Showing 33001 words to 36000 words out of 46028 words
Chapter 12 - YAR KWALLIYA COMPLETED Book by Husba'ahfama.txt
Unknown
03 Jul 2024
439
zoki bude mana mu fita dinda ke bazaki jeba ita zaka mayar ba muba
Abu tace bazata Bude mana bafa bari kiga
Abu da Binta suka danno kofar da jikin su danya Bude Amal na kallon su ta bude kofa ta fito daga gidan gaba rai a hade tabude kofar tasu sukuma suka fado kasa
Waiyoo kin gama karya mu Amal Wannan ai mugun tane kice zaki Bude mu matsa mana cewar Abu
Ko kulasu bata yiba tawuce ciki suka mike suna binta ajinda za a musu bita Amal ta shiga suma suka shigo suna shiga aji suka fashe da dariya Amal ta kuma hade rai Abu da Binta suka sake tafiya
Malam yace Ku tsaya banan bane
Abu tace banan bane kamar ya mufa munsan a binda mukeyi matsa mu wuce
Yace da ganin Ku gudowa kukayi yanzu haka suna can suna neman Ku
Binta tace suwa ye suke neman mu da wani wandonka a yake daganima a bola ka tsinta
Yace Injiwa shi ake yayi kunsan nawa ake siyar wa kuwa koda yake bazaku saniba saboda a can babu
Abu tace can ina
Yace gidan mahaukata mana barina kirasu suzo su tafi daku kafin Ku fara duka
Abu da binta suka Ja baya suka dunkule hannu suna shirin kai mishi duka
Amal ta taso da sauri tace ko zan iya magana dakai
yace to ba matsala meye inajin ki
Tace ba mahau kata bane su kanne nane kabarsu su zauna inba hakaba hmm tsaf zasu dakeka wlh bakaga sun dunkule hannuba
Ya dago ya kalli hannayan su yagani adunkule "nagani amma meyasa kika barsu suna irin Wannan KWALLIYAR da shiga haka Wannan ai shigar qauyene
Zazu dena komai lokacine suje su zauna
Eh suje amma karsu sake Susa baki a abinda zan koya muku harna gama
Bokamai Abu Binta kuje Ku zauna
Binta tace Kibarmu mu hada mihi jini da majina muze wani cewa mungudo daga gidan mahaukata hi da yasa yagaggen wando ba mahaukaci bane sai mu
New writer's
Hakan Take *husba'ahfama*🌹🌹💋
👠👠👠👠👠👠
👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠
👝👝👝
👠👠
👝
💄💅 *'YAR KWALLIYA* 💅💄
👝
👠👠
👝👝👝
👠👠👠👠👠
👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠👠
Written by *husba'ahfama*
43-44
Amal tace beyi karya ba ai shi gayu ne kukuma haukane
Abu tace Binta gyara kiga da alama harda ita zamu hada tintini nakeso na koya miki hankali kunyar hajiya nakeji shiyasa nake shiru
Yace Dan Allah ki bari na kirawo gidan mahaukata ina tantaman hankalin su wlh
Abu da Binta sukayi kukan kura sukayi kan malam bashiri Muta nan gurin suka rike Abu da Binta
Abu tace bakomai muna nan ai zaka kuma fadan wani abin mara dadi kaga yanda zamuyi dakai ke kuma zamu koma gida
Allah ya kaimu nima so nake na koya muku hankali kucakai kawai
Amal ta koma ta zauna
Abu da Binta suka zauna suma suna huci
Malam dayayi karatu saiya juyo ya kalle su sukuma kwafa kawai sukeyi Abu na Sosa hannu Amal rai a hade hararar su abu da binta take ta yi
Amal ta jiyo wata a bayan su tana cewa basuda hankali inba hakaba mezesa suyi yinkurin dukan namiji
Ta kusa da ita tace yan qauye ne bakiga shigar suba ba hankali bansan abinda zasu daukaba da waccan ta taho dasu ta nuna Amal
Amal tace ba laifinku bane laifin sune da basu kama Kansu ba har mata marasa aji irinku kuke gaya musu magana cemiki akayi bamu san komai ba mekalan dangi irinki
Ke banyi dakeba in banda shisshigi meye naki nasa baki dake nayi ni da yan qauyan can nake qucakai dasu nake kalan dangi kuma iyawane watama tayi mu gani
Amal ta girriza kai "a'a bada niba Wannan saiku dadinta nidai a gidan ubana nake ba wankewanke da shara nake yiba
Yarin yar ta fashe da kuka yanzu nizaki yiwa gori dan kinsan mahaifinki nadashi muma aibamu muka dorawa
