Showing 6001 words to 9000 words out of 46909 words
Chapter 3 - BAKAR IZAYA Complete Book by Ansholy .txt
sadaukarwa ga dukkan masoyan bakar izaya
da wayanda nasani dama wayanda ban saniba ngd da kaunarku gareni nima ina kaunarku💔💔
😘Ansholly😘
saida taje dai dai gidan kana tatuna da abinda uwale tace mata samun wuritai taxauna tacigaba da kuka in qaiqayin yataso ta cigaba da soshe soshe tamkar mahaukaciya tana nan zaune har akafa kiran sallah la asar tashitai da sauri ta dauki rabbiyar qwaryata tashige gida domin tasan zamanta wani laifi zaiqara jamata uwale ta iske da yalwa sunata lbr koda suka ganta shiru sukai tazo kusa da uwale taduqa dan Allah inna kiyi haquri kiman aikin gafara wallahi inna bada gangan nazu barda nonon ba uwale fadada fuskarta taida fara,a wace tunda hainan tatashi bata taba ganin tamata koda murmushi ba amma yau harda dariya uwale ke mata tace tashi tsaye ya'ta hainan aike ya'tace kuma yau kinci darajar albishirin da qawata yalwa taxoman dashi daga gurin bokanya cewa inada ciki wata ukku kuma namiji xan haifa dan haka kinkusa samun Kane tashi ga ruwa chan naxuba maki kiyi wanka ake yanzu ya'tace cikin jin dadi hainan tatashi tacire kayanta tadauki ruwan tashiga bayan daki tana murna itama takusa samun qane taringa wasa dashi yayinda uwale takalli yalwa sukasa dariya uwale tace aradu yalwa kinfini sanin cuta toba doleba kingafa ni ina zuwa burni dole nafiki dubara da wayau dan baxan taba manta dukan da yarinyarnan taiman ba haryanzu sawun nanan bai bajeba kamin uwale tace wani abu sukaji ihun hainan suduka ba wanda yatashi inma baccin dariyar da suka saki da gudu tafito idanta rumtse ga hannunta agabanta ihu take tamkar ana zare mata rai idona inna zai cire inna zai fado yalwa tace ke uwale mi sauri miyi mata gudan kamin mutane sushigo duk daba hanamu zasiyi ba
barkono suka dauko da kakke wanda suka daka bakomi ciki zallarshi ne uwalece tadakama Hainan tsawa dan ubanki kima mutane shiru wani ihun tasaki domin bazata iyayin shurinda suka buqaci tayiba
inna idona zaicire yalwace tace to kwanta acire maki inajin barkonone yafada maki to tace qasa tai takwanta uwalece tace to miya sami gabanki naga kin dafe wurin cikin kuka tace inna shima zafi yakeman to saki mugani sai awanke maki ba wani musu tasake domin zafi yake mata sosai
ga qaiqayin dayake mata wata irin axaba taji tashigeta ihu zata saki yalwa taimaza tatoshe mata bakinta ihun yaqi fitowa saida sukaga tana daniyar shedewa kana yalwa tasakar mata baki sukai dakin uwale
tafawa sukai uwale bance kikwaba bafa canai kawai kisa mata hakanan yo ganine inban kwaba ba baxai shiga sosaiba kai uwale aradu kinfini iya cuta
yanxu duka barkonon kikasa mata awajan fitsari uwale dariya tai towa yakawo wannan shawarar inajin keci shiru yalwa tayi domin tasan bata da gaskiya dan ita taga hainan tazo tafa dama uwale
dan sadda zata taho tagayama uwale albishirin da bokanya taimata na uwale nada ciki taga hainan tasaki qwaryar nonan ita kuma hainan din bata gantaba tana xowa tagayama uwale kana tabata shawarar intanada borkono takawo adakashi hakanan bakomi ciki saida suka daka
kana suka samu ruwa suka jiqashi kamin ajiqa yalwa ta ibi wani taraqe saida suka tabbatar yajiqa kana yalwa taceshi tacema uwale intazo karki nuna mata kinji xafin abinda tayi maki kiyimata mgn mai dadi yanda ko kince taje tai wanka bazata kawo komi aranta ba
