Showing 66001 words to 69000 words out of 70788 words
Chapter 23 - KWARATA RETURN BY JAMILA MUSA.txt
da wanka. Buƙatar duk data barki barin gashin kanki da gyara , gyaran gira a duk ƙarshen mako ko wata dalilin ne ya kamata yasa ki kasance cikin ado da kayan ado masu burgewa. Misali , macen data bar gashin kanta bujur² bata tajewa ba kitsawa da banbanci da wacce ta gyarashi , wacce ta kitsashi kuma fitar ainahin kyawun fuskarta yafi na wacce ta taje ta barshi a kunce , matsayin "yan kunne da rashin su a jikin mace tamkar ƙururrumar buta ce mara murfi. Kallo ɗaya zakiyi mata ta baki kyankyami ko amfani zaki da ida tou zakiyi shine ba cikin natsuwa ba , kema kanki idan kikayi baƙon kunya kinajin kunyar bashi ita yayi amfani , tou haka macen da babu ado matsayinta yake a wurin mijinta. Gugar zana , fushi ga masu ɗabi'ar riba ga masu ɗaukar gyara.
Idan baki manta ba kwanaki na fara baki labari akan naje asibiti ranar da muka zo gidanki dasu Hadiza ko ? Umm , yawwa tou tsaya kiji kaɗan daga ɓarnar jigidar Mai gilashi. Tunda na ɗora idona akan Alhajin da muke zaune a gidanshi raina ya biya dashi , duk wata alama da akeyi nayi mishi ɗan iskannan yaimin taurin kai. Gadai yadda abun yake.....
Banda murƙushe² babu abinda Mai gilashi takeyi. Lokaci bayan lokaci ita Hadiza takan ce mata sannu , haka suka kasance a asibiti har layin ganin likita yazo kan Mai gilashi. Tunda ta miƙe ta fara tafiya hankalin duk wani mace ko namiji dake wurin saida ya kallonta har ta shiga inda zata ga likita , tunda ta maida ƙofa ta rufe bayan ta shiga taci gaba da bada tako jigida taci gaba da kuka , wuri ta samu ta zauna inda marasa lafiya ke zama domin shi likita yayi miki "yan tambayoyi dan gano damuwarki. Tana zama jigidar ta bada wani zutt² domin dai²tuwa kamar yadda mai sarrafata tayi.
Kiran sunanta likita yayi bayan ya kalli fayil inta sannan yayi ɗan rubuce² yake tambayarta abinda yake damunta ? Ciwon sha'awa shine amsar data bashi , ummm ? Ya sake tambayarta a karo na biyu , a ɗan yatsine ta sake cewa ciwon sha'awa nace maka , kallonta yayi tare da cewa ban fahimta ba ? Kauda kanta tayi gefe cewa kai likita ne ko kuwa dai ? Meya sameki ne ? Nadai fahimce ka kanajin daɗin kalmar nan kaji , sake maimatawa tayi , shiru yayi bai sake tambayarta ba , ita kuma ci gaba tayi² da maimaitawa cike da iskanci. Hajiya ai naji , yawwa wai idanma bakaji ba dan dai kasan nidai bana gaji da faɗa ta ƙarasa maganar tana faɗar kalmar sha'awa. Rubutu yayi a fiyel ɗin sannan ya rubuta mata magunguna yace ta ɗauka taje ta siya....!
