Header Ads
Showing 9001 words to 12000 words out of 46793 words

Chapter 4 - DINYAR MAKAHO Book 1 Complete Document by Ummu Maheer Miss Green txt

Ads the beginning of article before Image

10 Jun 2024

630

Ads at the middle of Article

shagwaɓa abinda ko ƙannensa basayi.


"To shikkenan tunda kanka babu tauri,ni na kashe wayata randa kayi niyyar dawowa.ka kira ni.... . .✍🏿✍🏿✍🏿.


-------------


*Sirrinki*


Ki kasance meyin sallah akan lokaci,yin sallah akan lokaci yana ƙara kusantaka da Allah.🙏🏼




*Bazan ga ƙaunar da kuke nunamin ba,har sai kun taya ni da share da kuma comments me ratsa zuciya,ina alfahari da masoyana aduk inda kuke.*




Masu yimin copy na littafi,kuna ɗorawa amadadin ku kukayi,babu komai bazanyi Allah ya ida ba,sai dai in gode muku don na san duk cikin love ne,amman aji tsoron Allah🙏🏼🙏🏼🙏🏼.


_Ummu Maheer_
*DINYAR MAKAHO*




_Miss Hajo_
*KHADIJATUL SABREEN*




_Mrs Bukhari_
*ANGULU DAKAN ZABO*


_Ummu Affan_
*SANDAR MAKAUNIYA*


_Mom Islam_
*TSAUTSAYIN TAUNA*


*Ga tsarin yanda biyan yake*


_Guda d'aya 300_


_Guda biyu 500_


_Guda Ukku 700_


_Guda hudu 800_


_Guda Biyar 1k_




Kai tsaye zaku iya turo kuɗinku ta wannan hanya.


0037219728
FATIMA RABIU SUNUSI
StanbicIBTC BANK




Shaidar biya ta nan


0810 433 5144


Masu turo kati MTN ta wannan number.


0702 616 6536


Ƴan Niger zaku turo da naku kai tsaye ta wanna number.


0706 860 6171


Mun gode da kasancewa da gawurtattu biyar taku na biyu.




*TALLAH*
Ina kuke amare uwayen gida kai har ma da ƴan mata? Ko kun san Mrs Bukhari mai kayan ƙamshi, ai in dai batu na kayan ƙamshi gyaran jiki da na ɗaki to kai tsaye ku ne mi Badi'at domin gwana ce ta ko wanne fanni a ciki. "Wai ƙamshi kina nufin Badi'at dai marubuciyar nan tamu mai nishaɗantar da mu?"
"Tabbas Fati ita take magana, ai kin dai ji yadda ake magana a kai na, hatta me gidana ya jinjinawa Badi'at domin duk wani ƙamshi da zaki ji a jikina tare da gidana to daga ita ne, ke me kankat ma har gyara na nake yi domin gyaran aurena daga gareta ne, shi ya sa bana wasa da gyaran jikina da na gidana har kuke kirana da ƙamshi."
"Eh tabbas nima na jinjina mata, kuma zaki bani addireshinta domin nima na kwankwati wannan garaɓasa. Ko zaki iya faɗa mini abubuwan da take sayarwa.?"
"Bari na faɗa miki akwai...


Humra
Kulacca
Sudanese Humra
Kulacca ta gashi.
Turaren wuta ɗan gaske, iri daban daban.
Turaren mopping
Room freshner
Turaren turara kaya.
Turaren wuta na toilet
Sannan akwai ingantaccen maganin infection
Ina da magungunan mata, wanda zai gyara amarya da uwar gida.
Wanda zasu shiga daga ciki kuma
Akwai sabulun amare, da dilka ta amare, wanda zaisa amarya ta fito ta haska tas
Kabbasa
Setin kujerar tsugunno
Sannan inayin turaren wuta da kasko, da ashana wanda ake rabawa a taron biki ko suna.
Ina bayar da sari.


Ma sha Allahu to taya zan sameta domin mallakar nawa?


"Kai tsaye zaki mata magana ta whatsApp ko kiranta ta wannan number.


