Showing 3001 words to 6000 words out of 46793 words
Chapter 2 - DINYAR MAKAHO Book 1 Complete Document by Ummu Maheer Miss Green txt
wani irin mugun ciwon kai na gefe ɗaya wanda ya addabe ni.
Ina zuwa na tarar babu wasu mutane masu yawa da sukazo,don haka na ɗakko shimfiɗar ajinmu nayi,na sunkuyar da kaina a tsakankanin cinyata na rushe da kuka me ƙarfin gaske.
Ina cikin kukan dai naji kamar wani yana tsaye kusa dani,ga wani ƙamshin turare kamar na sanshi.da sauri na ɗago idanuwa waɗanda suka rine sukayi jawur.
Da sauri na tashi cikin kunya na ce"ya sayyadi ina wuni".?
"lafiya ƙlau".
Ya amsa yana kallon idanuwana, wanda ko da ba'a gaya maka ba kasan nasha kuka sosai,ga farar fatata ta ƙara wani irin ɗau,tayi ja sosai saboda kukan dana sha.
"Ki sameni a office".
Ya faɗi hakan yana yin gaba abinshi,a hankali na tashi na bishi duk jikina ya yi sanyi don na hango damuwa sosai a tattare dashi.
Ina shiga office ɗin na tsugunna kai na yana ƙasa,na jiyo muryarsa yana ce wa.
"Noor ki ɗago idanuwanki ki kalleni,sannan ki faɗamin abinda yake damunki".?
Shiru nayi ina cigaba da hawaye na,don ba kasafai na fiya faɗar matsalar gidanmu ba,don babu me sharemin hawaye ƙarshe ma sai dai a ƙara haɓɓaka matsalar.
"Ina magana kinyi shiru Noor".?
Na ɗago jajayen idanuwana cikin sanyi na ce"babu komai ya sayyadi".
yana yi fuskarsa ce ta ƙara canjawa ya ce"ƙarya kike Noor,ni malaminki ne so banga abinda zaki ɓoyemin ba".
Ganin ransa ya ɓacine yasa na gaya masa komai,ba don rai na yaso ba sai don babu yadda zanyi.
Kallona ya yi a hankali sannan ya ce"Noor kiyi haƙuri ki saka Allah aranka,ki sanya aranki ke baki da wata dabara ko wayo idan ba Abinda Allah ya tsara miki arayuwarki ba,ni ɗinnan da kike ganina idan har na baki tarihin rayuwata to tabbas zakiga ke naki ba komai bane".
Da sauri na kallesa ina mamakin jin abinda ya ce,don ni a ganina kamar babu wani ɗan adam daya kai ni shan wahala aduniya.
"Eh Noor ki kalleni sosai,nasan zakiyi mamakin jin hakan daha gare ni,amman ba abin mamaki bane halin rayuwa ne,idan kana ganin kai kafi wani to tabbas wani ya fika,haka abin yake kada ki daɗa kada ki rage."
Kallonsa na ƙarayi a karo na biyu,na sunkuyar da kai na sannan ya cigaba da magana.
"Tashi ki tafi aji,naga an fara taruwa ammsn insha Allah zanxo har gida,don in ƙara duba jikin mama insha Allah zan baki labarin rayuwata kaf."
Ɗan murmushi nayi sannan na ce"to ya sayyadi na gode sosai."
Ya tsaya ya rungume hannayensa a ƙirji yana kallona,duk sai naji kunya ta kamani sosai sai naji ya ƙara kirawo sunana cikin wata iriyar murya me nuna tausayi ƙarara.
"Noor"!.
Dawowa na yi sannan na ce"Ya sayyadi".
Muryata na rawa saboda ganin fuskarsa kamar aƙwai damuwa.
"Ki ƙara haƙuri da rayuwa kinji".
murmushi na yi na wuce sannan na ce"to ya sayyadi".
