Header Ads
Showing 39001 words to 42000 words out of 46909 words

Chapter 14 - BAKAR IZAYA Complete Book by Ansholy .txt

Ads the beginning of article before Image

Ansholly   

01 Jul 2024

809

Ads at the middle of Article

Nafi takasa tashi dan tasan yaude asirinsu yatonu










banka qofar dakin A hamza yayi yashige turus yaja ya tsaya h maryam itama tsayawa tayi idanuwanta naganin biyu biyu










wai da gaske Ameen dintane yake zina wata zuciyar tanace mata bashi bane qarar dukan da taji shiyasata dawo wa daga tunaninta










haisham ne yadauke Ameen da wani wawan mari take hankalinshi yadawo jikinshi da sauri yasauka daga kan sadi tare da jawo blanket yaqara lillibe jikinshi














sai yanzu yaji wata nadama tasauko mashi yayinda A hamza yariqe matarshi sukabar dakin dan ganin jiri naneman ibarta










haisham kam maida qofar dakin yayi yakulle kana yazare belt dinshi ba sadi ba ko Ameen saida cikinshi yaduri ruwa














kansu yayi hadasu duka yayi yacigaba da duka saidai yafi dukan sadi dan yasan itace tayima Ameen tallar kanta inba hakaba yasan ba yadda za ai Ameen yakulata
















saida yaga tana neman mutuwa kana yaqyaleta dan yajima da daina dukan Ameen cikin tsawa yace tatashi tabashi wuri kuma karta sake takoma mai cikin gida












daqyal tamiqe dan duk jikinta jini yake zuba hijabin data sanyo jiya tasa dan jikinta bakomi tana fita shima yafice daga dakin












family doctor dinsu yakira akan yazo yaduba Ameen dan yabashi tausayi dan yasan Ameen yanada tsoron Allah bai mantawa kwanan nan yaje yasame shi akan yanaso ai mashi aure












amma yanuna mai saiya gama karatunshi wanda yana gani har hawaye saida yayi shikanshi sai yanzu yake dana sanin qin goyama dan uwanshi baya dayayi












kenan yanzu abinda ya aikata harda laifinsu danda sun mashi aure kamar yadda yakeso dabai aikata hakaba








wani kuka yaji yazo mashi maidashi yayi yadaure amma azuciyarshi tunanine fal dan yanzu yana zargin anya itama Nafi batana bin mazan ba tabbas insuka koma abuja zaisa ido kanta sosai










wayarshi ce tayi qara dagawa yayi kaje dakin Ameen kawai yace yakashe wayar kana yatashi yayi part dinsu h maryam zaune suke tamkar babu abinda yafaru suntasa hainan gaba tana basu lbr














shima kujera guda yasamu yazauna dan yanasan yaji lbrn yadda ta iya wannan daddadan girkin










nanfa taita basu lbr bata boye masu komiba har gwada mata dakin Ameen da mm sadiya tayi










tana kawaiwa nan tayi shiru ajiyar xuciya A hamza yasauke tabbas sadiya tayi quqari kuma ta taimaka maki nima tataimaka man dan badan itaba bazansan masha,ar da Ameen yake aikatawa ba
















dan bantaba tunanin tarbiyar da muka bashi zai zubar da ita lokaci guda ba










amma nasan harda laifinmu dan saida yafito yanuna mana aure yakeso amma cikinmu babu wanda ya amshi uxirinshi shiyqsa nafiganin laifinmu akan nashi








kallanshi h maryam tayi haba alhaji wane irin laifinmu damachan yanada niyar yin haka mu,ai gata mukayi mai damukace saiyayi karatu












murmushi yayi wannan gatan ba gata bane maryam indai har danka zai nuna yanasan aure












to gara kayi mashi tundaga mace har namiji imba
hakaba to zasu dako mana abin kunya amma mu yanzu iyayan zamani mundau karatu tamkar ibada wanda kanshi muna hana 'ya'yanmu aure














