Showing 42001 words to 45000 words out of 46793 words
Chapter 15 - DINYAR MAKAHO Book 1 Complete Document by Ummu Maheer Miss Green txt
komai na tashi tsaye,sai ta bini da kallo don ganin irin ƴar ƙibar dana yi da kuma ƙara kyau.
Sannan hijabin dana saka cikin hijaban da Ahmad ya siyomin ne,masu kyau tana ta ƙaremin kallo sannan na ce"Gaskiya ne ba tada kowa amman tana da Allah."
Ina faɗar hakan na fito abina zuwa gidansu Zainab,daga nan kuma inje gidansu Hadiza.
Ina shiga gidan na su na yi ta sallama naji babu kowa,sai na hango ɗakin Fatima a buɗe don haka na ƙara sautin sallama ta ina shiga cikin ɗakin.
Sosai na zaro ido na tsoro ina salati tare da ɗaga hannaye na zuwa kai na ina kuka. . . . . . .✍🏿
*Hmm kome Noor ta gani Oho sai a next page zamuji abinda ya faru?*.
#Miss green ce#🫵🏾✍🏿🍀
*Bazan ga ƙaunar da kuke nunamin ba,har sai kun taya ni da share da kuma comments me ratsa zuciya,ina alfahari da masoyana aduk inda kuke.*
Masu yimin copy na littafi,kuna ɗorawa amadadin ku kukayi,babu komai bazanyi Allah ya ida ba,sai dai in gode muku don na san duk cikin love ne,amman aji tsoron Allah🙏🏼🙏🏼🙏🏼.
_Ummu Maheer_
*DINYAR MAKAHO*
_Miss Hajo_
*KHADIJATUL SABREEN*
_Mrs Bukhari_
*ANGULU DAKAN ZABO*
_Ummu Affan_
*SANDAR MAKAUNIYA*
_Mom Islam_
*TSAUTSAYIN TAUNA*
*Ga tsarin yanda biyan yake*
_Guda d'aya 300_
_Guda biyu 500_
_Guda Ukku 700_
_Guda hudu 800_
_Guda Biyar 1k_
Kai tsaye zaku iya turo kuɗinku ta wannan hanya.
0037219728
FATIMA RABIU SUNUSI
StanbicIBTC BANK
Shaidar biya ta nan
0810 433 5144
Masu turo kati MTN ta wannan number.
0702 616 6536
Ƴan Niger zaku turo da naku kai tsaye ta wanna number.
0706 860 6171
Mun gode da kasancewa da gawurtattu biyar taku na biyu.
*TALLAH*
Ina kuke amare uwayen gida kai har ma da ƴan mata? Ko kun san Mrs Bukhari mai kayan ƙamshi, ai in dai batu na kayan ƙamshi gyaran jiki da na ɗaki to kai tsaye ku ne mi Badi'at domin gwana ce ta ko wanne fanni a ciki. "Wai ƙamshi kina nufin Badi'at dai marubuciyar nan tamu mai nishaɗantar da mu?"
"Tabbas Fati ita take magana, ai kin dai ji yadda ake magana a kai na, hatta me gidana ya jinjinawa Badi'at domin duk wani ƙamshi da zaki ji a jikina tare da gidana to daga ita ne, ke me kankat ma har gyara na nake yi domin gyaran aurena daga gareta ne, shi ya sa bana wasa da gyaran jikina da na gidana har kuke kirana da ƙamshi."
"Eh tabbas nima na jinjina mata, kuma zaki bani addireshinta domin nima na kwankwati wannan garaɓasa. Ko zaki iya faɗa mini abubuwan da take sayarwa.?"
"Bari na faɗa miki akwai...
Humra
Kulacca
Sudanese Humra
Kulacca ta gashi.
Turaren wuta ɗan gaske, iri daban daban.
Turaren mopping
Room freshner
Turaren turara kaya.
Turaren wuta na toilet
Sannan akwai ingantaccen maganin infection
Ina da magungunan mata, wanda zai gyara amarya da uwar gida.
