Showing 12001 words to 15000 words out of 46028 words
Chapter 5 - YAR KWALLIYA COMPLETED Book by Husba'ahfama.txt
Unknown
03 Jul 2024
430
bude musu mota yace su fito
Koma gana Abu da binta sun kasa Tsaya wa sukayi suna kallon gidan babban gidane tsayawa fadan haduwar gidanma qauyan cine
Amal da hajiya mariya matar Alhaji nasir da gudu suka fito
Amal da gudunta ta taho zata rungume su tana zuwa taji kanhin tiraren jikin binta da Abu a haka ta rungu mesu tana murna
Amal tace sannunku da zuwa tinda nasamu lbr zuwanku na sa aka gama komai da wuri kuzo mushiga ciki kuyi Wanka kuci abinci
Abu tace Wanka tab bakiji kanhin tirarena bane
Amal tace banjiba saidai naji wari
Abu ta dunkule hannu zata kaima amal duka binta tarike hannun
Tace Abu gidansu kika zofa kiganar da ita idan taki ganewa saiki ragargaji bakinta nida kaina zan tayaki
Abu tace kinci sa a kufa yan bin tsiyata daku hirme warin da kikaji ba wari bane qanhine zokiji Amal ta matso Abu tace rabona da wanka harna manta
Hancin Amal ha toshe har Abu ta gama magana
Amal tace naji kuma na gane kuzo mu shiga ciki
New writer's
Taku *husba'ahfama*🌹🌹💋
👠👠👠👠👠👠
👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠
👝👝👝
👠👠
👝
💄💅 *'YAR KWALLIYA* 💅💄
👝
👠👠
👝👝👝
👠👠👠👠👠
👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠👠
Written by *husba'ahfama*
17-18
Abu da binta suka kalli hajiya mariya suka ce ina wuni
Hajiya mariya tace lpy kalau
Abu tace naka gu naga cikin gidan nan yasin binta gani nake kamar na higa haljan na Yasin Wannan yayan Inna dan
bakin cikine yasan da Wannan gidan a duniya yaki yazo ya daukeni sai yanzu dana Riga na girma a qauye datini bansan kiba Binta
Binta tace nikuma naji dadi dabe zo ya daukeki da kina karamaba daya daukeki da kinmin bakin cikin zuwa binni dubafa kiga girman gidan nan bantaba Tina nin zanzo hiba yausaiga Binta a ciki
Abu da binta na tafiya suna hirar gidan Hajiya da Alhaji suka shiga Amal na bayan Abu da Binta
Amal tace kushiga mana
Abu da binta suka kalli juna tiles ne baje a falon gidan Binta tasa kafa Abu matasa suna tafiya santsi na jansu suka zube kasa
Abu tace daga nan bazan dara ko inaba
Binta tace nima haka muna tafiya yana janmu dan hihigi
Abu tace gaya mata dai Binta kalli kiga hoton ki a nan tanuna mata tiles din dake kusa da ita
Binta tace hi Wannan banda tafiya da mutane har hoto yana dauka laaaaaa kalli kiga kema gaki a nan
Amal tace dan Allah Ku bari tiles ne baya tafiya da mutane kutashi kuga
Abu tace Yasin daga nan bani zuwa ko ina bayan a gabanki yatafi damu bakice komai ba
Amal tace to shi kenan zan mishi magana yanzu kutashi
Binta tace kai Nifa jinake kamar nakawo kaina inda zan sha wuya daga zuwa naci karoda Wannan abin ze tafi dani gaba kuma mezan gani
Amal tace ba abinda zaki gani kuma nadau Alkawarin yiwa komai na gidan nan fada
Abu tace dagaske
Amal tace dagaske mana nidaku yanzu kawaye ne kutashi
Abu da binta suka tashi suka tsaya Cak ganin basuda niyar tafiya yasa Amal ta shiga tsakiyar su ta rike Hanna yen su tafi dasu ta zaunar dasu a kan kujera ta kunna musu kallo
Amal tace ga kallo na kuna muku kuyi ina zuwa bari nakai muku kayanku dakin ku yanzu zan dawo
Binta sukayi da kallo basu ce komai Ba suka maida hanka linsu kan kujera suna daddan nawa suka shafo tiles din
Binta tace Abu kinsan me Wannan shine Aljan nar duniya da malam rabi'u yake fada mana kintuno
Natuno mana saidai kinsan me yanzu kanhin titaren jikin mu zeyi Amfani sosai ma cewar Abu
Binta ta kalli TV tasa ihu tana nuna shi da dan yatsa
Abu ma ihu tayi
hajiya, Amal, da yan aikin gidan Asibi da kande suka taho gurin su da gudu