insha Allah inmuka koma rugarsu hainan zanma Ameen aure dan naga wata diyar ardo dagani tanada hankali










amma dole mununa mashi kuran dayayi ciki harda kai haisham bqnso kayi saurin sake mashi dan gaba yakiyaye kuma mgnr auran da za,aimai yatsaya tsakanin mu














sannan ina fatan bata cikin gidana tun dazu nakorata to alhamdulillah Allah kuma yashirye ta amin suka amsa kana baniso kadauki wani mataki ga matarka to kawai yace












dan yaso itama tagayama jikinta dan yasan tanada masaniyar duk abinda yafaru inba hakaba miyasa zata shiga daki takulle










yau satin hainan daya akd yayinda takara wani kyau yanzu sunsaba da haisham sosai Ameen kam duk yabi yarame dan gaba daya yan gidan sun juya mashi baya










*shiri kawai suke dan yaune zasu koma rugar jalo tamkar yadda alhaji hamza yayi alqawari*














😘Ansholly😭BAKAR IZAYA😭


165_170






😘Ansholly😘










har kasa taduqa tagyaiyar da h maryam kana tatashi tajawo kujera guda tazauna kana tacema nafi ina kwana lfy kawai tace












abincin tajawo taciga da zubawa my daughter wannan abincin naki yayi dadi dan kinsamu santi waya koya maki murmushi tayi wanda yaqara mata kyau mama takoya man










to bari mugama cin abincin ki vani lbr to tace ya yinda sukaci gaba da cin abinci bawanda yaqara mgn nafi kam zuciyarta tamkar zata fashe tafito sbd tsabar kishi












suna gamawa sukayo parlour wai niyau ina ameen inji h maryam take gaban Nafi yafadi










A hamza ne yayi mgn kirrigani abakine maryam dan yauko masallaci baijeba
















kallan hainan h maryam tayi hainan tashi kikirashi tashi tayi ya yinda nafi taji tamkar tariqeta shikenan tasan asirinsu yagama tonuwa














wata zufa taji tana karyo mata duk da sanyin AC dake cikin parlon


















yadda mm sadiya tace tayi haka tayi tana tura qofar dakin ameen ne da sadi sunata aikata masha,arsu babu wanda hankalinshi ke jikinshi














da sauri hainan tafito jikinta narawa tana tunanin miye haka suke aikatawa da sauri takoma parlo jikinta naqyarma












lfy hainan inji mummy hanyar dakin kawai take nunawa da Sauri A hamza yayi hanyar dakin Ameen yayinda h maryam tatake mashi baya












shima haisham tashi yayi yabisu yayinda Nafi takasa tashi dan tasan yaude asirinsu yatonu










banka qofar dakin A hamza yayi yashige turus yaja ya tsaya h maryam itama tsayawa tayi idanuwanta naganin biyu biyu










wai da gaske Ameen dintane yake zina wata zuciyar tanace mata bashi bane qarar dukan da taji shiyasata dawo wa daga tunaninta










haisham ne yadauke Ameen da wani wawan mari take hankalinshi yadawo jikinshi da sauri yasauka daga kan sadi tare da jawo blanket yaqara lillibe jikinshi














sai yanzu yaji wata nadama tasauko mashi yayinda A hamza yariqe matarshi sukabar dakin dan ganin jiri naneman ibarta










haisham kam maida qofar dakin yayi yakulle kana yazare belt dinshi ba sadi ba ko Ameen saida cikinshi yaduri ruwa














kansu yayi hadasu duka yayi yacigaba da duka saidai yafi dukan sadi dan yasan itace tayima Ameen tallar kanta inba hakaba yasan ba yadda za ai Ameen yakulata
















saida yaga tana neman mutuwa kana yaqyaleta dan yajima da daina dukan Ameen cikin tsawa yace tatashi tabashi wuri kuma karta sake takoma mai cikin gida












daqyal tamiqe dan duk jikinta jini yake zuba hijabin data sanyo jiya tasa dan jikinta bakomi tana fita shima yafice daga dakin