08179523215




*TALLAH*
A yau nazo muku da manya manyan magunguna domin gyaran Auranmu! Saboda yadda zamantakewarmu ta AURE keta kara tabarbarewa. Mata iyayenmu ku fito ku gyara jikinku , domin wallahi har Abadan macen da bata gyara bata isa ta hada kanta da mace me gyara ba har abadan! Mu gane yaku yan uwana mata, ma’aurata! wallahi gyara shine mace Akwai mata dayawa dasuka san magunguna na, a online Suna siya kuma Alhmdulillahi ba wadda ta siya bata dawo tamin godiya ba, Alhmdulillahi!Alhmdulillahi! Alhmdulillahi! Yawancin mata dayawa na nemana ta dayan sim dina sede nayi losing dinsa sede wannan shi yake Aiki 08104335144, A YAU NAZO MUKU DA MAGUNGUNA INGANCI DA IZININ UBANGIJI, WATO AINIFIN HADI Iri ~iri na MALLAKA D’ANA MIJI ALFARMAR ANNABI SAW, ina tabbatar muku da magunguna na babu shamaki base na tsaya bata lokaci a bayaniba zanso ku gwada dan tantance GASKIYA * Akwai cututtukan dake hana maganin mata aiki idan kinason sani ki tuntubeni ta wannan lambar 08104335144 wadannan cututtukan inhar kinadasu wallahi duk maganin daza kisha bazeyi Aiki ba, kuma bazaki taba fahimtar komiba a harkar dadih na magungunan mata.


*MUNADA MAGUNGUNA AVAILABLE KAMAR HAKA*👇🏽


*ingantaccen maganin infection *


Ingantaccen maganin basir


Ingantaccen maganin gyaran nono


Ingantaccen maganin gyaran hips


Ingantaccen maganin kara kiba kiyi dumur~mur dake


Ingantaccen maganin rage tumbi meyi tsakani da Allah


Ingantaccen maganin matsin farji mesa dadin farji ga azzakarin d’ana miji.


Ingantaccen MALLAKA TA DOMIN ALLAH (Bata harkoki) shine sunansa, hmmmm Wannan magani inada tabbaci a kansa shidin hadine kawai na mallakar d’ana miji akwai komi a cikinsa na mallaka hajiya ki gwada kisha mamaki Alfarmar Annabi SAW.


Se matsin (GAMADIDI) wannan matsi in kikayi amfani dashi har abadan abidina mijinki baze kawo a gaban wata ya mace ba in har ba gabanki bane wannan inada tabbaci a knsa 💯 kuma wadanda suka saya ma sun kara tabbatarmin da kyaunsa na mamaki.


Akwai zallan hadi na amarya


Akwai hadi na uwar gida sarautar mata wannan seat ne akwai komi a cikinsa.


Akwai ingantattun gumba iri iri kamar haka 👇🏽


Akwai gumbar Madara
Akwai gumba me rubutu 🤐
Akwai gumbar kankana
Akwai gumbar giginya (sa megida kuka)
Akwai ingantacciyar gumba me suna (BARIN MAKAUNIYA)
Akwai gumbar hasi
Akwai zallar gumba wadda ita ta rubutuce zallarta zaki ganta baka karki damu Aikin kawai zaki duba 😉
Akwai gumbar gero
Akwai gumbar ridi
Akwai gumbar garin gamadidi ita ta mallaka ce zallarta.🤐


Akwai tsumi iri iri sunansu sha yanzu magani yanzu 💯👇🏽


Akwai tsumin kankana
Akwai tsumin baure
Akwai tsumin rubutun Ayar Allah
Akwai tsumin kwakwa
Akwai tsumin giginya
Akwai tsumin GORON SUDAN (wannan special ne dan kudinsa ma daban yake)
Akwai ingantattun magunguna na tada shaawah kama daga na turawa har zuwa na Islamic wato namu na gangajiya. Akwaifa maganin maza madam na hausa dana turawa 😉 duk basuda side effects 👌


Akwai rubutun mallaka
Akwai zoben mallaka
Akwai hayakin mallaka
Akwai zani na mallaka
Akwai hadin ci da kaza
Akwai hadin yan shillah
(Muna dafa kaji da yan shillar ma dade sauran abubuwa da dama,)
Akwai dambun nama na mata wanda ke dauke da magungunan sirri na mata mesa tsantsi da laushi da ruwa a farjin mace 😉


Akwai magunguna na ban mamaki wadanda base na rubutasu ba saboda SIRRI 😉
Muna aika magungunan mu kasa kasa gari gari *UWAR GIDA KI GARZAYO QUEN SANAF Islamic chemist kise magunguna na ingantattun ne insha Allahu kin wuce takaicin d’ANA MIJI * direct to me 08104335144 muna sauraron masu shawarwari a kan zaman AURE insha Allahu, amma in knsan baki shirya siyan magungunan jima’i ba na mata ko na maza pls karki kirani.
*_📲Typing_*.