hajiya tace Abu Binta lpy meya faru
Abu tace hajiya Aljanune suka Bude mana ido muna kalla mukaga wani gabjejen kato ya kaiwa wani nauhi sai
dukansu yake daga karshe ya
dunkule hannu zekai mana nauhi kamar haka Abu ta dunkule hannuta tayo saitin hajiya hajiya ta sunkuya Abu ta samu kaiwa Asibi naushi a baki
Amal tace Abu kinfasa mata bakifa
Hajiya tace nashiga3 alhaji kakawo mana aiki
Binta tace ba laifinmu bane laifin Aljanun canne susuka Ja komai harmu har doke doken mu munga wayanda suka fimu
Amal tace Asibi muje ciki yi hakuri
Hajiya tace ku bata hakuri
Sukace yi hakuri
Hajiya tace ba aljanu bane kuje Ku zauna
Binta tace tab babu inda zani sun dunkule hannu zasu nau hemu mun kauce kice mu koma
Abu tace fada mata dai ga hican yana kallon mu da alama mu yake jira muna zuwa hi kenan ba lbr
Hajiya taje ta kashe TV tace kuzo kuzauna nakoresu sun tafi
Binta tace gaskiya a canza mana gurin zama sabo aljanunnan zasu dawo inada tabba cinhaka
Amal tazo tace kuzo muje
Amal ta kaisu dining
Abu tace ina ne nan kuma nasaba ganin idan za ayi tafiya sai anhau mahin Ku kuma da kafa a ke zuwa nan
Amal tayi dariya tace bawani tafiya bane me tsawo shiyasa kika ga haka
Binta tace Abu Yasin idan Akazo rabani da Wannan Aljannar za a shawuya dan nahigo kenan ba inda zani nida *DARAUDAU* sai ziyara
Abu tace ke kenan ni ko ziyara bazan jeba duk wanda ya matsu yazo ya ganni damuwata 1 yaya Nura,inna da baba
Amal tace Ku zauna muci abinci bayan mungama na zagaya daku kuga dakin Ku da gidan gaba 1
Abu tace bayan nan akwai wani unguwar da zamu tab ba inda zani idan bada jirgin yan binni ba
Amal tace shikenan dai Ku zauna zansan abinyi
Amal ta zuba musu taliya da miya da na man kaza
Tinkan Amal ta gama zubawa Binta take hadiyan yawu tana gamawa Binta ta danki naman kaza tana ci Amal kallon su kawai takeyi tana dariya
Abu taliyar take kalla fuska a yamitse tace yan binni da kwada yintsiya tsutsar ma cikuke
Abu ta kalli binta dake danbe da naman kaza
Amal tace Abu ba tsutsa bane taliyane yanada dadi sosai cikiji
Kai bada niba ko a qauyan mu daga akuya sai kaji zabo tantabara agwagwa sune Abinda nasan Anaci banda
tsutsa kikawo min tuwo danmalele ko dan bagalaji waiyoo dadi saikin bani lbr cewar Abu
Amal tace kici Wannan yanzu kafin nasa a dafa miki abinda kika lissafo
To bari na gwada
Tasa hannu ta debo taliya takai baki ta fara tauna ta furzar da shi
Tace tab Yasin bazan iyaba kibani tsutsa da ranhi da komai inaci yana motsi gaskiya yan binni bakuda tausayi
Abu Wannan fa ba tsutsa bane kamar yanda kike Tina ni amma Bakomai muje kisami Asibi kifada mata abinda kike so a dafa miki
Sai lokaci binta ta dawo cin hanka linta bayan ta cinye kaf kajin gurin tana gyatsa tace dadi binni wai bani komawa
ko ina zama dis saita fashe dakuka waiyoo umma tana can tana fama da tuwo tafada da muryar kuka
Ta kalli abincin da kyau ta fasa kara ta koma bayan Amal
Binta tace gaskiya bazan iya cin tsutsa ba nadai ci kaza zan iya zama daku amma abinda nake ci kubakwa ci shine kawai matsala
Amal tace karki damu shima zaki saba dashi zo muje
Takaisu gurin Asibi suka fada mata abinda zasuci tace su bata lokaci kadan zata dafa ta kawo musu suna fitowa daga kitchen
Amal tace kujirani Anan karkuje ko ina ina zuwa nazo na za gaya daku
Amal ta tafi
Abu tace mutsaya kar muje ko ina karya ma kenan binta biyoni
Suka fara tafiya suna Kalle kalle
Abu kinsan me fasa har kawunki a dakuna ta kare kalli kiga irin dakunan dake gidan nan nasani mutanan garin nan
gaba1 Anan suke kwana sun fita Neman abinci anjima zakiga gidan nan yacika da mutane
