Header Ads
Showing 36001 words to 39000 words out of 46028 words

Chapter 13 - YAR KWALLIYA COMPLETED Book by Husba'ahfama.txt

Ads the beginning of article before Image

Unknown   

03 Jul 2024

442

Ads at the middle of Article

bawa


Hajiya tace Ku kwantar min da hankali mana Abu Binta Ku fada min meya faru


Abu tace gaskiya mun tabbata marasa kokari mune mukazo na karshe a aji shine kawai


Amal tace karya ne duk irin karatun da kukayi magudine Wannan anyi cuta wlh naga saka makon naku


Suka mika mata


Amal na budewa ta fashe da dariya ta run gumesu "nidai nasani cewa kuzakuzo na 1 indai ba ayi magudiba


Hajiya cikin farin ciki tace Allah ya temaka kukara dagewa wajan karatu yanzu ss2 zaku idan ankoma hutu ko


Eh


Hajiya tace Da kyau Alhaji ya dawo daga tafiya fitayayi ba dadewa zedawo yana dawo wa nizan fara fada mishi Zeji dadi sosai na sani


Abu da binta suka ce Muzamu shiga ciki sai anjimanku


Amal tace kujirani ina zuwa mutafi tare


Tabisu suka tafi koda dare yayi hajiya taje dakin Alhaji a zaune ta same shi


Tai sallama
Ya amsa


Tasamu guri ta zauna " Alhaji wata magana na keso muyi da kai


Ina jinki fada min


Alhaji bansan yanda zaka dauki maganar ba amma ya dace na fada


Ba komai koma meye ki fada min ina jinki


Alhaji cewa nayi meyasa baza mu hada Abu Binta da Aqeel Arif aure ba kaga su Arif haryanzu basu fitar da matan


da zasu auraba su Binta kuma yanzu ss2 zasu shiga za a iya daura aure idan sun gama makaranta saisu tare yaran


Nada kokari sosai saboda karatun da ake musu a gida suna zuwa makaranta a kasasu a ss1 susu kazo na 1 a aji


Murmushi Alhaji yayi "naji dadin maganar da kika fada nima nayi Wannan tinanin saidai amincewar yaran shine


Zasu amince Wannan ba matsala bane Alhaji basa kula samari koda sun musu maga shiyasa nakeda tabbacin cewa bazasu kiba


Alhamdulillah Wannan ba matsala bane


Sunyi hutufa Alhaji shine nace kar a Ja abin meze hana muje DARAUDAU mu sanar dasu a dauro auren daga can mudawo


Kemafa kin kawo shawara bakomai dama kuma zanjima kafin na koma jiya nayi wayada mahaifin Abu yadawo yana gida yanzu haka ki sanar dasu hajiya kisa rana sai muje


Aini ko gobe idan mukaje ba komai Alhaji bakasan yanda na damuda Wannan hadinba dama sunjima basu jeba bari naje na sanar dasu su shirya gobe muje


Hajiya kina maganar shirya wa su Aqeel Arif kin sanar dasu ne


Zan sanar dasu kuma koda anyi musu aure baza suyi maganaba Allah yasani munbasu dama amma haryanzu ba lbr


To shikenan Allah ya basu zaman lpy


Ameen Bari naje gurin su
Tana fita taje ta samesu suna ta hira basuda niyar yin bacci


Sannun Ku da hutawa


Mommy yaushe kika shigo bamuga shigowar kibafa cewar Amal


Hakane kuna hira baza Ku saniba Abu Binta kushirya gobe muna *DARAUDAU*


A tare Abu da Binta sukace muyi me a *DARAUDAU*


Hajiya cikin mamaki tace mekuke nufi inna Nura da Umma kum manta dasu kenan ko yaya


Abu ta zumbura baki tace badan na ajiye su a canba ba abinda ze kaini *DARAUDAU*


Lallai Abu ma haifar taki cewar Amal


Binta tace itafa bazaku gane bane mu baza mu iya zama a canba yanzu tinda muka saba da nan Allah dai yasa muna zuwa zamu dawo










































New writer's


Hakan Take *husba'ahfama* 🌹🌹💋




👠👠👠👠👠👠
👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠
👝👝👝
👠👠
👝


💄💅 *'YAR KWALLIYA* 💅💄


👝
👠👠
👝👝👝
👠👠👠👠👠
👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠👠




Written by *husba'ahfama*




47-48




Idan munje a can zamu zauna ba dawowa cewar hajiya


Saikun dawo mudai ba inda zamu cewar Abu da Binta


Amal dariya take ta yi "bantaba ganin mutum yaki komawa inda ya fitoba zuwa kamar anje Ehhhe nima inaso naje *DARAUDAU*


