Showing 42001 words to 45000 words out of 46028 words
Chapter 15 - YAR KWALLIYA COMPLETED Book by Husba'ahfama.txt
Unknown
03 Jul 2024
443
Ku matan aure ne
Abu da binta sukayi dariya a tare sukace "mun fiki sani tinda igiyoyin na kanmu bari muje dakin mu muna zuwa
Amal tace to
Suka fita tabi su da kallo
Karfe 4 nayi suka shirya tsaf cikin material Ja sunyi kyau sosai suka fito falo suna kanshi tirare Arif Aqeel da
Hajiya na zaune a falo tinda
suka fito Suka dauke hankalin Aqeel da Arif duk wani motsin da Abu da Binta zasuyi akan idon su Abu da Binta suka gaida hajiya ta amma
Har kun fito ina ita Amal din
Abu tace tana ciki yanzu zata fito ta gama shir yawa
Hajiya tace bari naje gurin ta
Hajiya ta tafi ta barsu a falo
Aqeel yace ina zaku baku sanar da muba yanzufa ba kamar da bane kuna karkashin mu duk inda zaku sai da sanin mu idan mun amince kuje shikenan idan bamu aminceba kuma Ku hakura
Arif yace fada musu nasaki baki ina kallon ikon Allah Baku tam baye muba zaku fita da izinin wa zaku fita
Abu da Binta suka kalle su basu ce komai ba
Arif yace kuyi magana da izinin wa
Binta tace dan Allah bana son haya niya surutunka ze samin ciwon kai mun fadawa mommy shi kenan
Aqeel yace mommy ce take auren Ku da zaku tam bayeta ina zaku jema tukun na
Abu tace bikin kawar mu sannan kuma ba a gidan Ku muke ba balle kuce dole sai mun gaya muku a gidan mu muke
Arif yace tanan kuka fito to shikenan zamusa a gobe kutare sai muga idan kun tare kai tsaye zaku dinga fita
Binta tace tab babu inda zamu je muna nan Anan zamu zauna dakuke cewa mu tare qazamai kucakai damu zaku tare a gidan Ku a'a ajinmu bekai nan ba
Aqeel yace injiwa kunkai har kunyi yawa zamu yiwa mommy maganar tarewar dan Allah kuma Ku goyi bayan haka kunji
Abu tace waaa mu ba abinda zamuce kuda kuka baro zancen kusan yanda zakuyi yama za ayi kucakai masu warin mushe Susa baki a maganar Ku
Arif yace dan Allah Ku mance da Wannan maganar tsautsayine da subutar harshe yanzu kun wuce haka sai dai a jera Ku da manyan mata masu ji da Kansu
Binta tace kinajin dadin baki irin nasu ko maganar da kake fada bekai zuciyar kaba kafada ne kawai dan ka ganmu kuma maganar ka bazeyi aiki a kan muba
Aqeel yace ba maganar dadin baki Anan kufus kan cemu kuskure mun Riga munyi kumance da baya yanzu a kar ka shinmu kuke be dace muna fada kuna fada ba kunsan da haka tinda har sauka kunyi
Abu tace ko to shikenan kunga tafiyar mu idan ta fito kuce mata ta samemu a can dan kun bata mana rai bazamu jirata ba
Aqeel yace karku sake Ku fita bada izinin muba
Abu da Binta Suka kalle su
Arif yace bamu Baku izinin fita ba da ga yau Anan zamu fara gwada muku ikon mu a kanku
Ganin da gaske suke yasa Abu da Binta Suka kalle su suka koma ciki rai a bace dakin Amal suka je suka samu hajiya na dakin
Suka zauna rai a hade Arif da Aqeel Suka biyo bayan su dakin Suka shi ga rai a hade hajiya ta bisu da kallo daya bayan daya
Me kuka musu naga ransu a bace
Aqeel yace mommy kiji wani kwado fita zasuyi bada izinin muba mukace da izinin wa zasu fita sukace da izinin ki
Shine muka ce musu ke kike auren su mune nan maza jansu na aure ko sunki ko kunso ba a canzawa tuwo suna bazamu taba rabuwa da kuba
mutu karaba ko dan Wannan bazaku sassauta mana ba dan Allah Ku duba halin da kuke shirin jefamu mana Amal kince
mubar komai a hannun ki me kikayi a kai nayi zaton zanga sauyi Ashe wani sabon salon zasu fito dashi da ana tsaga zuciya damun tsaga kodan kuga gaskiya qaunar da muke muku
