Header Ads
Showing 39001 words to 42000 words out of 46028 words

Chapter 14 - YAR KWALLIYA COMPLETED Book by Husba'ahfama.txt

Ads the beginning of article before Image

Unknown   

03 Jul 2024

441

Ads at the middle of Article

kuma su


Abu da Binta suka sauke Al-Qur'ani me girma lokacin yakama suna ss3 suna daf da zana neco da waec


ranar Asabar yakama


dawowar su Aqeel Arif daga America inda suka dawo da aikin su Nigeria gida ya hargi tseda kanshi dan Binta ce a


kitchen tana musu girki Amal na dinka musu kayan da zasu Sa Abu Asibi da kande kuma suna gyara gida gida yayi kyau


sosai bayan sun gama komai suka je sukayi wanka Abu ta musu KWALLIYA na azo a gani suka saka kayan da Amal ta


dinka musu sunyi yau sosai lokanin suka kira hajiya sukace mata gasunan zuwa gida jirginsu ya sauko Alhaji Nasir


ya turo direba yadauko su ya kaisu gida motarsu na shigowa hajiya tayi waje cikin farin ciki take musu Sannu da zuwa koda suka


gaida hajiya tace suje suyi wanka su fito basu jimaba wajan yin wanka suka fito a dining suka zauna suka samu hajiya a zaune tana jiran fito warsu


Aqeel yace mommy gidan ba kowa ne ina Amal da kucakan "ya'yan ki


Bazaku tam bayi matan kuba sai kucakan yarana


Mommy rabu da matan nan nina tabbata ko mun gansu baza mu so suba saboda bamu mukace muna soba cewar Aqeel


Mommy burina naji abincin nan a cikina zanfi kowa farin ciki jiwani kanshi da yake tashi cewar Arif


Aqeel ya bubude komai ya gani "bakarya zeyi dadi sosai bari na zuba mana yazuba musu suka fara ci


Takun tahowar mutane sukaji takalmi na kara suka dena cin abinci suka Tsaya suga waye


Aqeel a zuciye yace momi waye Wannan yake cika mana kunne da karar takalmi


A'a waidame kuka dawo gidan nan ne dagajin karar takalmi sai masifa har yanzu baka canza ba Aqeel


Mommy karnayi magana idan andameni kenan cewar Aqeel


Arif yace Naji dadi da kauyawan nan basa gidan nan harna fara jin iska na shigata ta ko ina wlh


Kai koni ai duk wanda yayi farin ciki bekai ya nawaba nida yaran nan suka kusa hauka tani cewar Aqeel


Natau sayawa mazan da zasu aure su dankuwa rabon fada zasuyi tayi nasani gurin yan sanda kuwa harse yakai idan ankai Kada ana jin sune za a kori karar cewar Arif


Wai a binci zakuci ko tankamin yara zakuyi


Yi hakuri mommy bari muci


Sunaci Aqeel ya kware


Hajiya tace a kawo musu ruwa


Tinkafin su fito kanshin tiraren su yarigasu kara sowa Aqeel da Arif suka baza idanu dan ganin kosu waye Abu da binta suka fito suka Tsaya suna murmushi Aqeel da yake tari Cak tarin ya tsaya Aqeel da Arif suka maida kallon su ga hajiya


Hajiya tayi murmushi "kubasu ruwa


Suka taho tuni Aqeel da Arif suka zo gurin su suka anshi abinda suka zo dashi suna musu murmushi


Hajiya dariya kawai takeyi Amal na labe tana kallon su


Aqeel yace kuzo ku zauna mana tsayiwa be kama ce kuba da ajinku da komai


Abu da Binta suka zauna


Arif yace mommy wayan nan fa ban taba sanin suba wasu yan uwan nakine da bamu saniba