Na wuce ina jin zuciyata fara ƙal......✍🏿
*Hmm fans bazan san ƙaunar da kuke nunamin ba,har dai kuna ƙauna ta to ku taya ni da share,tare da sanyayyan sharhi(comments)ta nanne zan san lallai kuna ƙaunata.*
domin yin magana dani kai tsaye👇🏻👇🏻
07068606171
*miss green ce🫵🏾*
*TALLAH*
Ina kuke amare uwayen gida kai har ma da ƴan mata? Ko kun san Mrs Bukhari mai kayan ƙamshi, ai in dai batu na kayan ƙamshi gyaran jiki da na ɗaki to kai tsaye ku ne mi Badi'at domin gwana ce ta ko wanne fanni a ciki. "Wai ƙamshi kina nufin Badi'at dai marubuciyar nan tamu mai nishaɗantar da mu?"
"Tabbas Fati ita take magana, ai kin dai ji yadda ake magana a kai na, hatta me gidana ya jinjinawa Badi'at domin duk wani ƙamshi da zaki ji a jikina tare da gidana to daga ita ne, ke me kankat ma har gyara na nake yi domin gyaran aurena daga gareta ne, shi ya sa bana wasa da gyaran jikina da na gidana har kuke kirana da ƙamshi."
"Eh tabbas nima na jinjina mata, kuma zaki bani addireshinta domin nima na kwankwati wannan garaɓasa. Ko zaki iya faɗa mini abubuwan da take sayarwa.?"
"Bari na faɗa miki akwai...
Humra
Kulacca
Sudanese Humra
Kulacca ta gashi.
Turaren wuta ɗan gaske, iri daban daban.
Turaren mopping
Room freshner
Turaren turara kaya.
Turaren wuta na toilet
Sannan akwai ingantaccen maganin infection
Ina da magungunan mata, wanda zai gyara amarya da uwar gida.
Wanda zasu shiga daga ciki kuma
Akwai sabulun amare, da dilka ta amare, wanda zaisa amarya ta fito ta haska tas
Kabbasa
Setin kujerar tsugunno
Sannan inayin turaren wuta da kasko, da ashana wanda ake rabawa a taron biki ko suna.
Ina bayar da sari.
Ma sha Allahu to taya zan sameta domin mallakar nawa?
"Kai tsaye zaki mata magana ta whatsApp ko kiranta ta wannan number.
08179523215
*TALLAH*
A yau nazo muku da manya manyan magunguna domin gyaran Auranmu! Saboda yadda zamantakewarmu ta AURE keta kara tabarbarewa. Mata iyayenmu ku fito ku gyara jikinku , domin wallahi har Abadan macen da bata gyara bata isa ta hada kanta da mace me gyara ba har abadan! Mu gane yaku yan uwana mata, ma’aurata! wallahi gyara shine mace Akwai mata dayawa dasuka san magunguna na, a online Suna siya kuma Alhmdulillahi ba wadda ta siya bata dawo tamin godiya ba, Alhmdulillahi!Alhmdulillahi! Alhmdulillahi! Yawancin mata dayawa na nemana ta dayan sim dina sede nayi losing dinsa sede wannan shi yake Aiki 08104335144, A YAU NAZO MUKU DA MAGUNGUNA INGANCI DA IZININ UBANGIJI, WATO AINIFIN HADI Iri ~iri na MALLAKA D’ANA MIJI ALFARMAR ANNABI SAW, ina tabbatar muku da magunguna na babu shamaki base na tsaya bata lokaci a bayaniba zanso ku gwada dan tantance GASKIYA * Akwai cututtukan dake hana maganin mata aiki idan kinason sani ki tuntubeni ta wannan lambar 08104335144 wadannan cututtukan inhar kinadasu wallahi duk maganin daza kisha bazeyi Aiki ba, kuma bazaki taba fahimtar komiba a harkar dadih na magungunan mata.
*MUNADA MAGUNGUNA AVAILABLE KAMAR HAKA*👇🏽
*ingantaccen maganin infection *
Ingantaccen maganin basir
Ingantaccen maganin gyaran nono
Ingantaccen maganin gyaran hips
Ingantaccen maganin kara kiba kiyi dumur~mur dake
Ingantaccen maganin rage tumbi meyi tsakani da Allah
Ingantaccen maganin matsin farji mesa dadin farji ga azzakarin d’ana miji.