A malam likita da sauri haka har ka gano ciwona ? Bayan kuma ni banyi maka bayani ba ? Ɗauka ya faɗa a ɗan ɗaure. Taɓa takaddar tayi tare da dafa hannunshi da yake turo mata cewa idan kuma ban ɗauka ba fa ? Sai kici ƙaniyarki , murmushi tayi tattare da salon yaudara tace saidai kai kaci min ita , ta faɗa tana masa kallon saka shi a tarko take ci gaba da cewa ka taɓa ganin inda aka yanka ka kaci kanka kuma bayan ka mutu ? Adireshin gidanta kawai taci gaba da faɗa mishi tare da ɗaukar biron gabanshi ta juya takadar daya rubuta mata maganin ta rubuta lambar wayarta , sakaran likita mai zubar da abinci a tsari. Tana faɗin haka ta miƙe ta fara tafiya , jigida kuma taci gaba da tsuwwa , kamar wani gelele haka ya bita da kallo , saida tazo bakin ƙofa tace ai nasan maganin ciwona ɗan raini , bana muradin shan maganin saidai in shanye mai rubutawa. Harararshi tayi irin ta kwaɗayi sannan ta riƙo saitin jigidarta ta kakkaɓa mishi , wani irin ihu tayi cocas casss chuss , na barka lafiya ta fice daga ofishin.... Dariya yayi bayan Mai gilashi ta fita tare dayin ɗan gajeren tsoki yana jinjina ma lambar iskancinta...... A maimakon abinda ya kawoni saina ɓige da karatun ƙarya domin amfani da wata manufa sai nabar waccan buƙatar nayi amfani da wacce ta samu. Likita ya biyoni kuma na ƙaddamar dashi a jam'iyata.
Alhajin da muke gidanshi kuwa , can wurin gantalina na ganshi ya rumgumo wata tsohuwar mace. Matsalar gidanshi shi matarshi ma'aikaciyar gwamnati ce , bata da lokaci da safe da dare kuma tana bacci. Ba'ayin wata shaƙuwa sai weekend. Idan ɗan abu yasa tayi masa sai tasa a kira mata ni , inzo inyi mata kaza². Ɗan sharomin ɗakin Alaji fita zanyi na makara Office ? Ɗan dafa mishi tea da Allah na dawo a gajiye , idan na dafa zatace ɗan miƙa mishi ya cika tsattsafa. Tsayayyen namiji ne mai ji da kuzari , yana da shekaru kusan hamsin da "yar ɗoriya amma nidai a hakan yayi min wallahi. Ina buƙatarshi , karo na farko nace masa Alhaji zan baka jikina wurin E yane idan dai har zaka iya jurewa har gari ya waye. Ka more ƙuruciyata da tsufanka ni kuma in more da dukiyarka. Yamin wulaƙanci ya korani.
Shine dana ganshi da wata mace a hotel naje wurinshi nace masa Alaji wai miye banyi ba ? Sirrin da akayi da ɗaki ai ya isa ayi da tsakar gida. Bai bani amsa ba ya wuce sha'aninshi. Wata rana ina gyaran ɗakinshi ya shigo dan gaskiya yayi faɗawa matarshi akan ta daina tura mishi ni ɗakinshi taƙiji , ina gyaran gado ya shigo zai wuce toilet , aiko na bishi ina cewa ina ne zakaje haka ? Ka tsaya in raka ka..... Shigewa yayi ya kullo ƙofa. Da gudu na fita na nufi sashinmu.
Jigida ta na ɗauro na dawo , daga nan na fara ɗanashi a tarko shima , dan gaskiya da bana ɗaura jigida a gida sai zan fita saina gane ashe duk inda ka kasa kasuwarka siya akeyi saidai idan baka baza abun siyarwa ba. Ashe da wauta nake ƙoƙarin jibgawa rashin saka hannun jari a gida dan na fahimci rashin ɗaurata a gida yin hakanan babban kuskure ne , tou jigida ce ta ciwon ɗan wasa a gida. Tun yana ɗan satar kallona har ya fara dogon kallo. A falonshi dai in goge tv na sakar mishi zani. Shikenan nan fa muka riƙa ɗauke wuta tare , tana can tana bacci ya kulle mata ƙofar ciki ni kam ya buɗemin ta baya naje mu shige bargo ayi dani ba matar gida ba , maganin macen da bata taya