Girgiza kai binta tayi "Kita zuwa mudai ba inda zamu saidai idan ta karfi za a mana bazaki ganeba Amal nagode Allah cewa dake zasuje zakika komai da idanki idan kin dawo kya bamu lbr


Kun isa kafata kafar Ku zamuje *DARAUDAU*


Abu tafashe da kuka " Nifa idan aka kira sunan garin tahin zuciya yake sani idan aka kuma fada kuma zan iya amai


Hajiya tace Kyama dena dan idan muje zamu dan jima kafin mudawo


Binta tace mommy kinga Ku musu kudin mota su suzo badai mu muje ba


Nifa na gama magana kushirya gobe muna *DARAUDAU* cewar hajiya
Tana gama fada tayi fice warta


Amal tace hartsawan sati2 zamu zauna a gida ba inda zamu zamu iya zuwa idan mun dawo kuma sai muyi bikin gama koyan dinki KWALLIYA girki natafi yara kuyi murna saida safen Ku


Bintasu kayi da kallo rai a bace


Itafa waccan murna kawai takeyi cewar Abu


Binta tace tinda naji ance *DARAUDAU* yanda kika san karna kwanta bacci dankar safiya tayi a ce mu fito mutafi


Ya muka iya kayan aro baya rufe katara dole mu hakura muyi addu'a kar Allah yasa idan munje su baromu


Binta tace bazasu baro muba idan suka baromu karatun mu fa Waze mana


Hakane kuma hakuri kwai zamuyi mu kwanta bacci saida safe


Allah ya kaimu


Kwanciya sukayi badan suna jin bacci ba a kunne su aka kira sallar Asiba suka tashi sukayi sallah saiga Amal ta shigo


Tinjiya na gama shirya kayana yan mata sai tafiya kufa


Binta ta kalle ta "tsirara zamu


Amal tayi dariya "Allah ya Baku hakuri daddy ya tafi masallaci yana dawowa sai tafiya shine nazo na fada muku


Abu tayi tsaki "shine me ko kuka zamuyi saboda kin fada mana haka


Bazan so kuyi kukaba kuyi farin ciki kuda zaku DARAUDAU kuga wayanda kuka jima Baku ganiba kuje dandali kokum mantane


Abu ta kalli binta
Suka kama hannun Amal suka fitar da ita daga dakin suka rufe


Bakomai dai zamu hado a motar zuwa DARAUDAU


Kinsan meyasa take mana haka saboda ta gane cewa ba masan zuwa daga yanzu mununa cewa munaso aje cewar Binta


Bazan iyaba wlh saidai tai tayi ko a jikina


Ai shi kenan sai kishiga Kiyi wanka kifito nima nayi cewar Binta


Wai yanzu da gaske dai za a je
Cewar Abu


Gashi kuwa waccan kwandar tace tashirya harda hada Kaya ma


Bakomai Allah gamu gareka
Tashiga wanka ta fito Binta tayi ta fito
Suka saka Kaya iri1


Sai ga Amal ta dawo


Nazo naga wana irin KWALLIYA zakuyi


Abu tace Ya akai kika shigo


Makullin dakin ku yana gurina shiyasa bansha wahalaba kai kayama iri1 mukasa kai abin mamaki


Ita kadai taita magana basu kulataba harsuka gama shiryawa ita ta daukar musu kayan da zasu tafi dashi dakin


hajiya sukaje suka gaidata suna fitowa suka ga Alhaji shima suka gaida shi suka zauna a falo suna jiran fito


warsu bajimawa suka fito suna karyawa suka shiga mota suka dauki hanyar tafiya DARAUDAU sunyi tafiya me tsawo kafin suka isa garin


suna zuwa yara suka zagaye motar a kofar gidan su abu suka yi parking din mota koya ya fito banda Abu da Binta


Saida hajiya tayi dagaske kafin suka fito dan cewa sukayi a kirasu suzo su gaisa sai su koma basai sun shiga ba suna fitowa


Amal tace yara Baku gane su bane Abu da binta ne


yaran suka shiga kiran sunan Abu da Binta sukuma suka hade rai Amal dariya take tayi cikin gidan suka shiga inna


ta shimfida musu tabar ma Suka zauna Abu da binta na tsaye sunki zu zauna


Inna tace Abu Binta Wannan wana sabon salone kuma haka


Abu tace inna karki damu yanzu zamu koma base mun zauna ba


Abu da Binta suka gaida inna


Ta amsa cikin mamaki "lallai yaran nan sun shiryu yau kune kuka gaisheni mariya nagode naji yanzu ba kanshin gado sundena KWALLIYAR haukan nan amma naji dadi