Ingantaccen MALLAKA TA DOMIN ALLAH (Bata harkoki) shine sunansa, hmmmm Wannan magani inada tabbaci a kansa shidin hadine kawai na mallakar d’ana miji akwai komi a cikinsa na mallaka hajiya ki gwada kisha mamaki Alfarmar Annabi SAW.
Se matsin (GAMADIDI) wannan matsi in kikayi amfani dashi har abadan abidina mijinki baze kawo a gaban wata ya mace ba in har ba gabanki bane wannan inada tabbaci a knsa 💯 kuma wadanda suka saya ma sun kara tabbatarmin da kyaunsa na mamaki.
Akwai zallan hadi na amarya
Akwai hadi na uwar gida sarautar mata wannan seat ne akwai komi a cikinsa.
Akwai ingantattun gumba iri iri kamar haka 👇🏽
Akwai gumbar Madara
Akwai gumba me rubutu 🤐
Akwai gumbar kankana
Akwai gumbar giginya (sa megida kuka)
Akwai ingantacciyar gumba me suna (BARIN MAKAUNIYA)
Akwai gumbar hasi
Akwai zallar gumba wadda ita ta rubutuce zallarta zaki ganta baka karki damu Aikin kawai zaki duba 😉
Akwai gumbar gero
Akwai gumbar ridi
Akwai gumbar garin gamadidi ita ta mallaka ce zallarta.🤐
Akwai tsumi iri iri sunansu sha yanzu magani yanzu 💯👇🏽
Akwai tsumin kankana
Akwai tsumin baure
Akwai tsumin rubutun Ayar Allah
Akwai tsumin kwakwa
Akwai tsumin giginya
Akwai tsumin GORON SUDAN (wannan special ne dan kudinsa ma daban yake)
Akwai ingantattun magunguna na tada shaawah kama daga na turawa har zuwa na Islamic wato namu na gangajiya. Akwaifa maganin maza madam na hausa dana turawa 😉 duk basuda side effects 👌
Akwai rubutun mallaka
Akwai zoben mallaka
Akwai hayakin mallaka
Akwai zani na mallaka
Akwai hadin ci da kaza
Akwai hadin yan shillah
(Muna dafa kaji da yan shillar ma dade sauran abubuwa da dama,)
Akwai dambun nama na mata wanda ke dauke da magungunan sirri na mata mesa tsantsi da laushi da ruwa a farjin mace 😉
Akwai magunguna na ban mamaki wadanda base na rubutasu ba saboda SIRRI 😉
Muna aika magungunan mu kasa kasa gari gari *UWAR GIDA KI GARZAYO QUEN SANAF Islamic chemist kise magunguna na ingantattun ne insha Allahu kin wuce takaicin d’ANA MIJI * direct to me 08104335144 muna sauraron masu shawarwari a kan zaman AURE insha Allahu, amma in knsan baki shirya siyan magungunan jima’i ba na mata ko na maza pls karki kirani.
*_📲Typing_*.
*_🪁ƊINYAR MAKAHO...!🪁_*
_(Ta nuna a hannunsa)🍀_
_*UMMU MAHER(MISS GREEN ce)🍀*_
_*AREWA BOOK👉🏼*_
ƊINYAR MAKAHO:: https://arewabooks.com/book?id=6387a8e97dd221ff54205a4f
*GAWURTATTU 5🔥*
------------------------
P. 3&4
. . . . . ..ina komawa aji na tarar da Hadiza har tazo ita da wasu ƙawaye na,harara ta tayi sannan ta ce"oh ta ya sayyadi bada kanki asare kije gida kice ya faɗi".
Murmushi nayi na zauna ba tare dana ce komai ba.don daman ni ba mutum ce me yawan surutu ba,muna cikin hakan ya sayyadi ya shigo ajinmu ya yi mana ƙari.
Sosai nake kallonsa saboda yadda yace wai rayuwarsa tafi tawa muni,ni abin har mamaki yake bani?gashi dai ahaka Allah ya hore masa komai daidai gwargwado,ga mahaifiyarsa ga mahaifinsa ga ƙannensa kuma suna zaune lafiya klau,to banu wanda zaiyi tunanin aƙwai wata a ƙasa.