family doctor dinsu yakira akan yazo yaduba Ameen dan yabashi tausayi dan yasan Ameen yanada tsoron Allah bai mantawa kwanan nan yaje yasame shi akan yanaso ai mashi aure












amma yanuna mai saiya gama karatunshi wanda yana gani har hawaye saida yayi shikanshi sai yanzu yake dana sanin qin goyama dan uwanshi baya dayayi












kenan yanzu abinda ya aikata harda laifinsu danda sun mashi aure kamar yadda yakeso dabai aikata hakaba








wani kuka yaji yazo mashi maidashi yayi yadaure amma azuciyarshi tunanine fal dan yanzu yana zargin anya itama Nafi batana bin mazan ba tabbas insuka koma abuja zaisa ido kanta sosai










wayarshi ce tayi qara dagawa yayi kaje dakin Ameen kawai yace yakashe wayar kana yatashi yayi part dinsu h maryam zaune suke tamkar babu abinda yafaru suntasa hainan gaba tana basu lbr














shima kujera guda yasamu yazauna dan yanasan yaji lbrn yadda ta iya wannan daddadan girkin










nanfa taita basu lbr bata boye masu komiba har gwada mata dakin Ameen da mm sadiya tayi










tana kawaiwa nan tayi shiru ajiyar xuciya A hamza yasauke tabbas sadiya tayi quqari kuma ta taimaka maki nima tataimaka man dan badan itaba bazansan masha,ar da Ameen yake aikatawa ba
















dan bantaba tunanin tarbiyar da muka bashi zai zubar da ita lokaci guda ba










amma nasan harda laifinmu dan saida yafito yanuna mana aure yakeso amma cikinmu babu wanda ya amshi uxirinshi shiyqsa nafiganin laifinmu akan nashi








kallanshi h maryam tayi haba alhaji wane irin laifinmu damachan yanada niyar yin haka mu,ai gata mukayi mai damukace saiyayi karatu












murmushi yayi wannan gatan ba gata bane maryam indai har danka zai nuna yanasan aure












to gara kayi mashi tundaga mace har namiji imba
hakaba to zasu dako mana abin kunya amma mu yanzu iyayan zamani mundau karatu tamkar ibada wanda kanshi muna hana 'ya'yanmu aure














insha Allah inmuka koma rugarsu hainan zanma Ameen aure dan naga wata diyar ardo dagani tanada hankali










amma dole mununa mashi kuran dayayi ciki harda kai haisham bqnso kayi saurin sake mashi dan gaba yakiyaye kuma mgnr auran da za,aimai yatsaya tsakanin mu














sannan ina fatan bata cikin gidana tun dazu nakorata to alhamdulillah Allah kuma yashirye ta amin suka amsa kana baniso kadauki wani mataki ga matarka to kawai yace












dan yaso itama tagayama jikinta dan yasan tanada masaniyar duk abinda yafaru inba hakaba miyasa zata shiga daki takulle










yau satin hainan daya akd yayinda takara wani kyau yanzu sunsaba da haisham sosai Ameen kam duk yabi yarame dan gaba daya yan gidan sun juya mashi baya










*shiri kawai suke dan yaune zasu koma rugar jalo tamkar yadda alhaji hamza yayi alqawari*














😘Ansholly
😭BAKAR IZAYA😭
180_185




FANTASTIC STARS WRITERS
🌺F S W🌺


















😘ANSHOLLY😘












dedicated to duniyar Hausa novel's


























ajiyar heart mlm abukar yayi kana yafara mgn tabbas abinda kayi baka kyauta ba














amma mlm iro yafika laifi tunda said a annabi yakoya mana yadda ake addu,ar saduwa da iyali duk danmu gujewa wannan bala,in naku baqaqen aljannu














amma yanzu yawanci mutane basu damu dahakan ba shiyasa kaga yara tamkar shaidanu dan yanzu zakaji yaro qarami yana batsa wanda ko mahaifanshi bazasu iya yinta ba