kinga zata saki jiki tayi wanka yadda yakamata kinga zai shigeta tako ina koya kikace hakane kuma kinsan Allah
yalwa natsani wannan yarinyar kodan kyanta
yalwa tace ke uwale naji hainan tayi shiru mufita muga ko lfy kar ace yar mutane ta mutu
*Ansholly*
*08136195038*
[3/8, 1:06 AM] ‪+234 703 962 5239‬: ðŸ˜BAQAR IZAYA😠19
😘Ansholly😘
keniba inda xani inma tamutu anragema kasa nauyi
haba uwale kixo mufita dai mugani aradu bazan fitaba saidai ke kifita amma ni ba inda xani
koda yalwa tafito tsakar gidan hainan tagani tanata zagaye ga dukkan alamu ruwa take nema saita ba yalwa tausayi har xataje tabata
ruwan saita tuna bulalal data tabayi mata tuntana yar shekara daya amma har yanxu duk shekara saita gayama jikinta danji take
tamkar lokacin ne ake mata bulalar shiyasa tatsani hainan sosai
gashi takasa fadawa kowa kotai niyar fada saitaji tamkar andade mata baki
uwale ga hainan chan xata taba maki ruwa dayake takai wurin ruwan tanaji yalwa takira uwale tai sauri
tadebu ruwan ta wanke fuskarta kamin uwale tafito daga dakin harta gama wanke fuskar amma ido yaki budewa
mari taji wanda saida taga taurari saikuma masifa tabiyo baya ubanwa yace ki ibarman ruwa
shiru tai tunda bata da abinda zata cemata yalwace tai mgn
uwale naga borkonan bai shigeta ba tunda harta iya tashi
hakane kuma toko aqara mata wanine
kuka tasa wanda tundazu takeso tayi amma wahala tasashi yaqi fitowa
wanda yasa makwabtansu
shigowa dama tundaxu sukejin hayaniya
uwale lafiya miya faru hmm aikunsan tatsiniyar gixo bata wuceta qoki
ina mata zabane tunkamin ranar haihuwarta taxa gayo muma mudan dana tamu kunga gara itama tafaraji
kamun yazu gakanmu inkuma kunce aqaleta to saina qyaleta
wani irin aqyaleta ni yarana biyar amma sanadin wannan yarinyar hudu sun mutu saura daya
aini tsaka nina da wannan yarinyar Allah ya isa
kowa da abinda yake fadi daga masu cewa sunrasa miji saimasu cewa sunrasa uwa ko uba k da hakadai sukaita magannunsu ita kuma wace ake
maganar kanta bata masan misuke cewaba dan jitake tamkar gabanta zai
zazzago yafado qasa domin yadda yake mata zafi
saida duk suka gama magan ganunsu
kana uwale tafara mgn yanxu dai dukanku kona bukatar hutu domin haka nayanke shawarar ko wace daga
cikinku ta ringa kwanciya tahuta duk aikin gidanta hainance xata riqayi mata shi
kamarsu ibo ruwa wanke wanke shara wanke dakan dawar tuwo inkuma fura kikeso harda dakanta
kobai makuba suduka suka amsa dayi su gomane wata daga cikin suce tafara magana
dama wallahi banyi wanke wanke ba zoki wuce mutafi kiman
aisuduka saisu kafara daga wantace bata da ruwa sai wannan tace batai sharaba hakadai sukaitayi
wace tafara mgn ita uwale tace hainan tabi kana inta gama mata tashiga gidan yaha taimata wanki
kayanta taje tadauko tasa kana tabi wace kace tabi
saida uwale tacema kowa inhar hainan taimashi abu yaxo yafada mata saita dauki mumunan mataki akanta
indama Allah yatai maketa idanta yabude sai dai bata gani sosai gashi yai ja
haka tabi safiya koda sukashi gidan ba imani safiya tadebo mata kaya dayawa ciki harda namijinta dana yaranta samari subiyu
tuntana wankin cikin dadi hartagaji gashi har anyi isha'i wanda har yanxu bata barjin xafin da takeji ba gashi haryanxu idanta bai dayaye ba
gaya kuma batai sallah ko asuba ba duk da bata sanmi ake cewa cikin sallarba amma tanaso taga tayi