*_FRANCE🇫🇷🇫🇷_*
_State paris_
. . . . .ƙwance yake akan faffaɗan gadonsa wanda ya yi matuƙar haɗuwa,sosai yake bacci cikin wani kyakkyawan blanket ɗinsa,me laushi da kuma santsi baccinsa yake hankali ƙwance tamkar dai ba shida wata damuwa.
Wayarsa dake silent itace ke ta faman ruri alamar tana buƙatar taimako,tun farkawarsa ta farko yaji ƙarar wayar amman sai yaƙi ɗauka ya yi niyyar cigaba da bacci amman sai ya miƙe cikin fushi ya ɗauki wayar.
Ba tare daya duba waye ba ya ce"wani igiot ɗinne yake damuna"?.
Ya faɗi hakan cikin da ɗaga murya,shiru akayi daga cen ɓangaren ba tare da anyi magana ba,ya samu damar ɓalle bottle ɗin rigarsa kamar wanda zai yi faɗa,ya yi tsaki ya ajje wayar ya cigaba da masifarsa.
Ya shige banɗaki yana maganarsa,babu ruwansa da addu'ah ya shige haɗaɗɗan koman wankansa ya zauna aciki,ya ɗauki remote ya kunna tv ɗin dake manne ajikin kyakkyawan banɗakin,yadda kasan baza a bar duniya ba haka banɗakin yake.
Hmm wasu na cen suna fama da talauci,abinda zasuci ma yana damunsu tamkar dai Noor baiwar Allah,wasu kuma banɗakin ma tamkar babu agidan saboda langa langa za'a saka arufeshi don dai a samu wajen yin ɗahara,amman wasu sai kaga ban ɗakin tamkar ɗaki tsabar haɗuwa.
Ya Allah ka rufa mana asiri duniya da lahira amin.
Har bacci ya fara ɗaukesa ya tuna cewar yana da meeting aɗakin shugaban ƙasa,don haka ya tashi ya yi wanka,ya fito ya zauna gaban mirror tamkar wata mace.
Ya fara shafa wani lotion me mugun ƙamshi da sanyaya zuciya,Ya ɗakko cort fara da wandonta ma fari ƙal,ƴat cikin kuma baƙa ya ɗaura agogonsa me matuƙar tsada,wanda ya yi mugun toomuch da kayansa,ya taje ƙwantaccen gashin kansa tamkar na larabawa ko indiawa.
YARIMA yazeed kenan,mahaifiyarsa asalinta balarabiya ce wacce ta gaji sarauta agurin mahaifinta sarkin Masar suna da ƙarfin Sarauta da kuma mulki sosai.
Su biyune ƴaƴansa Gimbiya Zulaihat da kuma Umar Farouk,Tayi aure da mahaifin Yazeed shekara ashirin da tara kenan,ayanzu Yazeed yana da shekara ashirin da 27.
Kyakkyawane sosai Yazeed,mahaifinsa ɗan asalin Nigeria ne Kuma anan ya girma,ɗan sarautane gaba da baya kuma ayanzu shine sarki.
Kada kuga na ɓoye sunan garin da kuma sunan Masarautar nayi haka ne saboda labarin gaske ne,kuma komai yana son sirri.
Yarima Yazeed shi kaɗai ne namiji awajen mahaifinsa,sauran duk matane su goma sha ɗaya ne mata,su uku ne awajen mahaifiyarsa,daga shi dai ƙannensa ƴan biyu.
Yazeed irin yaran nanne sangartattu waɗanda duk abinda sukayi dai dai ne,hakan ya samo asaline ga mahaifinsa don yana masifar son Yazeed ɗin.
Mahaifiyar Yazeed babu ruwanta,a kullum tana nuna masa hanyar dai dai sai dai sam Yazeed baya ɗauka,baya jin magana ko kaɗan gashi yaro ƙarami amman abinda zaiyi wani babban ma bazaiyi ba.
Ga shegen miskilanci,da girman kai ba da kowa yake magana ba sai wanda yaga dama,kuma ba kowacce magana yakeyi ba,zaiyi wuya kaga yayi magana ya ƙara maimata ta,haka yake ƙannensa ƴan biyu suna matuƙar jin tsoronsa,don ma bai fiya zama a Nigeria ba kullum yana ƙasashen waje musamman ma Ƙasar France.