Hajiya tayi dariya " Aqeel kasha ruwa mana waiba kwarewa kayiba


Mommy manta kawai naga abinda yafi ruwa kaga mata kamar su sukayi Kansu


A'a baze yiyu Ku zauna kuna tanka yaran mutane ba kuci abincin Ku kutashi Ku tafi cewar Amal


Arif yace ina kika shiga tin dazu nake nemanki ya kalli su binta yace sunan Arif shikuma Aqeel ya nuna shi Wannan kuma Amal kanwa tace


Yaya dan Allah base ka gabatar da niba sun san Nifa munjima tare dasu fa


Aqeel Ya sunkuyo da ita "suwaye wayan nan wlh sun tafi da zuciyata musam man ma Wannan da muke kallon juna


Amal Takalle ta taga Abu yake nufi ta maida kallon ta ga Arif da yazuba uwar tagumin yana kallon binta yana murmushi


Amal tace Yaya Arif kallon ya isa haka fa mommy ki musu magana


Aqeel yace karkice komai mommy banaji bana gani sai a binda yake ga bana
Yafada yana yiwa Abu murmushi






























New writer's


Hakan take *husba'ahfama*🌹🌹💋




👠👠👠👠👠👠
👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠
👝👝👝
👠👠
👝


💄💅 *'YAR KWALLIYA* 💅💄


👝
👠👠
👝👝👝
👠👠👠👠👠
👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠👠




Written by *husba'ahfama*




51-52


Hajiya tayi murmushi "Wai dan Allah bakuji kunya ba kucakan 'ya'yan nawa a gabansu kuke haka


Hankalin Aqeel da Arif ya dawo gurin ta


Da kuke kallona karya zan muku sune dai Ku kalle su da kyau


Aqeel da Arif suka kalli Amal


Tace maganar dai 1 ce ga kucakai gaku


Aqeel ya girgiza kai "baze yiyuba wayan nan yaran da basuda hankali zaku hada da wayan nan kyawawan yaran


Arif yace kamata yayi Ku bawa yaran nan hakuri saboda hadasu da kukayi da kaza man yaran nan masu warin mushe


Sosai maganar su na konawa Abu da Binta rai dakewa kawai sukeyi amma ina sunkasa sunce wa Kansu idan suka sake fadar wani Abu mara dadi bazasu hakura ba


Aqeel da Ari suka kalli Abu da Binta sukace Ku jiramu muna zuwa


Dagudu suka je suka dawo han nunsu dau keda leda Aqeel ya mikawa Abu
Arif ya mikawa Binta


Atare Aqeel da Arif suka ce tsara barku na America


Amal tace yaya ina nawa


Sukace ke mun saba kawo miki yaudaya dan bamu kawo mikiba


Hajiya tace au Allah abin hakane

Suka sunkuyar dakai suna Sosa keya


Abu da binta Suka ansa a gurin suka bude Abu dai wasu ran tsasun kayan KWALLIYA ne a ledar


Binta kuma wani hadaddan a bincine a ciki binta jiki na bari takai baki tanaci harda rufe ido nan ta shiga zaiyano abinda aka yi girkin dashi


Abu ta kalli binta sukayi murmushi Abu ta zane fuskarta da KWALLIYA da yasanta dashi harya ke cemata me KWALLIYAR Aljanu tana gamawa


Tace nunar rana na gode Sannu da zuwa sai dai banji dadin dawo warkuba da bakwanan nafi jin dadi iska na shigar mu


ta ko ina yanzu kuma babu
qazamai masu warin mushe sun hadune da kuka rude a Kansu mune dai ba wasuba


Aqeel da Arif suka kalli juna


Amal tayi dariya "yaya kun yarda yanzu


Aqeel yace har yanzu muna kokwanto taya kucakan nan za ace sune wayan nan kyawawan yaran gaskiya da sake


Binta tayi gyatsa tace Yasin ba sake munedai kalli da kyau ce maka akayi zamu cigaba da zama a hakane bazamu canza ba