sai cikin dare tagama wankin dataga ba kowa tai mazata ibi ruwa ta tsugunna tawanke borkonan nan tas dukda tajin zafi amma haka
taita wanke wa harya fita kana tafita tatafi gidan yaha domin yawancin
rugar basuda gambu qalilan gidane keda gambu
wanke wankene mai yawa domin gidan irin gidan gandune haka tazauna tafara wanke wanken
data gama tadauki tulo tatafi rafi ko tsoro bataji
saida tagama cika mata wura ranta kana tatafi sauran gida jan wasu ruwa take ibo masu wasu shara
wadda tabata dakan dawo da gero ce karshe saida tadaka tatan kade har saida yaxama gari kana tabarshi tana gamawa akai kiran sallah duk da tagaji haka tayo alwala
tunda taga mutanan gidan ba wanda yafito tana gama alwallar tafito qofar gida nan tafara sallah wace batasan mitake cewa ba
😘Ansholly😘
08136195038
[3/8, 1:06 AM] ‪+234 703 962 5239‬: ðŸ˜BAQAR IZAYA😠14
😘Ansholly😘
Da gudu uwale tafito daga dakin tare da fasa wata irin qara nabani mlm wallahi aljana adakina
tanata kerma wanda har fitsari tasaki batare da tasani ba
Iro da sauri yafito daga cikin dakinshi lfy uwale kijifa yadda kika saki fitsari daga tsaye
bata masan miyake cewaba dakinta kawai take nunamai tanace wa wallahi mlm
aljanace cikin dakinnan da dai yaga bata cikin hankalinta sai yashige dakinta
dasauri yajawo qofar dakin yace uwale kikace kin yadda hainan rafi amma miyasa naganta ada kinki
cikin rawar murya uwale tace wallahi mlm nakaita rafi har saida nagata nutse kana nabaru rafin
shi kanshi qafafuwanshi karma suke dan ya tsora yana tunanin ko uwale bata kaiki rafiba yaci ace kin mutu
Koda baki mutuba kinji gata domin ko babbane aka bari da yunwa natsayin sati daya dole yajigata ballantana yarinya
yajuyo yakalli uwale yace uwale aradun Allah hainan ba diyata bace aradu diyar aljannuce
kamin uwale tai wata magana kika bude kofa kika fito ai daga iron har uwalan waje sukai da gudu
suna naiman taimako karo sukaci da yalwa qawar uwale tace lfy mlm iro daga kai har uwalan naganku haka
kedai bari yalwa lokacin da kikazo man gaisuwa bana fada maki najefa hainan rafiba to wai yanxu muna dawo wa
na isketa ada kina itama tadan razana amma dayake yar duniyace saita nuna bata tsorata ba dan ita har burni tana shiga
haba mlm iro karkaban kunya mana kamarba namiji ba yanxu dai mushiga ciki
haka suka bita suka koma ciki amma atsorace suke
haryanxu tsaye take inda suka barta yalwa taje ta daukeki kana tajuyo takallesu
tace uwale nasan da gaske kinsa hainan arafi amma baki tunanin ko wani yaje yacireta
Sadda zaki sata ke dawa kikaje nida audi kanena kuma nasanshi da tausayi
shima ne yaje yacirota dan shika daine yaga lokacin dana sata
mlm iro shiru kawai yai dominshi bai yadda ba in ance audine yaci rota to wake kawo mata abincin daza taci waya budema audi dakin uwale
maganar dayaji yalwa nayi ita tadawo dashi daga tunanin daya tafi
Mizai hana mudau hainan mukaita chan kusa da rigar innarki uwale kinga acan ba wanda
ya sanmu bare mu ajeta wani ya biyomu da ita saida uwale tai jim kana tafara magana
tace yalwa shawarki tayi amma karki mantafa chan aka haifeni taya xakice basu sanni ba
aibacane mutafi tare dakeba tare da mlm iro zamu tafi
to hakanma yayi yanxu kuimaxa kutafi kamin ai magriba tunda ankusa
haka suka fito suka tafi saida suka kusan xuwa rugarsu uwale kana suka ajeki amma saida sukaga ba kowa kana
sai ana sallah isha,e kana suka dawo duk wanda yagansu ya tambayesu daga ina suke sai yalwa tafada masu dan dama surutu gareta