kanmu talau Ciba dadinta ba a gidanku nake wanke wanke da sharaba balle kifada min magana
Abu da binta suka baro inda suke suka dawo kusada Amal dansu tabbatar da abinda sukaji
Amal tace Niban fada miki maganaba nadai tinatar dake ne idan kin manta koke wace shine kawai
Yarin yar tace wlh saigin gane koni wace da zaki fada min magana zakiga gatan me wanke wanke da shara
Abu tace Alhamdulillah naji dadin haka Wannan magana tamin dadi Amal matsa dan Allah kije ki turo duk wanda kika ga dama amma gashe da ki nuna mishi
Abu da Binta suka rufeta da duka duka bana wasa saida suka tara mata gajiya sannan suka barta
Malamin bita yayi iya yinshi akansu rabu basu rabuba saida suka gadama
Abu tasa i hu tace naji dadi wlh da wacce takeso itama mu Nada mata na jakine ko da wacca zata shigar mata
Kowa yace a'a
Binta tace shegu sunji tsoro dagun shigar mata dakun ga danyan kai
Yarin yar ta dago tana kuka tace ni kika yiwa haka ko bakomai kamar ni kucakan nan zasuwa haka gaskiya na fado idan bandau mata kiba
Abu tace dama dukan be ishe niba dan Allah kidau mataki ni zan iya sugun nawa akan kidau mataki
Base kin tsogun naba nariga nayi niya kuma sai nayi ta Ciro waya tana yauki jiki yayi tsami takira kannen ta tace su daho ta kashe waya
Malam dai abi mamaki yake gani "Allah yasa bani yaran nan zasu yiwa hakaba da an samu matsala ke ya nuna Amal yace zo
Amal taze
Yace wayan can yaran anyafe musu bita base sun zoba subari in anfara koyawa sazo
Amal ta jinjina maganar "nafada musu komai bazasu yarda su zauna agidaba indai ni ina zuwa karka damu hakan baze sake faruwa ba
Yace Nasani indai ta maganar ki zanbi amma sudinne kalli fa ki gani sun rabamin aji2 wancan nacan wancan nacan
kutsiri tsoma kawai sukeyi memakon su maida hankali a abinda ya kawo su kinga hakan be dace ba ko
Eh zan musu magana hakan baze sake faruwaba
Yauwa nagode meye sunan ki
Amal
Suna me dadi
Nagode Amal ta fada taje ta zauna
Abu da Binta sunsa 'yar mutane a tsakiya da tayi magana saisu dungure mata kai har aka tashi
Suna fita suka ga yan uwan yarin yar sunzo Abu ta kare musu kallo
A yasine "ni na dauka zanga wasu manya manyan mutane shine zaki turo min wayan nan da basufi nasa bulala na Zane suba
Yarin yar tace kibar rainasu barga ninsu sirara karfine dasu bana wasaba shiyasa na kira wosu
Binta tabisu da kallo 1bayan1 tazaga yesu ta tofar da yawu " nina dauka zanga rin dina guda shine zaki aiko saura yan nan
guda3 tomu maza ma 5 sun mana kadan a duka balle Wannan abin ta nuna kannenta mata da suka zo
Ke karki sake ki zage mu jikufa niba zan hada jiki da kuba Balle Ku goga min halin qauye da bulalana nazo na Zane ku
Gaskiya kin kyauta da kika rage mana aiki kika tahoda abinda zamu zaneki dashi cewar Amal
Yarin yar tace waime kuke jira Ku Dakar minsu indai kun cika kannena nane ku ciki1 muka fito daku kuramamin dan na tab batar da haka
Yaran sukayi kan su Amal Abu Binta
Abu da Binta tuni sukayi kukan kura suka rufar musu bayan sun gama dasu suka hada da yayar tasu Wannan karan harda Amal a dukan su
Abu tace Ku dena raina qauye duk abinda kuke takama dashi Akwai a qauye nasan ba zuwa wanke wanke da shara harna tsawon sati
Binta tace ba fita kice amuku ruwan zafi idan ba aso kujima a gida dan kar a kore Ku daga aiki
Suka je suka shiga mota suna dariya suka barsu a kwance
Haka suka jera sati1 suna zuwa bita wataran ayi dadi wataran kuma ba dadi dan kuwa su Abu ne suke nemo
fada wataran Amal ta tayasu wataran kuma tabarsu su cika aiki da kansu sun gama bita zasu shiga koya gadan gadan