Arif yace sune sune mommy ya haka meya faru da bama nan Amal yi mana baya ni


Amal tace ba lokaci gadai mommy kila ita ta fada muku Fatima zainab kutaso mutafi


Ke ina zaki dasu ke ki tafi kibarsu bamu gaji da ganin suba


Binta tace duda KWALLIYAR Aljanu


Aqeel yace yafi miki yau nida zaki dinga yikullum ma sainafi kowa jin dadi dan juyo naga


Yasin ka goge min handa ni kaga tafi yata


Aqeel yace kokin tafi saina biyoki Yasin Wannan KWALLIYAR taki ta tafidani waiyoo zuciyata


Arif yace nakaro miki wani


Binta tace banaso abin ba dadi Yasin nadai cine kawai


Bakomai nakawo miki wani


nayi me dashi so kake cikina ya fashe


Allah ya kiyaye na bari da anjima zan siyo miki masu dadi


harararshi tayi suka tafi suka barsu a gurin


Aqeel yaje kusa da hajiya "mommy meya faru da bama nanne kuma suwaye matan da aka aura mana


Hajiya ta gyara zama tace kucakai qazamai masu KWALLIYAR Aljanu sune dai matan Ku yanzu kuma kukace masu warin mushe ko da kyau nagode Allah dayasa kuka fada a ga bansu


Arif da Aqeel suka kama kai


Arif yace kuskure ne mun riga munyi yanzu ta ina zamu fara gyara wannan kus kuren da mukayi


Hajiya tayi dariya "yanzu kuma kuce min kucakai qazamai sunyi kuna son matan naku kenan


Sosai maganar da hajiya ta fada ya taba musu rai dan itace yasa basuce komai


Arif yace mommy bakyau Tina baya


Aqeel yace mazane mufa hanyoyi da dama saidai Yasin mommy kun gyara su sosai godiya muke kun iya zabe mata sunyi kaga mata na sawa a gaban mota


Hajiya tace sudin


Sukace mudai bari muje muhuta da ganan kuma mufara gyara garinda muka bata Mommy sai anjima


Tace mujima da yawa har suka tafi dariya suke bata


Abu kai kawo takeyi a cikin daki Binta da Amal na binta da kallo


Abu tace gaskiya nunar rana sun raina mana hankali kinajin abinda suke fada a kanmu fa Amal qazamai kucakai harda warin mushe


Amal ta taso ta tsaya kusa da ita " meye na damuwa Abu da kenan yanzu haka kuke Ku gode Allah cewa kun shiga zuciyar su yanzu lokacin kune


Idan nace hukun tasu zanyi to zanmusu babban hukun ci saidai zanmu musu daidai da su cewar Binta


Yauwa Abu abinda nake so kuyi kenan


Koda Arif da Aqeel suka shiga daki da niyar bacci kasawa sukayi dankuwa fuskokin su Abu da Binta ne yake dawo wa


kowan nen su tareda mamakin yanda akai suka gyaru sai juyi suke yi koda suka ga haka baze kaisu ba suka tashi suka nufi dakin su Binta da Abu


Ahankali suke tafiya dan kar hajiya ko Amal wani ya gansu suna karasowa zasu Bude kofar


Amal ta gansu "da karfi tace yaya meya faru me kukeyi Anan


Nanfa suka shiga in ina


Amal tace na gane bacci sukeyi


Ke karya zaki mana suwaye suke hira a ciki cewar Aqeel


Arif yace bansan gulmar da ya fito da keba ko dai Sa ido kika koma yine bamu saniba


Amal tace su yaya kenan duk abinda zakuce baze dame niba kuma ko a gefen takalmina kuka cewa matanku qazamai kucakai


Aqeel ya daka mata wani tsawa mai razanar wa ta tsorata sosai "yace koda wasa karki kuma hadasu da Wannan kallaman inba hakaba bakinki zeyi jini