*_🪁ƊINYAR MAKAHO...!🪁_*
_(Ta nuna a hannunsa)🍀_










_*UMMU MAHER(MISS GREEN ce)🍀*_


_AREWA BOOK👉🏼_
Rabiattu0444


*GAWURTATTU 5🔥*
------------------------





P. 5&6




.............."Ummi!don Allah kada ki kashe,wallahi yanzu haka na fito ne daga meeting daga ɗakin shugaban ƙasa,kuma wata ƙwangila aka banine so shiyasa bazan dawo yanzu ba,kuma wannan aikin zai ɗauki kusan shekara ɗaya saboda aiki ne me matuƙar yawa."




Shiru Ammin nasa tayi sannan ta ce"Hmm a'i kullum haka kake ce wa Yazeed babu ranar dawowa,dai dai kullum ni in dinga zaryar zuwa ganinka,gashi mahaifinka yanzu abubuwa sunyi masa yawa da wanne zai fara yanzu?kafi kowa sanin kai kaɗai ne ɗansa namiji,ba shida wanda zai taimaka masa sai kai".


"Ummi ki yarda dani,wallahi badon na amshi aikin nan ba da gudowa zanyi ni kam,don na gaji da wannan aikin nasu wanda bana ƙare ba."


Nan dai sukayi sallama da mahaifiyar tashi,ya jingine wayar a ƙirjinsa ya ɗaga kansa sama yana kallon skye inda tayi kyau shar,sararin samaniya yana da wani irin kyaun daba kowa ke gane hakan ba,har sai kalleshi sosai amman fa kallon da glass don kallonsa haka musamman da rana yana kashe ido.






*******


*Noor pov*




...........sai da suka bincika asibitoci sun fi guda uku daga bisani suka yanke shawarar dawowa gida don a sanar da ƴan sanda.


Har sun ɗakko hanya Hadiza ta ce"ya sayyadi bamu je General hospital ba?".


da sauri ya sayyadi ya juya da babur ɗinsa zuwa general hospital,atare suka shiga suna tambaya ward ward(ɗaki ɗaki)a haka har suka gano inda Noor ɗin take,ta window suka hangota dukansu suka runtuma da gudu zasu shiga ɗakin,da sauri Ahmad ya dakatar dasu ta hanyar cewa.


"Kai!ku dakata mana ina zakuje?".




Ya sayyadi ya ce bawan Allah waccen yarinyar sunanta Noor tun kafin magrib ake nemanta,munyi ta dubawa asibitoci bamu ganta ba.


Kallon tuhuma Ahmad yake musu sannan ya ce"ok na fahimta amman bazan barku ju shiga ba,har sai ta farka da kanta zata shaida ku amman yanzu ku koma gida kuce tana nan asibiti ta samu accident ne(hatsari)kuma yanzu tana samun hutune."
sosai hankalinsu ya tashi,ya sayyadi ya ce"bawan Allah to kai waye ne?".


"Ni ne wanda ya buge ta".


ya sayyadi ya kalleshi yaji kamar ta shaƙesa ya mutu sannan ya ce"kuma shine mu zaka hanamu shiga ku ganta?a'i kai kace ma me laifine shine wato kaja bakinka kayi shiru ko?tunda ka buge kaza"?.


Ahmad ba mutum ne me faɗa ba,amman yahi haushin maganar da wannan mutumin ya gaya masa,ya ɗago jajayen idanuwansa ya ce"bawan Allah ashe kai bakasan ƙaddara ba?daga ganinka kana da ilimi kuma ya ratsaka don na gani a fuskarsa,amman me yasa baka aiki dashi?duk wanda yasan ƙaddara bazai faɗi haka ba.