miji bacci kenan.. Tun daga wannan ranar nayi saving nashi a alminjar na jawo banza izuwa cikin duniyar rayuwata. Kashi saba'in na kuɗinshi nice nake cinye kaso arba'in , matar gida taci goma mijina yaci biyar Alhaji da sauran matan waje suyi maleji da sauran. Karatuna motar hawata kuɗin mai da duk sauran buƙatuna shine abu a sauƙi fa dare da yawa na ɓata kafin na taka babban matsayi. Malaman makarantarmu suma dai muna ɗan rage yinin karatu a ofisoshinsu. Na samu kuɗi wannan harkar fiye da yadda bakya tunani Sultana amma dai matsalar har yanzu ko gwamna ban samu gani ba , bayan kuma naji ance manyan karuwai gwamnati tasan da zamansu. Ashe ban sani ba farashin karuwanci yanzu ta faɗi har haka ƙasa wan²r. Tirr da karuwancin zamani marar digi wallahi. Karuwan wancan ƙarnin su sukaji daɗin karuwanci banda karuwan yanzu da gwamnati take ma hassada , a iya a hasko ka a talabijin domin a bawa sauran masu sha'awar shiga karuwanci su shiga da ƙwarin guiwarsu gwamnatin jaha ta daƙile wannan hanya. Jinjina ga gwamna mai kishin jahar sa , mai daƙile gudun tafiyar ɓarna a yankinshi. Allah ya ƙarawa mai girma gwamnan jihar katsina lafiya da nisan kwana...... Irin wannan shuwagabanni muke fatar samu masu daƙilar da ɓarna suyi ƙoƙarin bada ƙwarin guiwa wurin kafuwar ci gaba da ƙoƙarin koyar da ci gaban rayuwar yara masu tasowa , da su gane shi iskanci ba wani riba bane dashi.
Mutanen kirki masu daraja su suka dace da a nuno hotunansu a akwatin talabijin ba mutanen banza ba , na gari sune abun nunawa duniya domin al'umma tayi koyi dasu , tsakanin karuwa da talabijin saidai a nuno hoton shegiya ana zaneta...... Hmmm gaskiya Nana Mai gilashi ina zuwa nayi baƙuwa zan kiraki zuwa anjima idan kuma ban samu kiranki ba sai mun haɗu makaranta.... Ina faɗin haka na ajiye waya inawa baƙuwa barka da zuwa. Bata ansa sannu ba tace ashe yasan baya nan yacemin yana gida ? Mai bin Rabiya ce , kila yana kusa ki kirashi kiji , ina faɗin haka na gaisheta tare da wucewa ciki dan gabatar da sallah magrib.
Dikko shida Pa - Pi ya dawo can ta matsoshi da Momy itama yayo mata yaji , yace itama wayyayi ya fata da ita abincin su ma babu daɗi Momy goyuba ta iya , zagi yayi ta zane mishi baki yace bazai ƙara zuwa ba kuma ko ta ganshi idan tace Pa - Pi zaice ya manta ta. Shi Yaya baya dukanshi. Shine ya tattara kayanshi Dikko yana zuwa ya biyoshi. Tashi na har nayi mata abinda zatayi gulma wa mijina , bayan sun gama tattaunawa tace Dikko kabar matarka ta ɗaura jigida ? Ra'ayinta ne kema kije ki sakawa mijinki. Amma ai baka san jigida yaushe ka fara so ? Da matata ta fara ra'ayin ɗaurawa sai kawai nima naji ina muradi domin tayi farin ciki. Zata sake magana yace dakata da Allah , ke "yar uwata ce matsayinki daban hurimin matata daban. Kiyi magana abinda ya shafeni dake matsala ta gida na ko gyara abinda ya shafeni da iyalina ni ba yaro bane ba nasan abinda ya kamata. Dikko kar kamin rashin kunya kaji ? Ko nayi miki dai ai nasan bana buguwa wurinki. Tou ko dukana zakayi ne ? Haba ina zanyi abun kunya in daki Yayata yayi maganar yana murmushi. Ai da irin haka namiji ke zama mijin tace , ba tare daya kalleta ba yace ni mijin kan tace ne ni. Tana so dai ta suko Sultana Dikko ya tare kuma har sukayi firarsu suka gama ta tafi ita Sultana bata sake fitowa ba.