Arif yace mutane sunzo gurin matan su kinwani fito kin tsare mu da surutu wuce ki shiga daki komu dakaki yan zun nan


Amal dariya ne yake niyar kuf cemata ganin yanda suka gigice akan Abu da Binta yau daya dagudu ta shiga ta rufe


Zasu shiga basu san hajiya na bayan suba " mezaku shiga kuyi


Aqeel yace bacci zamuyi mommy


Hajiya ta zare ido "A ina din kunga inda kuke niyar shiga


Arif yace hakane Ashe ba dakin mu bane gurin Amal muka zo


Baga dakin taba


Aqeel yace hakane mun Bude yaki buduwa shine zamu duba dakin nan ko tana ciki


Hajiya tace me kuke boyewa ne kwata kwata maganar Ku ba gaskiya kundawo a gajiye kuje Ku kwanta Ku huta kuzo Ku wuce ina kallon Ku


Arif yace mommy


Karka ce komai kuje Ku kwanta anjima na nan


Haka suka tafi badan sun soba Abu da binta na jin duk abinda ya faru dariya sukayi

Hajiya ta shiga daki


Binta tace ko bamu muku komai ba Wannan ma ya isheku damuwa damu zuwa inda muke yanzu kuka fara


Suka Sa dariya suka tafa


Koda suka shiga kasa bacci sukayi suka dawo falo suna kallo bawai dan suna gane waba


Amal ta shiga dakinsu Abu da Binta hannunta daukeda kaya "aikinku ze fara daga yau suna falo kuje


Binta tace to muna zuwa


Abu tace Wannan fa


Tace sawa zakuyi


Ta ajiye musu ta fita


Riga da wandone sunyi kyau sosai


Abu da Binta kowa ya dauki nashi yasa kayan ya hau da jikin su dan kayan sun yi kokarin nuna dirin jikin su gashinsu parking
dinshi sukayi da ribom kalar
wandon jikin su


Abu ta musu simple make up


suka fito suna ta fiya kamar bazasu taka kasaba wayo yinsu rike a hannu suka zauna a kujera me kallon su Arif da Aqeel


Cak suka Tsaya suna binsu da kallo Aqeel ya kalli Arif


Arif yayi gyaran murya "dama muna son magana daku sai Gashi kun fito munji dadin hakan dakyar ya iya karasa maganar tare da kauda idonsa a kan Binta da ya rasa wana irin kallo yake mata


Aqeel tuni ya rasa inda zesa kanshi dayayi niyar yin magana sai yarasa abinda zece nunfashin shi na dauke wa Arif harya fishi karfin hali


Binta ta wa tsawa Arif wani kallo "muba dan Ku muka fitoba munfinto yin kallo kubari sai wani lokaci


Aqeel yace ya..... Cak maganar ta tsaya Yakasa kara sawa ya shiga buka kafa


Abu tace dan Allah kayi a hankali karka fasa gurin kaga harya fara rawa


Ya dauka da gaske take yadauke kafar shi yana kallon gurin


Arif yace kumanta da komai mun yarda munyi kuskure saidai yanzu zamu gyara daman cewa mukayi


Binta tace dan Allah kayi shiru maganar ka nasamin ciwan kai kuma ma kai kadaine zakai ta magana shi nunar rana baya magane kokuma sabon rainin wayone hakan


Aqeel yace ba... haka bane ni in...