kaga yaro sam bashi dararta iyayanshi yafedare masu suna magana yana mayar masu daduk wadda tafito bakinshi












wallahi dakwai wani yaran dana sani uwarshi zata bugai yaturata qasa yahaye ruwan cikinta yakama dukanta saida mutane suka amsheta












wasu zasuce qila dan zinane to da ubanshi kuma suna tare da uwar dakin kalli dan zqkisan uban yabiyo dan kamar tasu harta bace












bakomi kejawo hakanba sai rashin tsayawa ayi abinda Allah da manzanshi yace dan yanzu maza cikin kashi dari da wuya kasamu kashi arba,in masubin qa,idar jima,i tamkar yadda addini yace












akwai mazan dasunzu koda mace bacci take to batafa isa sutashe taba saidai kawai taji abu ajikinta tabbas akwai cutarwa mai yawa cikin wanga al amari












shin duk isarka kafi annabi ne wanda inyace yabama wancen aljanna shikenan tabadu amma yazauna da matayanshi lfy yayi wasa dasu yayi dariya dasu amma kai banzar bazara












wanda shigarka aljannanma baka da tabbas kakasa bawa matarka farin ciki waidan karta raina ka wane irin raine kuma ai raini tariga da tagama raina ka tundaga ranar data ganka gabanta haihuwar uwarka














to kaga babu wani girma gwarama kasauko kariqeta zai fiye maka wannan shan kamshin dakake










dan jinkirtawa yayi ina iro da sassarfa yaqaraso wajan mlm abukar da hawaye idanshi gani mlm












tabbas iro kayi ganganci gangancin dawasu suke dauka bakomi bane sudai kawai insha,awarsu tatasu sukawar da ita kawai babu ruwansu da tsayawa yin wata addu,a wanda daga lokacin dakafara wasa da matarka










shaidan zai taho zindir yatsaya maku aka jira yake kawai yaji zakayi addu,a ko a,a inkayi zai qara gaba inkuma bakayi ba to tare dashi zakuyi wa iyazu billah kazami la,anannan Allah shine zai shiga jikin matarka duk baka saniba












awannan daran in Allah yabata cikin zakaga yaran yatashi baya kunyar kowa gashi yaita abu tamkar shaidani nan kuma sai mutane sufara mgn karshe iyayan nashi na iya tsanarshi












sun manta dasune ummun aba,isin haifar dawannan matsalar kamardai yadda yafaro cikin rugar nan da baiwar Allah Hainan wadda batasan miya faru ba amma daga karshe abun kanta Yakoma












hatta ubanda yayi abun gudunta yayi Allah yabamu ikon kiyayewa amin sukace dan kowa jikinshi yayi sanyi dayake da fulatanci yake mgnr












kallan hainan yayi wadda ba itabace babanta ne aljani to inaso kafita daga cikin jikin yarinyar nan danba yarka bace yar iro ce












kuka yasa amma jinine kefita a idanshi zan fita yace cikin kyarmar murya










ta ina zaka fita duk ta inda kace to kafita ta hanci to yace amma mii wata uwar bubuwace tataso tarifewa kowa ido nada qiqika












kamin dan lokaci talafa saidai babu Hainan babu dalilinta wata uwar qara haisham yasa dan yanzu ya tabbata yanasan yar matarshi














yayinda jijiyoyin kanshi suka fito rada rada alamun ranshi yagama baci yanaji inhar aljanin yafito yanzu babu abinda xai hanasu gafza


















h maryam kam kuka takeyi sosai mlm abukar zaune yake yakasa tashi tunda yake fidda aljannu bai taba samun matsalaba irin wannan excort din haisham kansu abin yabasu tsoro Ashe lambu lambu yayi danya arce da ita










😘ansholly😘😘😘
😭BAKAR IZAYA😭
190




FANTASTIC STARS WRITERS
🌺F S W🌺








*this page for mmn ilham kinfi kowa san littafin nan wannan sadaukarwa ce gareki*