Ɗan murmushi Ya sayyadi ya yi wanda hausawa suke cewa yafi kuka ciwo sannan ya ce"bawan Allah nasan ƙaddara mana,sai dai ma ince kai ne baka sani ba?yanzu tun sanda ka kaɗe ta me ya hana kayi bincike ka gano gidansu?amman sai kayi biris kaja bakinka kayi shiru,sannan kuma kace bansan ƙaddara ba"?.


Ahmad ya ce"haba Malan yaushe na sanu wannan nutsuwar?ai banida wannan nutsuwar da zanyi binciken gidansu,amman ai kowanne bawa yana yin kuskure ko Allahn daya haliccemu muna yi masa laifi kuma ya yafe mana".


Hadiza ta ce"ba komai Mlm mun gane abinda kakeji Allah ya kiyaye gaba,ya karemu ga dukkanin wata ƙaddara wacce baza mu iya da ita ba".


Amin Ahmad ya ce yana me jin daɗin addu'ar da Hadiza tayi,da kuma saurin gano shi data yi,dai dai nan mahaifiyar Ahmad ta shigo ta ce"Ahmad waɗannan fa Allah dai yasa lafiya"?.


"Eh lafiya ƙlau Hajiya,sune ƴan uwan wacce na buge".


Gaisawa sukayi a tsakaninsu sannan Hajiya ta nemi dasu rakata gidansu yarinyar don ta ƙara tabbatarwa.?


Haka kuwa akayi Hadiza da ya sayyadi suka hau kan babur yaja suka wuce.Hajiyar Ahmad kuma ta hau motarta driver yaja sukabi bayan Ya sayyadi,shi kuma Ahmad aka barshi awajen Noor.


Bandeji ne nannaɗe a goshinta,ƙafarta kuma an saka babbar Flasta an nannaɗe ta,fuskarta tayi fayau sosai ta ƙara wani irin mugun fari hakan kuma yana ga nasaba ne ga rashin jinin da take tattare dashi.

Tsaye yayi yana kallon kyakkyawar fuskar Noor,wacce ke ɗauke da murmushi wanda ya ƙara ƙawata kyakkyawar fuskarta,ya yi yunƙurin ɗauke idonsa akan Noor amman ya kasa,sai ma ƙara gyara zama da yayi don ya fuskance ta sosai.


Tunda yake bai taɓa tozali da wata mace wadda tayu mugun ƙwanta masa ba,ya yi zama acikin turawa da dama da kuma kalolin fararan fata,irinsu india,saudi arabia,france,london,america da sauran ƙasashe,mata har kawo kansu da kansu suke don ya sosu amman bai taɓa basu wannan damar ba,saboda sam basu ƙwanta masa ba wasu daga cikinsu musulmai ne wasunsu kuma ba musulmai ba.
Bai san me yasa ba wani irin nishaɗi yake ji wanda ya gaza misaltuwa acikin ransa,yana jinsa kamar wani sabon shiga alhali kuma har aure ya taɓayi sai dai matartasa ta mutu yau shekara biyu kenan da faruwar wannan al'amarin.
Kuma yana da ƴa ɗaya me suna Afra,wacce taci sunan Hajiyarsa wato Maryam ake kiranta da Afra,shekararta uku kenan,shekararta ɗaya mahaifiyarta ta rasu sanadiyyar ciwon cancer(daji) me tsanani.


Tun bayan rasuwar Iklima matarsa bai ƙara jin nishaɗi irin na yau ba,sanadiyyar kallon fuskar Noor wacce yake jinta tamkar wata acikin Zahra.
jininsa dake shiga jikin Noor yake kalla,yadda yake jin wani irin daɗi mara misaltuwa yana addu'ar Allah ubangiji ya bata lafiya.






Umma na zaune a Ɗaki,duk fuskarta ta gama jiƘewa da hawaye,ga mahaifin Noor tsaye akanta yana surfa mata wulaƘanci Ita kuwa baiwar Allah Ƙala bata ce masa ba,kuka kawai take tana kiran sunan Allah don bata san da wanne zataji ba,da Ɓatan Ƴarta zataji ko kuwa da wannan masifar ta mijinta zata ji?.