Cike da farin ciki ya nufi ɗakin An mata. Pa - Pi na kwance wai daga nan yake bawa Mamanshi labari ita dake toilet tana wanka. Shigowar Dikko ɗakin ne yasa yace Yaya zoka nan kaji ya nuna mishi kusa dashi , naƙi inzo ba cewa kayi ka ɓata damu ba , dokina ma baiyi kyau ba ? Ai sai kayi bacci zan maida ka wurin Momy , ɗan guntun tsoki yayi yana turo bakinshi yace ai babu yuwana da wannan Momyn wayyayi ya ƙarasa maganar yana harara... Tou zo kaji. Saukowa yayi yazo inda yake tsaye , kaje kace ma Ashiru ina gaishe shi. Har ya fara tafiya yace kuma dani jakaje ? Dakai zanje mana kayi zamanka idan ka dawo bazanje dakai ba , can janjauna ce kazo ? Ey mana , kuma Pa - Pi kayyayi facci ? Kayi bacci Babana kanayin bacci ina zuwa sai kawai in saka a mota. Amma wayyayi ban zuwa wurin Momy can gackiya , nima bazanje ba kaidai jeka , da sauri ya fita daga ɗakin yana gunguni.
Lumshe idanuwanshi yayi tare da sauke ajiyar zuciya a wahalce bayan Pa - Pi ya fita. Da gudu na fito daga toilet suuuuuu na taho na shige jikinshi. Murmushi yayi amma bai riƙeni ba yace yarinya ya akayi ne ? Kawai inayin farin ciki na faɗa ina fita daga jikinshi na fara tafiya cikin salo mai ibar hankali jigida kuma ta fara ihu. Rufe ɗakinki yayi ni kuma naci gaba da kakkaɓa ƙugu , shima dariyar yayi yaɗan tako da zamarshi. Dariya na sakeyi tare da hayewa saman gado dan a tunanina ko zaimin cuta ne. Cike da shauƙi shima ya hayo gadon ya riƙeni yana shaƙar iska cike da muradi. Zuƙewa nayi ya sake riƙoni a gajiye ya rumgumeni jikinshi da yanayin ƙuruciya. Wai shi shine nake kaɗawa ganye ko ? Saiya lullusani a daren nan , wannan ƙugun da nake masa ingije dashi zai bani labari dan masu garinmu.....
A "yan kwanaki biyun nan dai ban leƙa makaranta ba , gida kawai domin yafi min daɗi saboda mun buɗe sabuwar rayuwa da muke raya kawunanmu cikin tsantsar soyayyar da bama san rabuwa da juna. Rabon da muyi faɗa ko wani yaji fushi harya ɓatawa wani rai yanzu mun daina , Dikko ya jajirce yana ta kwatanci da nuniya. Ranshi fes domin duk yadda ya bada saƙo anshewa nakeyi shi yasa yakeyin farin ciki. Mai gilashi ma a gefe tana ta ɗirkako nata bakin gwargado amma duk abin nan dai Dikko bai haƙura da Sharifa ba Dady yana ta tunatar dashi akan muhimmancin auren sati na gaba za'a saka rana , Yusra dai har yanzu babu ruwanshi da ita kuma ta sameshi har G R A domin sasanci a ranar ta auna iskancin da tunda take duniya bata taɓa ganin namiji da irin shi ba , ta tsorata dan bata taɓa ganin aljani akan namiji ba sai a wurin Dikko , saida tayi fitsarin tsaye saboda firgita , tunda ya rufeta ta inda take tura tsiraici shi yasa ta tafi gabanta gaɗi ta kama tuɓe²n kaya , tunda Yusra take a duniya ita bata taɓa ɗana ya namiji yake ba sai akan Dikko taso taji su kuma mazan ya tasu darajar take ? Anan ne fa yayi bakandamiyar shi. Tunda ta samu aka fito da ita dakel saida tayi jinyar fargaba. Wannan Yusra ba ko wace ce ba itace Yusran data ɓata Sadiyya matar Dikko na farko. Kuma ita bata san shi Dikko ya auri wata Sadiya can ba. A jirgi ta ganshi taji ya mata , nan tayi mishi bariki irin namu na mata hardai suka rabu bai bata numbershi ba. Amma da masifa saida taje ta samoshi.....