Suka shirya tsaf dan tafiya Kaya iri1 suka saka
Abu tace nakagu naga munfara KWALLIYA kinga KWALLIYAR da nagani a wayar yar ajinmu irin na amaren nan yamin kyau sosai sai lokacin nasan asheni ba KWALLIYA nake yiba
Amal tace Alhamdulillah Gwanda da Allah yasa kika gane yanzu kya dena KWALLIYAR Aljanu ta bakin yaya Aqeel
Waaaa ba abinda zan dena harse na iya waccan tukun na kalan nayi saki na dafe Allah sarki nunar rana gidan ba dadi da basa nan wlh
Hmm yaya yace a siya muku waya ze tema kamuku sosai na fadawa daddy yace ze siya muku
Binta tace da naji dadi wlh dankuwa wayata cika zeyi da hotu nan abinci iri iri
Kura kyaci da Gashi sudai bazasu ciyuba saidai ki kalla da ido ki hadiyi yawu shine kawai
Amal ta fada tana dariya
Amal kenan lokacine da kanki zaki dena cemin kura niyanzu hanka lina ya kuma school wlh jibi zamu fara Exam
Abu ta zaro ido "hakane fa ni harna manta wlh idan mun dawo sai muyi karatu
Amal kallon su kawai take tana dariya "kaji student Allah ya te maka yasa Ku fito da saka mako me kyau
Suka ce Ameen
Binta tace mutafi karmu makara dan naga matar nan hakona kawai takeyi
Meyasa take ha konki baki ce mata tsaka ninki da abinci Akwai amana ba da zata ce miki haka Binta
Binta tace yauwa *point of correction* sunana *Fatima* ba Binta ba idan ya miki tsawo kice min *tima baby* zan amsa inata so na fada miki mantawa nakeyi
Amal ta zare ido ta saki baki ta zube kasa tana kallon binta " menake ji Binta kicemin bake kika fadi hakaba nidai banida matsalar kunne fa
Abu tace kunnan ki lafiyarsa kalau nima daga yau karki sake cemin Abu sunana *zainab* idan kuma zainab yamiki tsawo kice min *zee baby* duk1 ne Amal karkiyi mamaki *levels don change*
*Oh my God what a surprise* amma kun shammaceni Amal ta bisu da ido cikin mamaki
New writer's
Hakan Take *husba'ahfama*🌹🌹💋
👠👠👠👠👠👠
👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠
👝👝👝
👠👠
👝
💄💅 *'YAR KWALLIYA* 💅💄
👝
👠👠
👝👝👝
👠👠👠👠👠
👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠👠
Written by *husba'ahfama*
45-46
Abu tace Shammata ba batun Shammata Anan makaranta fa muke zuwa taya zaki dinga gaya mana wani suna mara dadi ga namu na yanka
Binta tace Kalan yan ajinmu suji sufara kiran mu dashi ga yan makaranta da tsokana
Amal tace tab A she daddy beyi asarar kudin ba kukara kokari kufi haka Allah ya te maka
Suka ce Ameen mutafi
harlokacin Amal kallon su takeyi cikeda birgewa harsuka je suka dawo Abu baki falda maganganu taci Sa a hajiya na falo da sauri ta karasa gurin ta
Mommy kinsan me fuska nashan wuya Anan wlh kinga irin abinda A kanuna mana kuma wai duk a fuska ake amfani dashi
Binta tace kut fuska nashan wuya ko abinci nashan wuya mommy kinga irin kakalan da akewa abinci kuma idan angama ya tafi ciki
Abu tace injiwa kinga kayan KWALLIYAR da ta nuna nana ne shine zakice wani abinci karki damu idan aka siya min zaki gani
Binta tace ba wani nan ke kinga kayan banzan da aka zuba wa a girkin da mukayi yau ne tin ina fahinta harna dena saida aka gama naci tukunna na gane komai
Hajiya da Amal Suka sheke da dariya
Hajiya tace Allah binta da fatan dai yayi dadi
Sosai ma mommy zanmuku shi amma ba yauba
Amal tace harna kagu naga girkin daya tafi dake Binta saidai kinsan me yanzu kika fara ganin girke-girke iri-iri
Binta tace da naji dadi kinsan yanda nake son kirgin karyan nan kuwa idan na gama koya babban gidan abinci zan Bude fa kuma kuma zan koya muku
Abu tace nikuma gidan KWALLIYA kekuma Amal gurin dinki zaki bude amma muna kusa da juna kowa zekoyi abinda kowa ya iya