😘ANSHOLLY😘






















A hamza kam yakasa koda motsi tamkar zaiyi kuka mlm iro kuka kawai yake sai yanzu yake dana sanin abinda yayima tilon diyarshi












wadda ashe batada laifi ko kadan shine mai laifin yanzu ace dije zata dawo tabbas taji lbrn abinda yaima gudan jininta saita tsaneshi














wata uwar bubuwace tataso tahade wuri daya tamkar suna fada saboda saita dunkule waje daya kana tabude tamkar ana gumurzin yaqi






















kowa hankalinshi yakoma wurin dagani kasan fada suke tsakaninsu dan dai anfi cutar dayar sunkosan kwashe daqiqa sittin suna gafzawa












amma har yanzu dayar bataci sa,ar dayar ba dan guda kawai ake tarwatsawa amma cikin jarimta take hadewa da sauri












kallan mutane mlm abukar yayi kowa yasaki ido da baki da hanci yana kallan ikon Allah dan basu taba ganin bubuwa tana fadaba














magana yafara cikin qarfin murya bai kamata mutsaya muna kallansu hakaba ga dukkan alamu wadda ake cuta itace zata taimakemu kowa yayi alwala mai la,asar mugayama Allah kukanmu










dan babu kyau yin nafila bayan la,asar dasai muyi alwala kowa yakamayi ammafa sunayi suna daga kai wasu har mikewa suke insukaga anyanki wadda mlm abukar yace kila taimakonsu zatai












hakadai akagama alwallar kana mlm abukar yaja sallah wadda yana gani duk babu wanda yayi alwala cikinsu dai dai harshi limamin garin










suna gama sallah yaimasu addu,oi kana yafara karanta ayutul,kursiyu da flaq d nas yana tofawa asama haisham shima yakamayi A hamza kam yakasayi dan yagaji iya gajiya














h Maryam kuma tana gidan ardo tashiga yin sallah basufi daqiqa goma dafara karatun ba dayar taci sa,ar kaima dayar sara wadda tunda suka fara fadan batayi wannan nasarar ba












kamin tahada kanta taqara kaimata wata sarar saida ta kaimata sara yafiso goma acikin daqiqa daya wani abu kamar leda yayo qasa












wanda daga wadda ke sarar har wadda aka sara sukabiyo ledar nan saidai dukkansu babu wanda yakeso dayan yarigashi zuwa abinda yajamasu tsaiko kenan












har ledar takusa zuwa qasa fuskar Hainan haisham yagani tashiye dawani irin gudu wanda baitaba tunanin yanada irinshi ba














ya isa wurin wanda yayi dai dai da isowarta qasa asume take daukarta yayi tamkar yar baby zaibar wurin wannan bubuwar yagani tayo wurinshi addu a yakamayi duk wadda taxo bakinshi












su mlm abukarma wanda tun rugowar da haisham yayi suka tashi tsaye addu,a suka fara










wata irin qara bubuwar tasaki lokaci guda tabace bat










kuyi haquri da wannan bana danjin dadin jikina ne










Ansholly
😭BAKAR IZAYA😭
190_195




FANTASTIC STARS WRITERS
🌺F S W🌺


















😘ANSHOLLY😘
































wata irin qara bubuwar tasaki lokaci guda tabace bat rikidewa gudar tayi take takoma kyakkyawar mace qarasowa inda haisham yake tayi
















tashi kakaita chan wurin mlm yayi Mata addu,a yanxu inba haka tunaninta zai jirkice












aibata rife bakiba haisham yamiqe yanufi wurinda aka umarceshi gaban mlm abukar ya ajiyeta














itama qarasowa tayi tazauna amma duk rabin jikinta yankane addu,a mlm abukar yafara yimata kana yadauko zam zam yayi addu,a yaba haisham kan yabata tasha












daqyal yasamu tasha kadan wani ruwa wannan aljanar tamiqo ma haisham anshi kabata tasha saida yayi dagaske kana yasamu tasha