Wanda zasu shiga daga ciki kuma
Akwai sabulun amare, da dilka ta amare, wanda zaisa amarya ta fito ta haska tas
Kabbasa
Setin kujerar tsugunno
Sannan inayin turaren wuta da kasko, da ashana wanda ake rabawa a taron biki ko suna.
Ina bayar da sari.
Ma sha Allahu to taya zan sameta domin mallakar nawa?
"Kai tsaye zaki mata magana ta whatsApp ko kiranta ta wannan number.
08179523215
*TALLAH*
A yau nazo muku da manya manyan magunguna domin gyaran Auranmu! Saboda yadda zamantakewarmu ta AURE keta kara tabarbarewa. Mata iyayenmu ku fito ku gyara jikinku , domin wallahi har Abadan macen da bata gyara bata isa ta hada kanta da mace me gyara ba har abadan! Mu gane yaku yan uwana mata, ma’aurata! wallahi gyara shine mace Akwai mata dayawa dasuka san magunguna na, a online Suna siya kuma Alhmdulillahi ba wadda ta siya bata dawo tamin godiya ba, Alhmdulillahi!Alhmdulillahi! Alhmdulillahi! Yawancin mata dayawa na nemana ta dayan sim dina sede nayi losing dinsa sede wannan shi yake Aiki 08104335144, A YAU NAZO MUKU DA MAGUNGUNA INGANCI DA IZININ UBANGIJI, WATO AINIFIN HADI Iri ~iri na MALLAKA D’ANA MIJI ALFARMAR ANNABI SAW, ina tabbatar muku da magunguna na babu shamaki base na tsaya bata lokaci a bayaniba zanso ku gwada dan tantance GASKIYA * Akwai cututtukan dake hana maganin mata aiki idan kinason sani ki tuntubeni ta wannan lambar 08104335144 wadannan cututtukan inhar kinadasu wallahi duk maganin daza kisha bazeyi Aiki ba, kuma bazaki taba fahimtar komiba a harkar dadih na magungunan mata.
*MUNADA MAGUNGUNA AVAILABLE KAMAR HAKA*👇🏽
*ingantaccen maganin infection *
Ingantaccen maganin basir
Ingantaccen maganin gyaran nono
Ingantaccen maganin gyaran hips
Ingantaccen maganin kara kiba kiyi dumur~mur dake
Ingantaccen maganin rage tumbi meyi tsakani da Allah
Ingantaccen maganin matsin farji mesa dadin farji ga azzakarin d’ana miji.
Ingantaccen MALLAKA TA DOMIN ALLAH (Bata harkoki) shine sunansa, hmmmm Wannan magani inada tabbaci a kansa shidin hadine kawai na mallakar d’ana miji akwai komi a cikinsa na mallaka hajiya ki gwada kisha mamaki Alfarmar Annabi SAW.
Se matsin (GAMADIDI) wannan matsi in kikayi amfani dashi har abadan abidina mijinki baze kawo a gaban wata ya mace ba in har ba gabanki bane wannan inada tabbaci a knsa 💯 kuma wadanda suka saya ma sun kara tabbatarmin da kyaunsa na mamaki.
Akwai zallan hadi na amarya
Akwai hadi na uwar gida sarautar mata wannan seat ne akwai komi a cikinsa.