Hajiya tace insha Allah kumai da hankali a abinda kuke koya banda fada baruwanku da kowa
Suka ce to mommy
Abu tace mommy ai munyi sanyi sosai ma tambayi Amal a sati befi muyi fada da mutum 2 ko 3 ba aikin ga da sauki ko
Amal tace sosai ma yanzu dai gobe kushirya mu shiga kasuwa kowa ya siyo abinda akace musiyo naji kunyi shiru ko ba a ce Ku siya bane
Binta tace tafada mana yanzu na keso na fadawa mommy
Hajiya tace Amal idan kudin gurinki baze kaiba ki fada min na kara muku Abu Binta kuje kuyi karatu gobe jara bawa
Abu tace hakane bari muje
Amal tace kujirani muje kunayi ina jinku
Taho to suka tafi suna wasa da dariya hajiya ta kalle su tayi murmushi "Allah ya raya minku
Abu da Binta suka jera sati1 suna zuwa zana jara bawa sai su raba dare suna karatu Amal dakinsu ta dawo da kwana tana
temaka musu saboda ita jami'a take zuwa hankan yasa su Abu da binta suke fahintar abinda suke karan tawa hakan
besa sun dena zuwa koyan KWALLIYA da girkiba sun bawa komai lokacin shi jiran ranar da za a basu hutu da saka
makonsu suke jira duk sunbi sun hana Amal sakat daga sun tuno saisu ce mata na nawa zamuzo sai tace musu na 1
Binta tace Amal ni saina ga kamar ba gaskiya kike fada manaba
Amal tace ban fa himtaba kodai duk irin karatun da mukeyi yatashi abanza
Abu tace kamarya yatashi a banza bam fahim taba
Kin fahimta hankali kawai zaku raina min woto idan munyi karatu idan kunje makaranta sai kuyi wasa ko
Binta tace injiwa bakiga yanda muke cika paper ba
To idan hakane karku sake damuna kusa a ranku cewa zaku fito da saka mako me kyau kunga ne ko
To munji
Yau zamu gama namu jara bawar natafi
Saikin dawo Allah ya bada Sa a
Ameen nagode muku
Tashirya ta fita Amal na fita suka shirya zasu tafi makaranta dakin hajiya suka je suka sanar da ita tai musu addu'a Suka wuce makaranta
Suna shiga aji yan ajin suka Sa dariya Abu da Binta suka kule suka basar suka samu guri suka zauna duk wanda ya juyo ya kalle su saiyasa dariya abinya ishi Abu
me kuke nufi da mune dazaku kalle mu kusa dariya ko kungamu da wata makusa ne hannune daku muma muna dashi kuna da kafafu muma muna dashi to meye na dariya
Binta tace Rabi dasu DA alama sai mun dagargaza bakin su tukunna zasu gane naga dan rainin hankalin da ze kuma dariya Anan inbamu koya mishi hanka liba
Tana gama fada suka Sa dariya
A zuciye Abu da Binta suka yi Kansu zasu daka
Malamin su yace karku fara kutsaya tukun na
Binta tace amma malam tinda muka shigo suke ta mana dariya dube mufa kaga meye abin dariya a jikin mu
Yace kume yasa kuke musu dariya
Yan ajin basu ce komai ba sai dariya da sukeyi
Hakan ya kara konawa Abu da Binta rai
Malam matsa kar jini ya tabaka dan cikin ajin nan yau ba wanda ze fita cewar Abu
Yace meyasa kukeda saurin fishi ya fada yana dariya
Binta tace harda Wannan abin a kara bata mana rai Abu me muke jirane
Yace A'a ku Tsaya ni da kaina zan fada muku da lili an hada dika aji 2 a nan ne saboda wani abu
Meye shi ayi a fada mana hannuna na kai kayi wlh zan fasa baki cewar Abu
Yace Bakinwa dafatan dai ba nawaba a ss1A zainab kece kika dauki na1 A ss1B kuma Fatima kece ta 1
Yana gama fada yan haji suka tafa musu "suka ce Wannan shine abinda yasa muke muku dariya murna muke tayaku
Abu da Binta baki harkeya suka koma suka zauna
Yace ga result dinku kukai gida
Suka ansa suna murna baki yaki rufuwa
Ana tashi me mota ya daukesu ya maida su gida yana a jiyesu suka fella da gudu suka shiga gida suna shiga
suka samu hajiya da Amal a falo sai kuma suka canza fuskar jiki a mace suka zauna
Amal tace meya faru kardai kuce min kunfadi a jara