tasaki batare da tasani ba


Iro da sauri yafito daga cikin dakinshi lfy uwale kijifa yadda kika saki fitsari daga tsaye


bata masan miyake cewaba dakinta kawai take nunamai tanace wa wallahi mlm


aljanace cikin dakinnan da dai yaga bata cikin hankalinta sai yashige dakinta


dasauri yajawo qofar dakin yace uwale kikace kin yadda hainan rafi amma miyasa naganta ada kinki


cikin rawar murya uwale tace wallahi mlm nakaita rafi har saida nagata nutse kana nabaru rafin




shi kanshi qafafuwanshi karma suke dan ya tsora yana tunanin ko uwale bata kaiki rafiba yaci ace kin mutu


Koda baki mutuba kinji gata domin ko babbane aka bari da yunwa natsayin sati daya dole yajigata ballantana yarinya


yajuyo yakalli uwale yace uwale aradun Allah hainan ba diyata bace aradu diyar aljannuce


kamin uwale tai wata magana kika bude kofa kika fito ai daga iron har uwalan waje sukai da gudu


suna naiman taimako karo sukaci da yalwa qawar uwale tace lfy mlm iro daga kai har uwalan naganku haka


kedai bari yalwa lokacin da kikazo man gaisuwa bana fada maki najefa hainan rafiba to wai yanxu muna dawo wa


na isketa ada kina itama tadan razana amma dayake yar duniyace saita nuna bata tsorata ba dan ita har burni tana shiga


haba mlm iro karkaban kunya mana kamarba namiji ba yanxu dai mushiga ciki


haka suka bita suka koma ciki amma atsorace suke


haryanxu tsaye take inda suka barta yalwa taje ta daukeki kana tajuyo takallesu


tace uwale nasan da gaske kinsa hainan arafi amma baki tunanin ko wani yaje yacireta




Sadda zaki sata ke dawa kikaje nida audi kanena kuma nasanshi da tausayi


shima ne yaje yacirota dan shika daine yaga lokacin dana sata


mlm iro shiru kawai yai dominshi bai yadda ba in ance audine yaci rota to wake kawo mata abincin daza taci waya budema audi dakin uwale


maganar dayaji yalwa nayi ita tadawo dashi daga tunanin daya tafi


Mizai hana mudau hainan mukaita chan kusa da rigar innarki uwale kinga acan ba wanda




ya sanmu bare mu ajeta wani ya biyomu da ita saida uwale tai jim kana tafara magana


tace yalwa shawarki tayi amma karki mantafa chan aka haifeni taya xakice basu sanni ba


aibacane mutafi tare dakeba tare da mlm iro zamu tafi


to hakanma yayi yanxu kuimaxa kutafi kamin ai magriba tunda ankusa




haka suka fito suka tafi saida suka kusan xuwa rugarsu uwale kana suka ajeki amma saida sukaga ba kowa kana


sai ana sallah isha,e kana suka dawo duk wanda yagansu ya tambayesu daga ina suke sai yalwa tafada masu dan dama surutu gareta




Aikin santa ko kai kawai tadaga domin kuka kawai take


kana yaci gaba haka suka dawo ma da uwale albishir taji dadi sosai


dan tana ganin sunrabu dake kenan iro tashiyai yatafi yaje yai sallah su kuma


Suka aza zancen duniya dan daga yalwar har uwalan sallah bata damesu ba


yalwa batabar gidanba saida dare yayi sosai kana tai masu salama tatafi


domin mijinta yajima da mutuwa gashi batada ya


tunda asussuba mlm iro yaji bugun qofar gida da sauri shida uwale suka fito dan bugun bana wasa bane


suna budewa sukaga yalwa tsaye duk jikinta shatin bulala


da sauri uwale tace lfy yalwa naga jikinki duk shatin bulala saida yalwa ta qara fashewa da kuka tace wallahi mlm iro


Aljanaka haifa


kuyi haquri fans am busy wallahi amma next insha Allah xanyi mai yawa




*Ansholly*
[3/8, 1:06 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 😭BAQAR IZAYA😭 18
sadaukarwa ga dukkan masoyan bakar izaya
da wayanda nasani dama wayanda ban saniba ngd da kaunarku gareni nima ina kaunarku💔💔


😘Ansholly😘






saida taje dai dai gidan kana tatuna da abinda uwale tace mata samun wuritai taxauna tacigaba da kuka in qaiqayin yataso ta cigaba da soshe soshe tamkar mahaukaciya tana nan zaune har akafa kiran sallah la asar tashitai da sauri ta dauki rabbiyar qwaryata tashige gida domin tasan zamanta wani laifi zaiqara jamata uwale ta iske da yalwa sunata lbr koda suka ganta shiru sukai tazo kusa da uwale taduqa dan Allah inna kiyi haquri kiman aikin gafara wallahi inna bada gangan nazu barda nonon ba uwale fadada fuskarta taida fara,a wace tunda hainan tatashi bata taba ganin tamata koda murmushi ba amma yau harda dariya uwale ke mata tace tashi tsaye ya'ta hainan aike ya'tace kuma yau kinci darajar albishirin da qawata yalwa taxoman dashi daga gurin bokanya cewa inada ciki wata ukku kuma namiji xan haifa dan haka kinkusa samun Kane tashi ga ruwa chan naxuba maki kiyi wanka ake yanzu ya'tace cikin jin dadi hainan tatashi tacire kayanta tadauki ruwan tashiga bayan daki tana murna itama takusa samun qane taringa wasa dashi yayinda uwale takalli yalwa sukasa dariya uwale tace aradu yalwa kinfini sanin cuta toba doleba kingafa ni ina zuwa burni dole nafiki dubara da wayau dan baxan taba manta dukan da yarinyarnan taiman ba haryanzu sawun nanan bai bajeba kamin uwale tace wani abu sukaji ihun hainan suduka ba wanda yatashi inma baccin dariyar da suka saki da gudu tafito idanta rumtse ga hannunta agabanta ihu take tamkar ana zare mata rai idona inna zai cire inna zai fado yalwa tace ke uwale mi sauri miyi mata gudan kamin mutane sushigo duk daba hanamu zasiyi ba