Akwai ingantattun gumba iri iri kamar haka 👇🏽
Akwai gumbar Madara
Akwai gumba me rubutu 🤐
Akwai gumbar kankana
Akwai gumbar giginya (sa megida kuka)
Akwai ingantacciyar gumba me suna (BARIN MAKAUNIYA)
Akwai gumbar hasi
Akwai zallar gumba wadda ita ta rubutuce zallarta zaki ganta baka karki damu Aikin kawai zaki duba 😉
Akwai gumbar gero
Akwai gumbar ridi
Akwai gumbar garin gamadidi ita ta mallaka ce zallarta.🤐
Akwai tsumi iri iri sunansu sha yanzu magani yanzu 💯👇🏽
Akwai tsumin kankana
Akwai tsumin baure
Akwai tsumin rubutun Ayar Allah
Akwai tsumin kwakwa
Akwai tsumin giginya
Akwai tsumin GORON SUDAN (wannan special ne dan kudinsa ma daban yake)
Akwai ingantattun magunguna na tada shaawah kama daga na turawa har zuwa na Islamic wato namu na gangajiya. Akwaifa maganin maza madam na hausa dana turawa 😉 duk basuda side effects 👌
Akwai rubutun mallaka
Akwai zoben mallaka
Akwai hayakin mallaka
Akwai zani na mallaka
Akwai hadin ci da kaza
Akwai hadin yan shillah
(Muna dafa kaji da yan shillar ma dade sauran abubuwa da dama,)
Akwai dambun nama na mata wanda ke dauke da magungunan sirri na mata mesa tsantsi da laushi da ruwa a farjin mace 😉
Akwai magunguna na ban mamaki wadanda base na rubutasu ba saboda SIRRI 😉
Muna aika magungunan mu kasa kasa gari gari *UWAR GIDA KI GARZAYO QUEN SANAF Islamic chemist kise magunguna na ingantattun ne insha Allahu kin wuce takaicin d’ANA MIJI * direct to me 08104335144 muna sauraron masu shawarwari a kan zaman AURE insha Allahu, amma in knsan baki shirya siyan magungunan jima’i ba na mata ko na maza pls karki kirani.
*_📲Typing_*.
*_🪁ƊINYAR MAKAHO...!🪁_*
_(Ta nuna a hannunsa)🍀_
_*UMMU MAHER(MISS GREEN ce)🍀*_
_AREWA BOOK👉🏼_
ƊINYAR MAKAHO:: https://arewabooks.com/book?id=6387a8e97dd221ff54205a4f
*GAWURTATTU 5🔥*
------------------------
P. 19&20
.............."Fatima me ya sameki haka?innalillahi wa inna ilaihi raji'un".na faɗi hakan ina kuka na ƙarasa kusa da Fatiman na rungume ta kamar zan komar da ita cikin cikina.
Ina kuka na fara ce wa"shaye shaye Fatima?waye ya koya miki?me yasa kika lalata rayuwarki"?.duk alokaci ɗaya nake mata wannab tambayoyin?amman nasan baza ta amsamin ba?tunda baki ɗaya tasha ta bugu.
Da ƙer Fatimar ta fara magana tana ce wa"wa. . .wa. . .wa. . .wallahiiii Al'amin ne ya koya min,kuma kinsan ni inasonshi don haka bazanƙi bin umarninsa ba".da sauri na saka hannu a baki na kukana yana cigaba da ƙarfi.
"Fatima wani Al'amin ɗin?Al'amin Saraki dai da aka rabaki dashi ashe baki rabu dashi ba?haba Fatima me yasa kike son zama marajin maganane?meye amfanin cigaba da hulɗa da Al'amin yaronda bai ganin kan kowa da gashi amman ke dashi kike hulɗa?don Allah Fatima ki rufawa kanki asiri kada ya ɓata miki rayuwarki".
Kallona tayi da idanuwanta wanda ya kaɗa ya yu jawur,sannan ta fara magana kamar haka.
"No. .No. . .Noor ki tayani da addu'ah bazan iya rabuwa dashi ba,zan iya rabuwa da kowa saboda dashi don Allah Fatima kada ki faɗawa Ummana,yanzu kinga ta yi tafiya Baba kuma sai dare zai dawo shiyasa na ƙwaye yanzu kafin ya dawo".
Kuka na fashe mata dashi,don yanzu Fatima ta xama abin tausayi,Al'amin da Fatima ta tsaneshi ada ko kallonsa ba ta sonyi?tun tana ficiciyarta yake bibiyarta amman bai taɓa samun albarka ma ayi masa magana ba?kamar aikin asiri?.
Ni kaɗai nake ta faɗa azuciyata,na kasa fitowa daga gidan har sai da bacci ya ɗauketa,na lulluɓe ta sannan na tarkata ƙwalaben na juye su a leda sannan na fito na rufe musu gidan.