Abu tace Yasin be birgeniba dayabar su Anan daya musu a wani guri daban sukuma su zauna Anan
Binta tace Abu kinji abinda nake ji kuwa
Abu tace naji wakar daga daku nan nan2 suke fitowa saidai ba irin wakarda mukeyi a dandali bane Wannan yafi dadi Yasin
Tana fada tana rawa
Binta tace sosai ma bazaki hadaba binni yafi qauye kalli gidan nan kamar gidan sarki hiko me gari gidan muma yafi nahi kyau
Abu tace nidai zan higa dakin nan naga waye a ciki ke kuma ki duba dakin nan
To hi kenan
Abu ta Bude tana lekawa da bataga kowaba saita shiga sautin wakar nashigarta tafara rawa
Binta kaitsaye data Bude ta shiga lemo ta gani a ajiye a cikin Kofi ta dauka
Tace giyar yan binni barina sha abina meyafi raina ba yaya Nura balle yamin fada cewar Binta takafa kai tana sha tace dadi gaba daya zan shanye takai baki tana sha
Me zan gani haka yadaka mata tsawa yace me kikeyi Anan cewar Arif
Binta najuyowa saboda tsoro ta fesa mai lemon bakinta
Kai keee ni kika fesawa lemo wacce ke tukun nama dahar zaki fesa min lemo kinsan koni waye kuwa cewar Arif
Binta tace kokai waye be dame niba wa yace ka tsora tani
Arif yace haka zakice ko
Binta tace kwarai da gaske
Arif ya nufo inda take yace ke warin me kikeyi
Binta tace kut Yasin yanzu bakinka zeyi jini indai kasake cewa wari kudama yan binni kwai rainin han Kali
Arif cikin tsawa yace fita kona dakeki kowaye ya kawoki gidan nan ma oooho
Abu rawarta kawai takeyi tsabar dadin wakar yasa ta danne danne harta kara sautin wakar
Waye waye a nan Yaji ba a amsaba yace sister ba a amsaba yace Amal shiru saiya fito da kanshi
MaMaki yakeyi yanda akaita shigo yaje ya kashe wakar yace me kikeyi Anan fuska kamar Aljana kifadamin Aqeel ya fada cikin tsawa
Abu tana rawa dukda ya kashe wakar take cewa duk inda ake kida da waqa kirana ake dan haka wakar kace ta kirani
Aqeel ya toshe hanci kinga dadawar cikin gida zaki kai sune masu amfani dashi ba niba
Abu tace a ina kaga dadawa kuma kanhi dai gaskiya kanada babban sa'a tinda kaji kanhin tirarena
Aqeel yace tirare karkice daga jikinki warin nan yake fitowa
Wari Yasin karka bari na fara dakai karka sake cewa wari kanhidai
Wari ko kanshi beda meniba fita daga dakina kokuma na yankaki
Eh yankani zaka aikata dantinda naganka naji tsoronka Ashe kisa kake
Aqeel ya dauko wukarda ya yanka lemo dashi ya rike a hannu
Arif yace bazaki fitaba ko duka nakeyi kuma dukana yana karya mutum koma ya mutum
Eh karka kasheni zanfita
Arif yace fita cikin sauki kona dauko abinda nake duka yanzu na fasa miki jiki
Abu tace kakasheni a kasheka amma dai kabarni darai zan fita
Aqeel ya biyo abu da gudu Abuta fito
Arif yabiyo Binta da gudu Binta ta fito
Abu ta kalli Arif
Binta ta kalli Aqeel
Atare suka kurma ihu mai kara suka rungume juna
Abu na nuna Arif
Binta na nuna Aqeel
New writer's
Taku *husba'ahfama*🌹🌹💋
👠👠👠👠👠👠
👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠
👝👝👝
👠👠
👝
💄💅 *'YAR KWALLIYA* 💅💄
👝
👠👠
👝👝👝
👠👠👠👠👠
👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠👠
Written by *husba'ahfama*
19-20
Gaba daya yangidan suka fito sukazo gurin
Amal tace Abu Binta lpy
Abu cikin muryar tsoro tace kalli kiga
Amal tace nagani yaya Arif ne
Binta tace gaskiya bazan iya zama a gidan nan ba gida ya cikada Aljanu biyoni yayi yakoro ni ina fitowa na ganhi a Wannan daki
Harlokacin suna kankame da juna
Amal tayi dariya tace laifinane daban gaba tar muku da suba kutashi kugansu dakyau
Abu tace kinga bazan iya hada ido da nunar rana ba kinsan meya cemin kuwa
Amal tace kome yace miki yafada ne kawai ba da gaske yakeba kutashi mana