Aikin santa ko kai kawai tadaga domin kuka kawai take
kana yaci gaba haka suka dawo ma da uwale albishir taji dadi sosai
dan tana ganin sunrabu dake kenan iro tashiyai yatafi yaje yai sallah su kuma
Suka aza zancen duniya dan daga yalwar har uwalan sallah bata damesu ba
yalwa batabar gidanba saida dare yayi sosai kana tai masu salama tatafi
domin mijinta yajima da mutuwa gashi batada ya
tunda asussuba mlm iro yaji bugun qofar gida da sauri shida uwale suka fito dan bugun bana wasa bane
suna budewa sukaga yalwa tsaye duk jikinta shatin bulala
da sauri uwale tace lfy yalwa naga jikinki duk shatin bulala saida yalwa ta qara fashewa da kuka tace wallahi mlm iro
Aljanaka haifa
kuyi haquri fans am busy wallahi amma next insha Allah xanyi mai yawa
*Ansholly*
[3/8, 1:06 AM] ‪+234 703 962 5239‬: ðŸ˜BAQAR IZAYA😠18
sadaukarwa ga dukkan masoyan bakar izaya
da wayanda nasani dama wayanda ban saniba ngd da kaunarku gareni nima ina kaunarku💔💔
😘Ansholly😘
saida taje dai dai gidan kana tatuna da abinda uwale tace mata samun wuritai taxauna tacigaba da kuka in qaiqayin yataso ta cigaba da soshe soshe tamkar mahaukaciya tana nan zaune har akafa kiran sallah la asar tashitai da sauri ta dauki rabbiyar qwaryata tashige gida domin tasan zamanta wani laifi zaiqara jamata uwale ta iske da yalwa sunata lbr koda suka ganta shiru sukai tazo kusa da uwale taduqa dan Allah inna kiyi haquri kiman aikin gafara wallahi inna bada gangan nazu barda nonon ba uwale fadada fuskarta taida fara,a wace tunda hainan tatashi bata taba ganin tamata koda murmushi ba amma yau harda dariya uwale ke mata tace tashi tsaye ya'ta hainan aike ya'tace kuma yau kinci darajar albishirin da qawata yalwa taxoman dashi daga gurin bokanya cewa inada ciki wata ukku kuma namiji xan haifa dan haka kinkusa samun Kane tashi ga ruwa chan naxuba maki kiyi wanka ake yanzu ya'tace cikin jin dadi hainan tatashi tacire kayanta tadauki ruwan tashiga bayan daki tana murna itama takusa samun qane taringa wasa dashi yayinda uwale takalli yalwa sukasa dariya uwale tace aradu yalwa kinfini sanin cuta toba doleba kingafa ni ina zuwa burni dole nafiki dubara da wayau dan baxan taba manta dukan da yarinyarnan taiman ba haryanzu sawun nanan bai bajeba kamin uwale tace wani abu sukaji ihun hainan suduka ba wanda yatashi inma baccin dariyar da suka saki da gudu tafito idanta rumtse ga hannunta agabanta ihu take tamkar ana zare mata rai idona inna zai cire inna zai fado yalwa tace ke uwale mi sauri miyi mata gudan kamin mutane sushigo duk daba hanamu zasiyi ba
barkono suka dauko da kakke wanda suka daka bakomi ciki zallarshi ne uwalece tadakama Hainan tsawa dan ubanki kima mutane shiru wani ihun tasaki domin bazata iyayin shurinda suka buqaci tayiba
inna idona zaicire yalwace tace to kwanta acire maki inajin barkonone yafada maki to tace qasa tai takwanta uwalece tace to miya sami gabanki naga kin dafe wurin cikin kuka tace inna shima zafi yakeman to saki mugani sai awanke maki ba wani musu tasake domin zafi yake mata sosai
ga qaiqayin dayake mata wata irin axaba taji tashigeta ihu zata saki yalwa taimaza tatoshe mata bakinta ihun yaqi fitowa saida sukaga tana daniyar shedewa kana yalwa tasakar mata baki sukai dakin uwale
tafawa sukai uwale bance kikwaba bafa canai kawai kisa mata hakanan yo ganine inban kwaba ba baxai shiga sosaiba kai uwale aradu kinfini iya cuta