Kai tsaye gidansu Hadiza na wuce,na saka ƙwalaben acikin rami dake hanyar gidansu Hadiza,har yanzu zuciyata babu daɗi,wayo ita rayuwa haka take?kuma kowa da irin ƙaddararsa lallai Fatima tana cikin jarrabawa me girma.
A tsakar gida ta samu Hadiza tana tulun uban kayan wanke wanke,Inna Lami ba ta nan don haka na taya ta wanke wanken,ta kalleni sannan ta ce"Allah Noor kina cikin damuwa amman kinƙi Faɗamin,bayan tafiyar da zakuyi aƙwai abinda yake damunki ko?".
Sunkuyar da kaina nayi,ina tunanin faɗa mata a halin dana tsinci Fatima,duk da nasan wacece Hadiza ba tada maganar ma da har za ta faɗawa wani sannan na ce.
"Hadiza Fatima ta tana cikin wani hali,shaye shaye na same ta tana yi kuma duk a silar Al'amin Sarki?."
Hadiza ta saka salati sannan ta ce"Noor Al'amin so yake sai ya lalata Fatima sannan zaiji daɗi?shi wai don ubansa yana da kuɗi sai ya dinga abinda yake so?,wai me yasa yanzu mutane suka mayar da kuɗi kamar ado ne?sai kiga mutum wai don yana da kuɗi yana abinda ransa ke so?kamar yanzu ni Noor ƙanin Inna Lami dake son lalatamin rayuwata,addu'ar dana dage yi da ita ƙwana biyu shiyasa ko gidan nan baya zuwa".
Rai na ne naji ya yi ɗanyi min sanyi sannan na ce"A'i gwara dama ya daina zuwa don wannan ba ƙaramar annoba bace acikin Al'umma ba".
Haka dai mukayi ta hirarmu har na fito daga cikin gidan.
Washe gari da asubar fari muka tashi,don Ahmad ya ce min bazamu tafi da kaya ko ɗaya ba.
Sai dai wani tashin hankalin da muka faɗa wai Baba na ya ce bazamu je ba.
Sosai hankalina ya tashi,Inna Saude na ta yin Murna don har da yu mana habaici ni da Umma na.
Na rushe da kuka me mugun ƙarfi,Umma na rarrashi na itama tana kuka a haka har Ahmad yazo ya samemu.
Sosai shima hankalinsa ya tashi,har sai da ya kira Hajiyarsa awaya taxo sannan aka kashe case ɗin,bayan ta cikasu da kuɗi don ta gane mutanen sunfi gane yaren kuɗi akan yaren Nasiha.
Ai kuwa sai ga mahaifina har da adawo lafiya,su Inna Saude har soro aka biyomu ana mana adawo lafiya,ni abin ma dariya ya bani mutane babu tsoron Allah?sai tsoron kuɗi?.
Har filin jirgi Hajiyar Ahmad ta biyomu ita da Zaliha.sai dai ni abinda yake bani mamaki da wannan Xalihar bai wuce yadda take min wani irin kallo ba?kamar dai ta sannine awani zamani daya shuɗe,kuma a wannan zamanin babu rabuwar arziƙi acikinsa don kallon ƙasan idon ya yi yawa.
Sai dai nima ban wani damu ba,tunda Hajiyar Ahmad ɗin na so na,shima Ahmad ɗin na nuna sona da kuma ƙauna ta.to kuma banga abinda zai dagulamin ƙwalwa ta ba.
Sosai naji tsoron jirgi,don kuwa ko afili ban taɓa ganin jirgi ba sai dai a tv itama sai dai in gani a gidan wasu ba dai a namu gidan ba.
Jikina har wani kakkarwa yake saboda tsoro.Ahmad ne akusa dani ya kalleni sosai sannan ya ce"kada kiji tsoro kinji?babu komai acikin jirgi sai alkhairi don haka kada ma kiji wani tsoron komai babu abinda zai faru insha Allah,kuma Insha Allah Ummanmu da ƙafarta za ta dawo kada ki damu."