tanasha wani bakin abu yaita fitowa daga bakinta tamkar jini gashi har yanzu asume take








chan kuma abin yadaina fitowa wani irin ihu tayi wanda gaba1 saida rugar ta amsa wannan aljanar naga tayima haisham mgn cikin sauri










wadda sai yanzu naganeta ashe mm sadiyace tadaisha wahala🤔










tashi daga wurin inba hakanan ba da aljanin yafito wurinka zaya koma












da sauri haisham yatashi wani baqin hayaqi yafito daga bakinta da gudu dan bawai ahankali yake fitaba sannan gawani ihu hayaqin yanayi














alhamdulillah mm sadiya tafada kana tafara mgn nasan bakusan niba ni suna sadiya kuma nice wadda hainan tazauna wurina kamin tatafi birni














nan tahau basu lbr kowa yayi mamakin wannan lbrn amma bandasu A hamza










tana gamawa tayi shiru abinda imeka yafada mako babu gaskiya aciki kallanta sukayi dan basu gane waye hakan












hakan data lorane yasata yimasu bayani dalla dalla ina nufin aljanin dake jikin Hainan










kallanta kawai suke amma zuciyarsu ta razana murmushi tayi kunyi mamakin haka ko










kallanta tadawo dashi wajan ardo inzaka tuna da gidan mlm amadu kangone wanda suka gada kaka da kakanni amma duk cikinsu babu wanda yayi yin qurin gina wajan














dan sunsan akwai fadar sarkin baqaqen aljannu awajan hakadai lokaci yaita taafiya










har kangon yadawo wajan mijina dayake ubansu daya d imeka lokacin shi akaba milkin imeka yaji haushi dan shiyaso ya mulki fadar ganin yadda tatsaro dan sun gina fadar iya ginuwa














shiyasa sukeji da ita babu yadda imeka vaiyi ba danyaa anshi fadar nan daga hannun yayanshi amma yakasa dan hatsabi bancin shi yafina imeka dahaka dai rayuwar












masarautar taita tafiya amma imeka baitaba nasara kan yayanshi ba duk irin surkullan dayake aiko mashi dasu












alokacin ne danip sunqn yayan imeka yaganni yakwallafa rai dani ni musilmace babu aure tsakaninmu amma hakayace yaji yagani kuma zai musilinta aina bako lbrn abinda yafaru














imeka najin wannan mgn ranar har qwarya qwaryar party yahada dan yasan dole danif yabar mashi sarauta














lokqcin da za,abawa imeka sarauta ana saura sati daya danif ya aureni kuma ya musilinta alokacinne kuma imeka yayi tafiyq zuwa birnin sin dan qara habbakar masarautar su












kuma achane yahadu da matarshi uwar ya'yanshi haras haras kyakkywa ce dan kyawanta kansa mutum yashqgala da kallanta koda imeka yaganta yaqwallafa rai akanta
















baiyi wani jinkiriba ya fadama mahaifinta wanda shima sarkine nan take ya bashi ita dan yasan masarautarsu imeka babbar masarautace












ga yanzu shine sarkin imeka yaji dadin wannan zuwan nashi ana saura kwana biyu abashi fada yadawo ana nadashi sarki yakoma birnin sin










dan shagulgulan biki dan sai sunyi shekara daya suna biki alokacinne kuma mlm amadu yafara ginin kangon nan wanda mutane dayawa sunso su hanashi amma yayi buris














baqaqen aljannu sunyi baqin ciki marar musaltuwa dan yayi masu asara dayawa saidai duk abinda yafaru imeka bai saniba kuma babu wanda yafada mai












sunyi niyar cutar d mlm amadu amma suka kasa dan duk rugarnan babu mai iliminshi dan duk inda yaje yaga wanda yafishi ilimi saiya zauna yaita tambayar qbinda ke dakyau da wanda Allah bayaso














hakadai yayi auranshi yatare

Ads At the End of Article

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login
Footer Ads