Ana cikin haka Hadiza ta shugo ita da mahaifiyar Ahmad,kuma duk sunji Ɗibar albarkar da mahaifin Noor ke yi,da sallama suka shigo gidan sai duk hankalin mutanen gidan yayo kansu,musamman ma hajiya Maryam babbar macece kuma kana ganinta ba sai an faƊa maka ba kuƊi sun zauna sosai ajikinta.




Umma ta ɗaga kanta ta kallesu,ganin matar da Hadiza yasa ta ɗanyi fara'a tana mata sannu da zuwa.


Hajiyar Ahmad ta shigo ɗakin Umma,gashi dai matar kamar ta samu mutuwar ɓarin jiki amman ɗakin fes fes dashi,duk da kana kallon ɗakin kasan talauci ya yi musu cikas,don ɗakin ma babu ledar tsakar ɗaki,sai siminti wanda ya sharu tas tas dashi wannan kuma duk aikin Noor ne.


Hajiyar Ahmad suka gaisa da Baban Noor,abin mamaki sai ya dinga fara'a,sai gasu Inna Hafsa da Inna Saude suma sun shigo,don kada ayi rabo babu su fon daga ganin wannan matar kuɗi sun zauna mata.


Hajiyar Ahmad ta gyara zamanta ta ce"Sunana Hajiya Maryam,ina Zaune ne a Nassarawa G.R.A ina da ɗana guda ɗaya me suna Ahmad,yana da shekara talatin da biyar yanzu tsautsayi da ƙaddara yasa ya buge ƴarku jiya a hanyarta ta dawowa daga makaranta."


Kuka sosai Umman Noor ta fashe dashi sannan ta ce"Allah sarki Noor Allah ya baki lafiya me ɗorewa".


"Amin".


Inji Hajiyar Ahmad da kuma Hadiza.






Inna Hafsa da Inna Saude sai wani iyayi suke don su nuna su sunfi kowa iya mu'amala da mutane,Umma da Hadiza sai kallon ikon Allah suke,wai yau su Inna Saude ne aɗakin maƙiyiyarsu Hauwa'u wato Umman Noor?.


Su ma su Inna Sauden sun gane su Umma sun yarfosu,sai kuwa Inna Hafsatu ta ce"a to ai sai muje mu dubo ta ko?".


Umma ta ce"a'ah ku barshi kawai,mara lafiya bai fiya son hayaniya ba Allah dai ya bata lafiya Amin".


Hadiza ta ce"Umma to yanzu xamuje dake ne don ki duba ta?".


Share hawayen fuskarta tayi sannan ta ce"Ayya Hadiza ai ni yanzu ɗaukata kaya ne Hadiza,duk inda taje nasan Allah zai kulamin da ita,saboda idan naje ma ba wani abu zan iya yi mata ba".


Hajiyar Ahmad ta ce"Allah sarki baki da lafiya ne"?.


Murmushi Umma tayi wanda hausawa ke cewa yafi kuka ciwo,sannan ta ce"Baiwar Allah yanzu shekarata Biyu kenan da shiga cikin wannan ƙaddarar,rana ɗaya kuma a lokaci ɗaya na tsinci kaina acikinta dumu dumu sai dai Allah(S.W.A)ya bani lafiya ɗorarriya".


Tana faɗar hakan ta fashe da kuka,Inna Hafsa da Inna Saude suka haɗa ido,suka ɗanyi dariyar mugunta suna cewa acikin zuƙatansu,ai mu da zaki mutu ma da kakarmu ta yanke saƙa,don yadda suka tsani mutuwarsu haka suka tsani Hauwa wato mahaifiyar Noor.


Hajiyar Ahmad ta ɗebo kuɗi,da dama ta miƙawa mahaifiyar Noor,Umma ta kasa amsar kuɗin ta ce"baiwar Allah ki barshi indai don an buge ƴata ce babu komai ai nasan ƙaddara don haka na yafe muku,ki riƙe kuɗin amman kiyi haƙuri mayar miki da hannun kyauta baya dana yi."