Ɗan murmushi na yi sai kuma na saki jikina,na kalli Umma wacce aka saka mata wani abu don tare ta,sai na hango hawaye akan fuskarta itama tana kallona amman kuma tana ɗan murmushi.
Tunda muka shiga wani ya dameni da masifar kallo,na lura Ahmad bai kula dashi ba sai dai ni duk ɗagowar da zanyi sai na haɗa ido dashi.
Saurayi ne kyakkyawa dashi,yana sanye cikin kayan sport.
Na juyar da fuska ta don bana son yawan kallo,amman sai naga tamkar ma shi hakan yafi mai don yafi samun damar kallon na wa.
Hmm tun daga kan jirgin jiki na ya yi wani irin mugun sanyi,saboda yadda garin yake da wani irin masifar kyau.gaskiya garin larabawa na sara masa adukkanin ƙasashe.
Kai tsaye wani gida aka kaimu,gidan me bala'in kyau ni dai kawai kusan ƙamewa na yi saboda tsoron gidan.
Haka dai muka shiga gidan,duk jikina asanyaye Umma ma da kanta na lura jikinta duk ya yi sanyi.
Muna shiga wani balaraben mutum yazo ya tare mu,na yi ta mamaki to wannan asibitine ko kuwa gida ne?.
Haka dai na daure na muka gaisa dasu.
Ahmad suka fita shi da mutumin,sai ga wata mata ta sakko daga bene ita kuma ganinta kasan bahaushiya ce,tana riƙe da hannun ƴar ta ƙarama wacce ke kama da wannan baturen daya fita,babu abinda ya banbantasu jinsi ne kawai ya banbantasu ita mace shi kuma namiji.
Da fara'arta ta ƙaraso tana mana barka sa zuwa cikin yaren Hausa,na yi mamakinta sosai duk da ba abin mamaki bane tunda kana ganinta kasan bahaushiya ce.
Matar tana da kirki sosai me suna Anty Sumayya,ƴarta kuma Basma sunanta ita ƴar asalin Nigeria ce,mijinta kuma balarabe ne mukayi ta hira da ita bayan an kaimu ɗakinmu me masifar kyau.
Su Ahmad basu daɗe ba sai gasu sun dawo.
*******
washe gari Ahmad ya koma Nigeria,bayan yayi mana bayani sosai wai ashe shi wannan balaraben babban malamine,kuma sunyi magana akan ciwon Umman shine yake faɗa masa matsalar Umma na ba ta asibiti bace,saboda duba da yadda matsalar take ashe kuwa asirinne don ƙwananmu uku ya fara bata magani,sai ga Umma na amai baƙi ƙirin,ranar duk jikina ya yi mugun yin sanyi ranar umma babu abinda taci sai ruwan zamzam da dabino.
Washe gari kuwa aka fara bata na shafawa,ana shafa mata sau uku arana ranar da muka cika ƙwana uku na yi wani mugun gani,don Umma na barci ni kuma na fito daga banɗaki na hango wani abu baƙi ƙirin ya fito ta jikinta.
Sosai na maƙale ajikin ƙofar banɗakin,ina kiran sunan Allah har na ɗanji sauƙin tsoron dana keji sannan na shigi cikin ɗakin.
Na ƙwanta a kusa da Umma na,ina ta tufa mata duk addu'ar da tazo baki na.
Na kasa barci sai juyi kawai nake,sai daga baya barci ɓarawo ya sace ni.
Sosai nake jin ihu kuma kamar muryar mahaifiyata,tana ihun kamar na murna tare da godiya ga ubangiji.
Buɗe idanuwa na nayi a hankali,tun kafin in gama buɗe idon na wa na hango abinda yasa na tashi da gudu ina ce wa.
"Umma ke ce kuwa?".
Umma ta rungumeni tana kuka tana ce wa"ni ce Noor Allah ya bani lafiya yanzu na koma kamar kowa".