Don yana da kyakkyawar alaƙa tsakaninsa da shugaban ƙasar France ɗin,Don Yarima Yazeed Allah ya yi masa basira da fikira,tun yana yaro yake masifar son zane zane,na gidaje dogaye da kuma maras tsayi,kai bai tsaya anan ba har zane zanen gadaje na titi masu matuƙar kyau da ƙawa.
Wanda ko su kansu turawan basu iya wannan aikin ba,Tun da Iyayen Yarima sukaga inda fikirarsa take shikkenan suka mayar da hankalinsu akan ta yaya zasuyi don suga ya cika burinsa na zama me tsara zanen gine gine.
To daya ke abin na masu dashi ne,sai ga Yarima ya cika burinsa don iyayensa sun bashi gudunmawa sosai.
Suka kaishi France acen yaje yayi karatunsa kaf,tun daga Primary,secondary,high institution,duk acen yaje yayi bai cika zuwa ba sai dole.iyayensa ke ziyartarsa don wani lokacin ma Gimbiya Zulaihat ita ce ke zuwa ta yi hutu wajen Yarima Yazeed sai tafi wata ɗaya tana cen.
To fa aɗan wannan zaman ne Mahaifiyar Yazeed ta gano wasu abubuwa dan gane da halayyar ɗan na ta.
Idan ya fice tun safe bazai dawo ba sai ƙarfe sha biyu na dare,bayan ta tambayesa bai ɓoye mata komai ba yace yaje Club ne.
Sosai hankalin Fulani Zulaihat ya tashi,ta rasa inda zata saka rayuwarta,bata taɓa tunanin irin rayuwar da ɗan ta yake ba.
Ashe yana cen wata uwa duniya yana aikata saɓon Allah,Ta nuna masa ɓacin ranta sosai.
Shi kuma Yazeed ya kasance me gudun ɓacin ran iyayensa musanma ma mahaifiyarsa don yana matuƙar ƙaunarta sosai,Har zuciyarsa ya nuna mata insha Allah ya daina zuwa.
Taji daɗi sosai da sosai,don tasan tunda yace ya daina to tabbas ya daina ɗin,don tafi kowa sanin ɗan nata yana matuƙar jin maganarta tare kuma da yi mata biyayya.
Ta baro ƙasar france cike da kewar ɗanta,tare kuma da jin daɗin jin maganarta da yayi,Tasan sarai Yazeed baya ƙarya ko zaka kashesa to tabbas gaskiyar nan zai faɗa komai ɗacinta,gashi baya shakkar kowa idan ba ita mahaifiyarsa ba,shiyasa akullum take me yi masa addu'a akan Allah yasa ya zama me sauƙaƙƙen hali.
NOOR POV
. . . . .a tare muka taho da Hadiza,muna tafiya muna hira sai ta ce"wai Don Allah Noor in tambayeki?".
Murmushi nayi sannan na ce"ina jinki"?.
"Yauwa don Allah wai aƙwai wani abune a tsakaninki da Ya sayyadi?".
Ɗan murmushi nayi sannan na ce"ikon Allah me kika gani?".
Murmushi tayi sannan ta ce"Noor kenan wallahi ni nasan aƙwai wani abu,idan ka kalli idon ya sayyadi zaka ga sonki ne ƙarara acikin zuciyarsa,kawai dai kina ɓoyewa ne ke da shi,baƙwasan mu ƴan baƙin ciku mu sani".
"Hhh kai gaskiya Hadiza kina da fassara wallahi,ni fa nace miki babu komai tsakanina dashi,ke kin sani Hadiza bani da wata aminiya kaf faɗin duniyar nan daya wuce ke,sai kuma Hafsa ƙawata ta boko,amman da aƙwai wata alaƙa da ke ce zaki fara sani,don banga amfanin ɓoye miki ba don kinga kema bakya ɓoyemin komai na ki".