Aqeel yace karma su tashi beda meniba Aljanu mutane duk yanda suka dauka dai daine
Arif yace yarin ya bakai lemo na ajiye naji wayata tana ringing naje dau kowa nasamu ta dauki lemon tana sha
Amal tace yaya dan Allah kubari ya wuce Gashi yanzu kun tsora tasu
Aqeel yace Dama atsorace suke inba hakaba meye abin tsoro dan Arif yafito daga dakin nan Nina fito a Wannan daki
Hajiya tace amma saiku duba cewa basu sanku yan2 bane yaba zasu tsorata ba kamar ku1 kayanku iri1 sannan kuce meye abin tsoro
Amal tace Abu Binta wayan nan yayyu nane su yan2ne Yaya Aqeel da yaya Arif kuma yanzu sun zama yayyinku
Abu tace tab bahi kuka dauka tinda kuka tsorata mu saina rama yasin
Aqeel yace aikin gama ramawa Wannan kwalliyar taki kadaima abin tsorone dana ganta fa sanda na tsorata saina dake kwai nai mata magana
Amal tace haba yaya Aqeel meye abin tsoro a Wannan kwalliyar kuma
Arif yace bazaki ganiba ai tinda ancika miki burinki ankawo miki qawaye ko saida kawayan naki wari sukeyi dan haka Akwai aiki a gabanki
Binta tace kut da alama yanzu baki zeyi jini suwaye suke wari
Abu tace barsu dani nice nan daidai kai nunan rana dani kake magana bawai kai makahiba ko a kaina dakai zan rife ido namaka abinda nakewa maza a qauyen mu Yasin
Aqeel yace Amal kinyarda cewa kinada aiki wacce macace zata Tsaya yin fada da namiji inba kucakaba dawani fuskarki dayaci wuwar kwalliya kamar wata Aljana
Arif yace maza kuce zakuyi abinda kukeyi a qauye ne idan kukayima dariya zasu muku masu fada da maza Anan abuhu ake sasu a kulle aba kura
Abu tace Amal kike kowa sudai wayan nan nunar ranar babu wata magana me dadi a bakinsu inaso ki fada musu cewa karsu bari nafara dasu banida kyau
Aqeel ya hade rai yace kifara damu kigani kucaka qazama kawai kika kara ce mana nunar rana saina zubar miku da hakori
Yana gama fada suka shiga daki suka rufe
Abu tazube kasa tana tumami tana dukan dakin Aqeel tana cewa Yasin zan samu lokacin ka tinda kace min kucaka mun kullada kai Yasin
Amal tace yi hakuri Abu baze sakeba daso kiji
Binta tace haba Abu kinbani kunya wayan nan zaki Tsaya kinawa haka sekace bakece Abu ba
Abu tace hakane kuma natahi
Amal tace kokefa kuzo muje dakin Ku
Suna tafe suna hira harsuka karasa qanhin jikinsu na dukan hancin ta tin tana daurewa harta kasa ta koma toshe hanci
Amal tace ga dakin Kunan amma gaskiya kusamu kuyi wanka kanshin tiraren naku yana damun mutane kusamu kuyi wanka koda ya ragu
Binta tace tab waikinji Abu
Abu tace munfiso kanhin yafi hakama tinda mun higo binni baraini tsaka ninmu daku
Amal ta zauna akan kujera tace kuyi wanka nikuma zan kawo muku tirare ma kanshi wanda idan kunfesa kunje guri kanku karasa tiraren yarigaku karasawa
Binta tace bar abinki bama so kanhin tiraren mu basemun fesaba kukuma kince saikun fesa na mune na gaskiya naku kuma jabine
Yanzudai Ku zauna Ku huta ina zuwa cewar Amal
To sukace gaba dayan su
Binta ta tashi tana kalle kalle ta Bude bandaki ta shiga tana kalla wanda ya mata kyau kuma ta taba
Binta tace Abu kinsan me su yan binni basa kahi
Abu Tataso tazo gurinta tace meyasa kika ce haka
Binta tace kalli kiga daga randar yan binni sai madubi da baho ba gurin kahi muma daga yau munde na kahi
Tace tab gayu hikenan dai binta kinga
Binta tace bakin gurin ne kina tabawa ze fara magana hiyanzu Ankulle bakin hi bazeyi maganaba
Abu tace Niko zanso naji abinda zece ta danna gurin
Ruwa ya fara zubowa daga sama binta tasa kara
Amal ta taho da gudu
Tace lpy
Abu tace kinga bada munaba amma ana ruwan sama
Amal tace tabawa kukayi Wannan da kuke gani idan zakuyi wanka zaku kunna shi
Tanan ruwan ze Zibo
Wannan kuma abin