Sosai na fashe da kukan murna,Umma na ce wa"haba Noor ba kuka za kiyi ba,murna ta kamata kiyi nima ina tashi sai naji jijiyoyin da suka riƙe na jiki na tamkar an saka noti an buɗe su."
Ranar ko baccin kirki ma bamuyi ba,Ammi ma bata yi barci ba wato Sumayya haka ƴaƴanta ke ce mata,ashe tana da yaranta ƴan mata biyu sai samari biyu suna ƙasar America suna karatu.
Mutuniyar kirki ce sosai,kuma aɗan zaman nan dana yi da ita,ya ƙara wayar min da kai sosai hatta man da nake shafawa na dabanne me matuƙar kyau da kuma tsada,haka ma Umma ta duk da ba tada lafiya ana shafa mata mayuka masu kyau,daman ga Umma na da kyakkyawan jiki,sai ta yi kyau tayi ƙiba sosai musamman ma yanzu da take da ƙafafunta sai dai in tsaya ina kallon Umma na ina murmushi,don irin jikin Umma na jiki ne me kyau,kuma idan mace na da irin wannan jikin za kiga ba ta tsufa da wuri.
Sai ta koma kamar ƴar budurwa,ƴar shekara 18 ko 20.
Washe gari Ahmad yazo ƙasar Masar,Ammi ta umarceni da shiga kitchen wai in girkawa ango na abinci da kai na,murmushi na yi ina me jin kunyarta na shige kitchen ɗin,tana koyamin wasu abubuwan abincinsu na Masar da kuma na Nigeria.
Ɗan zaman da nayi da ita ta koyamin abinci na sosai,da yake ba ni da wahalar ganewa sai gashi na gane ɗin kuwa don ko ayanzu na koyi abincin Masar da kuma na Nigeria yafi kala goma goma.
Ina jikin Umma na ina mata shagwaɓar wai ta ɗakkomin kayan da zan saka.murmushi tayi sannan ta ce"Hmm Allah sarki Noor ki godewa Allah da har kike da kayan da zaki saka ma,da har sai kin zauna kina zaɓen kayan da zaki saka,ni dai babu abinda zance da wannan yaron Ahmad sai dai Allah ubangiji ya saka masa da alkhairi."
Na kalle ta na ce"Umma wallahi wannan ciwon naki asiri ne,don wallahi aranar da zaki samu lafiya wani abu baƙi na gani ya fito ta jikinki."
Ɗan murmushi Umma tayi sannan ta ce"Noor kenan ke yarinya ce kuma har yanzu baki san komai arayuwa ba,wacce tayi min asirin ma zan iya nuna ta kuma sanda ma tayi abin na ganta,sai dai Allah bai bani ikon yi mata magana ba har ta aiwatar da abinda za ta aiwatar ɗin."
Da sauri na tashi zanyi magana,sai mukaji sallamar Ammi take faɗamin ai Ahmad yazo yana falonta.
Ai da sauri na tashi zan tafi wajen Ahmad ɗin,Umma na ta yimin dariya tana mamakin irin soyayyar da nake yi wa Ahmad.
Kunya ce ta kamani bayan na shiga falon,na kallesa a hankali yadda naga ya ƙara wani irin kyau,sajensa sai wani shining yake yasha jallabiya me mugun kyau da tsada irinta larabawa amman ba fara ba,ruwan golden haka take ta yi masa kyau sosai ya saka tabaron idonsa me kalar haske don kana hango cikin idonsa.
Murmushi ya yi yana kallona,yana ƙarajin wani irin son yarinyar na burgesa,don yana masifar son yaga mace me kunya ba maras kunya ba.
Sheik yana falon azaune,haka naji matarsa na faɗa masa kyakkyawan balarabe me ƙwarjini da haiba.
Na ƙarasa na tsugunna har ƙasa ina gaishesa,ya ɓata rai yana cewa"haba Noor ki daina tsugunna min kinji?har ma kina saka guiwowinki a ƙasa?ki daina haka kinji"?.ce war ya sheik duk sai naji kunya ta kamani.
Ina sanye cikin doguwar riga