Binta tace inna ina yaya Nura ban ganshiba


Dashi da baban Ku suna can wajan daurin aure yanzu zasu dawo


Abu tace umma fa


Tace gatanan zuwa dan nasan lbr yasameta cewa kunzo yanzu zata shigo


Koda suka gaji da tsayuwa suka samu guri suka zauna


Nan fa inna ta shiga gaisawa da Alhaji hajiya da Amal bayan sun gama gaisawa


A tare malam munzali Nura da umma suka shigo


Abu da binta sukasa ihu da tsalle Suka Tsaya a gaban Nura


Yace na sani ai baza Ku taba gyaruwa ba ko ina kukaje yanzu Wannan ihun na me Nene kuma


Farin ciki mana Tsaya ma tukun na baka farin cike da ka ganmu ne ko yaya kaga dama ba dadewa zamuyiba yanzu zamu koma kwantar da hanka linka cewar Binta


Yace yazance bana farin ciki da ganin Ku babu wanda ya kaini farin ciki nayi kewarku sosai da kyar na iya jure rashinku wlh


Sukace Allah sarki yayan mu
Umma suka gani a gefe tana kallon su tana dariya


Suka Sa ihu sukayi ganta cikin farin ciki da so da qauna ta rungumeso Amal na ganin haka tagane cewa mahaifiyar Binta ce


Umma harda hawayan farin ciki ganin yarta tayi fari tayi kyau tana cikin koshin lpy


Amal ta taso ta sunkuya a gabanta ta gaidata umma ta amsa gaisuwar tareda dago Amal umma ta samu guri ta zauna suka gaisa dasu hajiya tai musu godiya malam munzali ma gaisawa sukayi


Abu da Binta sukace munganku kuna lpy mu zamu tafi daddy mommy Amal kutaso mu tafi


Kudai kutafi mukuma muna nan bazamu koma gida ba cewar Amal


Abu tace to ai shi kenan mu zamu shiga gari bazamu dadeba zamu dawo Amal taho muje kiga DARAUDAU


Amal tace To muntafi


Nura yace Ku Tsaya mu tafi tare dan yaran nan ba nutsuwa sukaiba suna iya zuwa wani ya tsokanesu sukuma su daka tatashi suhau fada


Yaya nura we are not a kid's she kararmu 17 mun wuce yara ko


Hakane bakiyi karyaba Amal mutafi
Suka fita gaba 1 su


wato sun hakura sun yarda suna karatu a can kenan


Amal tace Eh yanzu ss2 zasu shiga


Ss2 kuma dawana kanzasu shiga amma sunyi sauri yaranda basu iya karatu ba


Sanin da kamusu yanzu ba haka suke ba susukazo na1 a ajinsu


Tab amma kunyi babban yaki kafin su fara zuwa makaranta ko


Wannan yazama lbr yanzu dan Gashi suna jin dadin makarantar tasu


Koda yaran suka fita ya rage saura iyayan


Alhaji Nasir yayi gyara murya "wata maganace take tafe damu nanya sanar dasu abinda suka yanke akan yaran nasu


Malam munzali yace Wannan ba matsala bace kunfi karfin haka a wajan mu saidai ga mahaifiyar Binta bari muji daga bakinta


Umma tace bakomai wlh ni banida matsala idan yaran sun yarda shi kenan Allah ya musu Albarka ya basu zaman lpy


Alhamdulillah tinda munfahimci juna yaushe kuka zaba dan a daura auren nasu cewar munzali


Alhaji Nasir yace munfi so a daura auren nasu Anan sai kusa rana munana har a gama komai na bikin a musu komai kamar yanda a keyi


Bakomai Wannan ba matsala bane yau laraba mu bari ranar juma'a sai a daura musu aure Wannan ba matsala bane cewar munzali


Inna tace ni kuma zanyi magana da su Abu da Binta nasan zasu a min ce


To Bakomai Allah ya kaimu da rai da lpy


Su Abu na cikin tafiya wani ya Tsaya a gaban su da redio irin nada yana jin waka


Abu tace Wannan rashin hanka linfa zaka wani zo gaban mutane ahaka


Yace kuyi min uziri san kune ya makantar dani tin kafin Ku tafi birni nake dawai niya da sanku banaci bana sha koda na samu lbr zuwanku nayi murna sosai shine nazo na sanar daku kafin kumin nisa


Abu da Binta suka kalli juna suka tafa
Binta tace a haka kake sonmu dubi kayan jikin ka Riga daban wando daban hula a yahe kuma dan idonka da kwalli shine zakace kana sonmu


Abu tace maza wayanda suka fika a birni saudubo ko kulasu bama yi shine dan munzo nan zamu kulaka kabace a gaban mu komu gyara maka zama






