Jiddah kuwa wuta kawai take sha a gidan Yazeedu. Shidai Dikko yace ba ruwanshi , kuma bazai wani je ko yayi magana wa Yazeed ba , can suje su babbake ba abinda ya dameshi da sabgar gidan kowa dan shima baya so a shiga sabgar nashi gidan bare har a samu damar sawa matarshi ido. Taje ta sakata An mata ta wala abunta , duk wanda ya taɓota zaici ubanshi ne kawai abunshi , amma idan tayi iskanci shine zai bata wahala kuma dare yayi su shige bargo asha soyayya.
Gadon Inna kuwa suma danginta cewa sukayi ai basai an bani komai ba , dan duk abinda za'a bani ni na girmeshi inji su. Basu bani ba ko tayinshi basuyi min ba haka suka sha shagalinsu kuma suje suma kansu sukayi ma. Halima da abiyar zamanta suna can suma suna cuɗa zaman kishi , Halimatu taga ta kanta ɓarowo hannun maza.
Saida nayi sati ina hutun da babu dalili. Ranar da naje makaranta a ranar Sharifa tayo zugar karuwai suka bani kashin bala'e dakel aka ƙwaceni a hannunsu. Mai gilashi itace aka sa ta kawoni gida ita da Farisa. A waje muka haɗu da Dikko shi zai fita mu zamu shiga , fita nayi na nufi wurin motarshi ina kuka. Mai gilashi itama da kalar sherinta ta fito shima Dikko fitowa yayi cikin tashin hankali. Dakel nakejan ƙafa cikin wahaltuwa kamar zan mutu saboda bala'e , muna haɗuwa na kwanta jikinshi ina ƙara yawan kuka na , cikin faɗa yace me ne² ? Da shashshekar kuka nace karuwanka ne ta dakeni , cikin rashin fahimta yace wace karuwa kuma ? Nanfa Nana Mai gilashi ta ɓalle ta fara rattafa sharri kamar an tirke musulmin da yayi ridda. Tana bashi labari jikinta yana ƙyarma shi kuma zuciyarshi tana fin jirgin sama tashi. Dakel ya haɗe yawun ɓacin rai zufa ta tsirgo mishi da yaga jini nabin jikinta. Lokacin daya ɗago Sultana tuni ta some , wannan kenan.....
Bayan wasu shekaru.....
Wancan duka da Sharifa ta gayyato akayi min saida akayimin aiki. Dukan ya janyo min matsaloli , giccewar ɗa a ciki {{ breech }}. Zubar jini mai tsanani daya ƙi tsayawa. Bayan anyi hoton ciki wato {{ scanning }} sai likita ya sanar dasu cewa akwai buƙatuwar yimin aiki na gaggawa saboda placentar ta safko , matsalar bugawar zuciya da sama da yadda ya kamata wato {{ fetal tachycardia }} sannan kuma matsalar bugun zuciyar akwai alamun zai koma ƙasa ga yadda ya kamata wato {{ fetal bradycardia }} duk da ganin cewa lokacin haihuwa baiyi ba , nan sukayi ta allureni da alluran da zai taimaka lafiyar ɗan kafin ayi aikin. Suka kuma shirya sanya baby a kwalba da kuma ci gaba da yi mishi wasu allurai har zuwa wani lokaci saboda l b w ciki wata bakwai. Satinmu shidda a asibiti aka sallamemu muka dawo gida da wani ɗan magen yaro suka haɗomu da wanin zanin raino mukai ta fanan goya yaro ta gaba daga ni har Babanshi. Pa - Pi kuwa tunda yaga wannan ɗan mitsitsin ɗa ya daina ɗagama gidan ƙafa koda wasa. Ba'ayi taron suna ba wannan umarni daga mai gida yaro yaci sunan Baba Binna muna kiranshi da Khalifa.
A ranar da sukayimin dukan kuwa Dikko a wurin ya barni ya shiga mota cike da ɓacin rai ya tafi neman Sharifa. Mai gilashi da taimakon wasu daga cikin yaranshi suka tafi asibiti dani. Duk wanda yaji bana lafiya acan ya sameni kafin wani lokaci duk wani ɗan uwan Dikko ya bayyana idan dai yana kusa. Dikko kuwa ya nemi Sharifa harya gode Allah bai ganta ba , ita kuma daƙiƙiyar taita kiran Mai