Abu ta tashi ta rike hannun Binta " kabari randa ka iya magana saika fadi abinda zaka fada
Suka barfalon cikin tafiyar daya gigita kowan nan su hatta Arif dayake daurewa yake magana yanzu kam yakasa dan shikadai yaga abinda ya gani


Aqeel kwanciya yayi kan kujera kamar mara lafiya






































New writer's


Hakan Take *husba'ahfama* 🌹🌹💋


👠👠👠👠👠👠
👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠
👝👝👝
👠👠
👝


💄💅 *'YAR KWALLIYA* 💅💄


👝
👠👠
👝👝👝
👠👠👠👠👠
👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠👠






Written by *husba'ahfama*




53-54


Suna shiga suka ga Amal suka tafa sukai dariya


Amal tace ina zuwa tayi waje gurin su Arif


Ta zauna taga ba wanda ya kulata "yaya sannun Ku da hutawa


Ido suka Bude suka kalle ta suka dauke kai


Tace Yaya a kwai wani temako dazan iya yi muku


Aqeel yabu de ido baki na rawa " temako mezaki iya yi mukan mu mun kasa saike kice musu me fadi ina jinki


Yaya kenan karka raina kwakwalwata zanyi abinda baka zataba nice nake tare dasu zan iya


Aqeel ya daga mata hannu "jeki Amal dan Allah kinbi kin cikamu da surutu da Wannan surutu daba gurin su kika je kika gyara muba


Arif yace zaki iya Amal nasani sosai kece kadai kika rage mana kice musu su saura remu koda baza suce komai ba Kinji


To shi kenan nayarda zan musu magana amma saboda kai yaya Arif inda saboda yaya Aqeel ne ba abinda zance musu


Arif yace yauwa qanwata tashi kije


Tace Ehhto zantafi bazan tafi ba yaya Arif Usman ya dameni akan ya turo iya yansa maganar aure gannin ba kwa nan yasa bance komai ba amma Ku ya kuka gani


Arif yayi dariya " Usman mutum ne nagari kuma duk macen da ta aure shi tayi Sa a kekanki kin sani Amal indai kina sanshi ba matsala kina gama makaran ta sai ayi bikin Ku kinga kina she karrar karshe


Arif yace ke kina sanshi


Amal ta sunkuyar dakai


Aqeel yace dan Allah Arif kalli ita da kanta ta taso da zance daga tam bayanta tayi shiru


Arif yace jeki Amal na gane Allah ya sanya alkyairi


Aqeel yace ya zakace ta tafi batace komai ba fa


Arif yace duk da bata ce komai ba yana yinta ya nuna tana sanshi ka kula da haka


Bankula da komai ba sai matata Ni tamayi aure ta tafi mu huta kila idan ta tafi su saura remu nida kaina zance


Usman ya turo kuma bazan bari a sa lokaci me tsawo ba
Bari daddy ya dawo nizan fara mishi magana


Kiran sallar maga riba sukaji suka tashi sukayi Alwala suka je masallaci a masallaci suka zauna har a kayi isha'i tukun na


suka dawo gida Abincin dare ma kasa ci sukayi zuciyar su cikeda tina nin Binta da Abu


Washe gari da Sa fe Abu Binta da Amal suka shirya ma yan gida abin karyawa basu jira fito war suba suka ci nasu suka tafi


dakin Amal suna kallon ankon su da bata karada dinka waba Amal taci gaba da dinka musu ankon bikin kawarsu da zasu je


a yau tin kafin ta gama din Kawa suka da meta da tayi sauri suna zaune a dakin harta gama kowa ya dauki nashi yana kalla


Abu tace duk nawa yafi naku kyau dame musawa


Amal tace babu me musawa idan yaya Aqeel yace yayi kyau magana ta kare


Binta tace fada mata


Amal tace harda kema ai yaya Arif na nan zegani jiya sukace na Baku hakuri Ku Tsaya kuji a binda zasu fada muku nimadai gaskiya Ku Tsaya kuji wata kila maganar Nada mahimmanci


Sukayi shiru


Abu tace kin san me harna kagu naga munsa Kayan nan zamu bada kala


Sosai ma kuwa yan gurin hankalinsu ze dawo kanmu mu kuma zamu dinga daga kai da yau ki cewar Binta


Amal tayi dariya tace "au Allah abinda za kuyi kenan idan munje karku manta dai

Ads At the End of Article

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login
Footer Ads