barkono suka dauko da kakke wanda suka daka bakomi ciki zallarshi ne uwalece tadakama Hainan tsawa dan ubanki kima mutane shiru wani ihun tasaki domin bazata iyayin shurinda suka buqaci tayiba




inna idona zaicire yalwace tace to kwanta acire maki inajin barkonone yafada maki to tace qasa tai takwanta uwalece tace to miya sami gabanki naga kin dafe wurin cikin kuka tace inna shima zafi yakeman to saki mugani sai awanke maki ba wani musu tasake domin zafi yake mata sosai


ga qaiqayin dayake mata wata irin axaba taji tashigeta ihu zata saki yalwa taimaza tatoshe mata bakinta ihun yaqi fitowa saida sukaga tana daniyar shedewa kana yalwa tasakar mata baki sukai dakin uwale


tafawa sukai uwale bance kikwaba bafa canai kawai kisa mata hakanan yo ganine inban kwaba ba baxai shiga sosaiba kai uwale aradu kinfini iya cuta




yanxu duka barkonon kikasa mata awajan fitsari uwale dariya tai towa yakawo wannan shawarar inajin keci shiru yalwa tayi domin tasan bata da gaskiya dan ita taga hainan tazo tafa dama uwale




dan sadda zata taho tagayama uwale albishirin da bokanya taimata na uwale nada ciki taga hainan tasaki qwaryar nonan ita kuma hainan din bata gantaba tana xowa tagayama uwale kana tabata shawarar intanada borkono takawo adakashi hakanan bakomi ciki saida suka daka




kana suka samu ruwa suka jiqashi kamin ajiqa yalwa ta ibi wani taraqe saida suka tabbatar yajiqa kana yalwa taceshi tacema uwale intazo karki nuna mata kinji xafin abinda tayi maki kiyimata mgn mai dadi yanda ko kince taje tai wanka bazata kawo komi aranta ba


kinga zata saki jiki tayi wanka yadda yakamata kinga zai shigeta tako ina koya kikace hakane kuma kinsan Allah


yalwa natsani wannan yarinyar kodan kyanta


yalwa tace ke uwale naji hainan tayi shiru mufita muga ko lfy kar ace yar mutane ta mutu




*Ansholly*


*08136195038*
[3/8, 1:06 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 😭BAQAR IZAYA😭 19








😘Ansholly😘










keniba inda xani inma tamutu anragema kasa nauyi


haba uwale kixo mufita dai mugani aradu bazan fitaba saidai ke kifita amma ni ba inda xani


koda yalwa tafito tsakar gidan hainan tagani tanata zagaye ga dukkan alamu ruwa take nema saita ba yalwa tausayi har xataje tabata


ruwan saita tuna bulalal data tabayi mata tuntana yar shekara daya amma har yanxu duk shekara saita gayama jikinta danji take


tamkar lokacin ne ake mata bulalar shiyasa tatsani hainan sosai


gashi takasa fadawa kowa kotai niyar fada saitaji tamkar andade mata baki


uwale ga hainan chan xata taba maki ruwa dayake takai wurin ruwan tanaji yalwa takira uwale tai sauri


tadebu ruwan ta wanke fuskarta kamin uwale tafito daga dakin harta gama wanke fuskar amma ido yaki budewa


mari taji wanda saida taga taurari saikuma masifa tabiyo baya ubanwa yace ki ibarman ruwa


shiru tai tunda bata da abinda zata cemata yalwace tai mgn


uwale naga borkonan bai shigeta ba tunda harta iya tashi


hakane kuma toko aqara mata wanine


kuka tasa wanda tundazu takeso tayi amma wahala tasashi yaqi fitowa


wanda yasa makwabtansu
shigowa dama tundaxu sukejin hayaniya


uwale lafiya miya faru hmm aikunsan tatsiniyar gixo bata wuceta qoki


ina mata zabane tunkamin ranar haihuwarta taxa gayo muma mudan dana tamu kunga gara itama tafaraji


kamun yazu gakanmu inkuma kunce aqaleta to saina qyaleta


wani irin aqyaleta ni yarana biyar amma sanadin wannan yarinyar hudu sun mutu saura daya


aini tsaka nina da wannan yarinyar Allah ya isa


kowa da abinda yake fadi daga masu cewa sunrasa miji saimasu cewa sunrasa uwa ko uba k da hakadai sukaita magannunsu ita kuma wace ake




maganar kanta bata masan misuke cewaba dan jitake tamkar gabanta zai


zazzago yafado qasa domin yadda yake mata zafi


saida duk suka gama magan ganunsu


kana uwale tafara mgn yanxu dai dukanku kona bukatar hutu domin haka nayanke shawarar ko wace daga


cikinku ta ringa kwanciya tahuta duk aikin gidanta hainance xata riqayi mata shi


kamarsu ibo ruwa wanke wanke shara wanke dakan dawar tuwo inkuma fura kikeso harda dakanta


kobai makuba suduka suka amsa dayi su gomane wata daga cikin suce tafara magana


dama wallahi banyi wanke wanke ba zoki wuce mutafi kiman


aisuduka saisu kafara daga wantace bata da ruwa sai wannan

Ads At the End of Article

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login
Footer Ads