Da Hajiyar Ahmad taga Umma taƙi amsa sai ta ajje mata a gefenta,sannan ta ce"Baiwar Allah ba na baki bane don wani abu,a'ah babu komai a cikin zuciyata kawai dai wani irin abu naji a game dake wanda tabbas ba komai bane illa tausayi,ina me ƙara baki haƙuri akan wannan lalurar da Allah ya ɗora miki,ki sani duk wata lalura da Allah(S.W.A)zai ɗorawa bayinsa badon komai ba sai don ya gwada imaninsu,haƙiƙa ina me tabbatar miki Allah ya zaɓeki ne don kin cancanta,ba wai don ya tsane kiba dai don tsantsar so daya ke miki,ke bama ke kaɗai ba duk wani wanda ke ciwo yakw ganin kamar ubangiji ya ɗora masa nw don baya sonsa to ba haka bane,bisa cancantarsa Allah ya zaɓosa sannan ya ɗora masa wannan jarabta,ita kuma Jarabta aduk sanda ta kama haƙuri shine maganin komai,don haka ki daina kuka akan wannan don sai Allah yaga kamar don ya ɗora miki lalurane,kike butulce masa subhanalillah aƙwai mutanen da suke wani kuskure arayuwarsu zakiga idan Allah ya ɗora musu wata jarabta hat saƙo suke wai don Allah ya jarabcesu,wanda a musulunce bai kamata ba,kamata yayi ka ɗaga hannu ka godewa Allah,sai kiga Allah yajiƙanki ya yaye miki wannan lalura cikin sauƙi da kuma lumana."




Sosai Umma taji daɗin nasihar da Hajiyar Ahmad tayi mata,sai taji tamkar an ɗauke mata damuwa acikin zuciyarta ta ce.




"Hajiya tabbas kina ɗaya daga cikin mutane masu mahimmaci arayuwata,tabbas duk mutumin da zai faɗa maka zancen Allah to tabbas masoyinka ne,baka da tamkarsa don haka Hajiya na gode sosai,ki gaidamin da Ɗan naki da kuma Noor".


Murmushi Hajiya tayi,tana jin wani irin don matar acikin ranta ta kuma rasa dalili,don ita mutum ce mara yarda da wuya kaga ta yarda da kai,saboda abinda halin yarda da mutum yaja mata,shiyasa yanzu take kaffa kaffa da mutane.

Hajiyar Ahmad ta ce"amman Baiwar Allah ni aganina tunda da mota mukazo ki sanarwa mijinki sai muje tare ko?".


Umma bata son yi mata musu don haka tace"to babu komai ai yana gidanma sai ayi mishi magana."


Da sauri Inna Saude ta fita,da yake itace a bakin ƙofa kuma daman ita tafi Inna Hafsa wayo da kuma dabara,don haka ta fice har tana harɗewa don tayi sauri ta faɗi abinda zata faɗa ɗin.


Yana ɗakin Inna Hafsa,ta leƙa ta window ta ce"to sai ka taso ka biyoni ɗakina,ka wani zo ka zauna a ɗakinta wai ita matarso ko"?.


Kamar raƙumi da akala haka kuwa ya biyota,zungui zungui kamar ɗa da uwa tana tafiya tana mitar ita fa babu wata mace da ta i'sa ta ƙwace mata mijinta,itama Inna Hafsan abinda yasa take ɗan yi mara rangwame saboda kar tasan kar ne tsakaninsu,babu wacce bata san halin ƴar uwarta ba,na baƙin hali da kuma baƙin ciki.


Suna zuwa ɗakin ta zauna a bakin gado sannan ta ce"yauwa daman wannan matar ce naji suna cewa wai zasu tafi da ita,don kasan ita wannan matar ɗanta ne ya buge ita Noor,to shine wai zasu tafi kuma naga ta bata kuɗi,ka tubure kace baza taje ba. kaga daga nan sai ta miƙo maka rabonka muma mu samu namu don naga alamar wannan matar ba bamu zatayi ba."


Sosai ya harzuƙa ya hau faɗa,wai wataƙila ma acen yawon iskancinta suka haɗu ko ta shiga motar wani sukaje sukayi hatsari.


Inna Saude kuwa murna har baka,ta famfo mijinta zaije ya yi rashin mutunci,saboda tsabar murna kamar za tayi fitsari saboda dariyar

Ads At the End of Article

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login
Footer Ads