New writer's


Hakan Take *husba'ahfama* 🌹🌹💋




👠👠👠👠👠👠
👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠
👝👝👝
👠👠
👝


💄💅 *'YAR KWALLIYA* 💅💄


👝
👠👠
👝👝👝
👠👠👠👠👠
👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠👠




Written by *husba'ahfama*



49-50


Nura yace kina ganin suko Amal daga haka zakiga ga sun rufesu da duka


Amal tayi datiya


Nura ya karasa inda suke "kai katafi ka basu guri tinkan sununa maka cewa basu nutsu ba


Ka fahim tar dasu cewa ina sonsu zuciyata ta kasa daurewa bazan iya rayuwa inba busuba


Abu tayi kwafa "waiba iro bane dan gidan mati


Godiya ta tabbata ga Allah madau kakin sarki shine mahaifina kinga komai yazo da sauki


Binta takare mishi kallo " kura tayi lpy har yaushe tsoho ya dena yankan Aljihu kai kuma kadena kama kaza da a gwagi


Ke nizaki gayawa magana dan ina sata hakan baze hana ni aureba ko


Ya isa shiyasa nace katafi nasan su sarai cewar Nura


Natafi da soyayyar Ku a zuciya ta sai wata rana


Banza gaja kucaki dashi dan qauye cewar Abu da Binta


Amal tayi dariya "Mudai muyi sauri muje mu dawo na fara gajiya da tafiya garinku da girma sosai


Binta tace tin ba aje ko inaba kingaji mukoma daga nan to anjima muje dandali musha rawa


Abu da binta Suka fara rawa da waka harda juyi


Kinga halin nasu ko wai suna muku haka a can koda yake za suyi na sani kwabar rawar haka sai kunje dandali ko yaya


Munbari muko ma gida cewar abu da binta


suna komawa gida inna ta kirasu ta sanar dasu maganar da sukayi a Kansu


Abu da binta suka tibire waisu baza suyi aureba koda zasuyi banda su nunar rana


Inna tace meye aibinsu da zakuce bakwa son su yanzu Ku dan bakuda kunya zaku iya fadar maganar nan a gaban Alhaji nasiru da hajiya mariya da Amal


Abu ta girgiza kai "mommy daddy da Amal sunfi karfin haka a gurina su nunar rana ne inna bakiga yanda suke takura mana ba wlh


Hajiya tace Amal binta da abu zasuyi aure fa


Aure mommy baza a barsu su gama karatu ba za a musu aure susunce suna sone gaskiya baze yiyu ba


Murmusawa hajiya tayi " seki tsaya kiji wayanda zasu aura kafin kice haka


Bazan jiba baruwana dasu bari naje gurin inna da kaina tinda Ku bazaku hana faruwar haka ba


Aqeel da Arif zasu aura za a daura auren ranar juma'a


Amal tayi murmushi ta dawo kusa da ita ta zauna "yaya Aqeel da Arif namu


Eh su kina iya zuwa ki hana meyasa kika dawo


Murmushi tayi " baki fada min da wuriba shiyasa naji dadin haka bari naje gurin su


Dagudu ta tafi


Binta tace gaskiya inna sai munyi shawara da Amal tukun na jiramu muna zuba


Suna fita sukayi karo da Amal tana murmushi " ya kun amince


Kinsan da maganar kenan meyasa zamu a mince kinsan komai fa base na fada miki ba cewar Binta


Amal ta kamo Hanna yansu "karku damu da komai yanzu zaku rama abinda suke muku lokacin kune yanzu amma karku tsauwala musu saboda ni


Abu tace insha Allahu hakan baze faruba Nifa nunar rana me KWALLIYAR Aljanu yake cemin fa


Shine nace miki kuma kununa musu kunwaye yanzu kindena KWALLIYAR Aljanu kinkoma yi normal kamar kowa koda yake karku damu nida kaina zan biya muku karatun ku amince kawai


Sukace ba komai


kuje Ku fada mata kun amince cewar Amal


Sukace muje tare
suka shiga suka sanar da ita inna taji dadin jin haka sosai


Ranar juma'a aka daura auren su


Aqeel da Abu
Arif da Binta


A kan sadaki dubu dari ko waccen su


Washe gari ranar asabar Alhaji hajiya Amal Abu da Binta suka kamo hanya suka dawo gida kano Abu da Binta sunsha nasiya a gurin inna da umma


Alhaji ya kira su Arif ya sanar dasu batun auren saidai be fada musu kosu waye ba


hanka linsu ya tashi sosai saidai baza su iya yiwa mahaifinsu musuba haka Suka hakura


Bayan dawo warsu Abu da binta da sati1 akayi bikin gama koyan KWALLIYA girki da dinki da suke koya bayan shekara daya

Ads At the End of Article

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login
Footer Ads