"Hmm to Allah dai ya tabbatar da alkhairi, don idan ke baki ga abinda na gani ba,to ni na gani wallahi don ke daman Haka kike Noor,sai dai wai wani ya hango miki wani yana sonki amman ke sai ki kasa ganewa".
Murmushi kawai nayi don nasan,halin Hadixa aƙwai jan magana shiyasa ma nayi shiru,don ni ba mutum ce me musu ba maganar ma ba kowacce nake yi ba musamman idan abu bai shafe ni ba.
Hadiza ta ce"Noor ina son muyi wata magana dake,amman wallahi ina tsoron gaya miki don ban san yadda zaki ɗauko maganar ba".
Dafa kafaɗarta na yi sannan na ce"to Hadiza faɗi mana kinga na kusa zuwa gida,kuma nasan hankalin Umma yana kai na yanzu,don haka ki faɗi maganar taki inji"?.
Janyo ni tayi wani lungu,sannan ta zauna akan wani dandamali,hawaye na fitowa ta cikin idaniyarta sannan ta ce"Noor kaf duniyar nan ayanzu banida wanda ya kaiki Noor,saboda ke ɗin me hankalice da kuma sanin ya kamata,tun da nake dake baki taɓa bani gurguwar shawara ba,nasan kuma ayanzu ma bazaki bani shawara marar kyau ba."
Ta faɗi hakan hawaye na cigaba da ƙwaranyowa daga ƙwarmin idaniyarta.
Shiru nayi ina kallonta,sai naji duk tausayinta ya kama ni sosai,na matso kusa da ita na saka hannayena,na share mata hawayen da suka ɓata mata idanu,sannan na juyo da ita tana fuskantar fuskata muka haɗa idanu sosai sannan na ce.
"Hadiza wai bana hanaki faɗar cewa ni kaɗai ce dake aduniya ba?Allahn daya halicceki yafi kowa sonki da kuma ƙaunarki,tunda dai shine ya halicceki baya ga haka ma ga iyayenki duk araye".?
"Hmm Noor kenan kina bani mamaki wallahi?sau nawa muke wannan maganar dake?ke kanki kinfi kowa sanin iyaye na dukansu basa sona balle kuma ƙaunata,Mahaifiyata tun ina shekara biyar suka rabu ita da mahaifina,tun daga wannan lokacin rayuwata ta shiga matsanancin hali,don har yau dana ke baki wannan labarin,mahaifiyata bata taɓa nemana ba wai tana da wata ƴa,shima mahaifina dai dai da rana ɗaya bai taɓa cemin wai ga inda mahaifiyata take ba?tunda mahaifina ya yi aure ya auri Baba Hanne shikken ni na zama tamkar wata banza,don dani da banza duk ɗaya muke awajen mahaifina,babu ruwanshi da yadda nake gudanar da rayuwata,Wannan matsalar dana ke ciki Noor zata iya sanadiyyar rasa rayuwata.. . . ."
Sai ta fashe da kuka me ƙarfi.
kallonta nayi sannan na ɗago haɓarta akan tafin hannuna sannan na ce"haba Hadiza na sanki fa da haƙuri,don Allah ki daina saka damuwa aranki,ki zamo me haƙuri da addu'ah akoda yaushe,kamar yadda Ya sayyadi ya faɗamin ɗazu,mu ɗan adam muna yin kuskure wani lokacin,bamu fiya yadda da ƙaddara ba kuma alhali yarda da ƙaddara yana ɗaya daga cikin shika shikan musulunci."
Na faɗi hakan ina kallonta.
Kukanta ta cigaba dayi sannan ta kamo hannuwa na duka biyu ta ɗora akan ƙirjinta ta fashe da kuka sannan ta ce.
"Hmm Noor halinda nake ciki duk yafi wannan Noor,idan na baki labarin abinda yake damuna sai kin girgiza ainun,sai kinyi mamakin abinda ke faruwa."
Kallonta nayi sannan na ce"haba Hadiza sai ja min rai kike kuma kinsan umma na gida tana jira na,don Allah Ki faɗamin kinsan bana son ganinki cikin damuwa".
"Noor ƙanin Matar Babana ke son lalatamin Rayuwata".
Sosai na waro idanuwa na duka a waje,tsoro duk