yanxu duka barkonon kikasa mata awajan fitsari uwale dariya tai towa yakawo wannan shawarar inajin keci shiru yalwa tayi domin tasan bata da gaskiya dan ita taga hainan tazo tafa dama uwale
dan sadda zata taho tagayama uwale albishirin da bokanya taimata na uwale nada ciki taga hainan tasaki qwaryar nonan ita kuma hainan din bata gantaba tana xowa tagayama uwale kana tabata shawarar intanada borkono takawo adakashi hakanan bakomi ciki saida suka daka
kana suka samu ruwa suka jiqashi kamin ajiqa yalwa ta ibi wani taraqe saida suka tabbatar yajiqa kana yalwa taceshi tacema uwale intazo karki nuna mata kinji xafin abinda tayi maki kiyimata mgn mai dadi yanda ko kince taje tai wanka bazata kawo komi aranta ba
kinga zata saki jiki tayi wanka yadda yakamata kinga zai shigeta tako ina koya kikace hakane kuma kinsan Allah
yalwa natsani wannan yarinyar kodan kyanta
yalwa tace ke uwale naji hainan tayi shiru mufita muga ko lfy kar ace yar mutane ta mutu
*Ansholly*
*08136195038*
[3/8, 1:06 AM] ‪+234 703 962 5239‬: ðŸ˜BAQAR IZAYA😠19
😘Ansholly😘
keniba inda xani inma tamutu anragema kasa nauyi
haba uwale kixo mufita dai mugani aradu bazan fitaba saidai ke kifita amma ni ba inda xani
koda yalwa tafito tsakar gidan hainan tagani tanata zagaye ga dukkan alamu ruwa take nema saita ba yalwa tausayi har xataje tabata
ruwan saita tuna bulalal data tabayi mata tuntana yar shekara daya amma har yanxu duk shekara saita gayama jikinta danji take
tamkar lokacin ne ake mata bulalar shiyasa tatsani hainan sosai
gashi takasa fadawa kowa kotai niyar fada saitaji tamkar andade mata baki
uwale ga hainan chan xata taba maki ruwa dayake takai wurin ruwan tanaji yalwa takira uwale tai sauri
tadebu ruwan ta wanke fuskarta kamin uwale tafito daga dakin harta gama wanke fuskar amma ido yaki budewa
mari taji wanda saida taga taurari saikuma masifa tabiyo baya ubanwa yace ki ibarman ruwa
shiru tai tunda bata da abinda zata cemata yalwace tai mgn
uwale naga borkonan bai shigeta ba tunda harta iya tashi
hakane kuma toko aqara mata wanine
kuka tasa wanda tundazu takeso tayi amma wahala tasashi yaqi fitowa
wanda yasa makwabtansu
shigowa dama tundaxu sukejin hayaniya
uwale lafiya miya faru hmm aikunsan tatsiniyar gixo bata wuceta qoki
ina mata zabane tunkamin ranar haihuwarta taxa gayo muma mudan dana tamu kunga gara itama tafaraji
kamun yazu gakanmu inkuma kunce aqaleta to saina qyaleta
wani irin aqyaleta ni yarana biyar amma sanadin wannan yarinyar hudu sun mutu saura daya
aini tsaka nina da wannan yarinyar Allah ya isa
kowa da abinda yake fadi daga masu cewa sunrasa miji saimasu cewa sunrasa uwa ko uba k da hakadai sukaita magannunsu ita kuma wace ake
maganar kanta bata masan misuke cewaba dan jitake tamkar gabanta zai
zazzago yafado qasa domin yadda yake mata zafi
saida duk suka gama magan ganunsu
kana uwale tafara mgn yanxu dai dukanku kona bukatar hutu domin haka nayanke shawarar ko wace daga
cikinku ta ringa kwanciya tahuta duk aikin gidanta hainance xata riqayi mata shi
kamarsu ibo ruwa wanke wanke shara wanke dakan dawar tuwo inkuma fura kikeso harda dakanta
kobai makuba suduka suka amsa dayi su gomane wata daga cikin suce tafara magana
dama wallahi banyi wanke wanke ba zoki wuce mutafi kiman
aisuduka saisu kafara daga wantace bata da ruwa sai wannan