Arif yace irin qaunar da muke muku bamu taba nunawa wata mace ba dan'uwana yayi gaskiya Ku duba fusko kinmu shikadai ya isa ya gamsar daku
Hajiya shiru tayi tana jin ikon Allah a gaban ta suke furta Kalmar so da qauna
Kalaman nasu na faran tawa Abu da Binta rai "ko banza qauyawa kucakai sun kai matsayinda sonmu yake wa halar da Ku a zuciya gaskiya mun ciri tuta Abu ta fada a zuciyar ta
Abin kamar A film maza irinsu Arif ne suke qaunar mu mutanen da su kaje guri daban daban amma yanzu sun zabe mu sun kuma yi na am da zabin iya yansu gaskiya a jin-jina mana Binta ta fada a zuciyar ta
Dakin yayi shiru kamar ba mutane
Amal tayi matukar jin tau sayin yayyun nata cikin muryar kuka" Abu Binta lokaci na kurewa fa idan bamu jeba bazata ji dadi ba
Abu da Binta ko mutsi basu yiba
Hajiya rasa abin cewa tayi kallon su kawai takeyi
Arif yace da Alama Baku yarda ba ko to shikenan kuje sekun dawo duk abinda ya Sa memu kune sila
Jikin su Binta yayi sanyi
New writer's
Hakan Take *husba'ahfama*πΉπΉπ
π π π π π π
πππππ
π π π π π
πππ
π π
π
ππ
*'YAR KWALLIYA* π
π
π
π π
πππ
π π π π π
πππππ
π π π π π π
NASADAU KARDA WANNAN SHAFIN GAREKU *mahaifana* bazan manta da kuba nagode da so da qauna hakika rayuwa bazeyi dadiba idan baku Allah ya kara muku lpy da nisan kwana Ameen πππππ
YAN'UWA RABIN jiki π
Bazan manta da kuba
Alhaji Muhammad AUWAL
Anty hajara
Anty Aisha
Anty Fatima
Yaya ABUBAKAR
Anty halima
Kune jinin jikina rabin zuciyata ba abinda ze yiyu idan Baku Allah ya barmu tareπΎπ»π»
Written by *husba'ahfama*
55-60
Hajiya taja dogon numfashi "Aqeel Arif kum manta cewa ina gurin ne
Mommy Kiyi ha kuri gaskiyar zuciyar mu muke fada musu kila suyarda idan sunji cewar
Hajiya tace kuyi hakuri yanzu kubar su suje gurin bikin babbar qawar suce ita baza taji dadi ba idan basu jeba ina rokan alfarma a barsu
To mommy suje amma karsu dade saboda maza nasan baza su rasa maza a gurin ba koda yake suzo mu kaisu cewar Arif
Hajiya taci gaba da cewa Aqeel Arif zan yiwa su Abu magana zasu gyara insha Allah
Arif yayi wani irin murmushi "To bakomai Ku taho mu tafi
Abu Binta Amal Arif da Aqeel suka fito jiki a sanya ye suka shiga mota Arif ne yake tuka mota Binta a kusa dashi baya
kuma Aqeel da Abu sai kuma Amal da take gefen su suna tafiya suna satar kallon juna har suka karasa ba wanda yake
cewa komai suka fito harda su Aqeel suka je gurin Amarya taji dadin ganin su ta musu sauka ta mu samman Sukayi hotuna
Abu tace mata zasu tafi suka dauki kautar da Suka zo mata dashi suka bata Amarya taji dadin kyautar ta musu godiya
suka shiga mota suka dawo
gida suna dawo wa hajiya tayi kiran Abu da Binta tayi musu nasiha hakan ya kara kashemusu
musu jiki haka suka lallaba Suka shiga daki nasihar da hajiya ta musu na dawo musu
Suna shiga ana kiran sallah
sukayi sallah Suka kwanta wayo yinsu ya shiga kara ko da suka ga number ne ba suna suka ki dagawa saida number
ta damesu da kira tukunna suka daga sallama akayi cikin nutsuwa tareda kiran sunan kowan nen su hakan yasa suka kara gyara zama
Binta cikin mamaki tace dawa nake magana
Shiru yayi bece komai ba jin shirun yasa zata katse kiran yasa yace
Ni ne mosoyinki
Wa kenan dan sunada yawa
Sarai ta gane me magana
Mijinki Arif nakira ne na
Kafin ya karasa "ya wuce karka damu mune zamu baku hakuri
A'a Fatima mune muka jawo duk abinda ya faru da bamu furta irin kalaman da muka furta a kan kuba nasan daba za Ku mana haka ba kuyi hakuri hakan baze sake mai-maita kan shiba insha Allah
Dan Allah karka sake bamu hakuri mune ya dace mu baku hakuri baza mu sake fada kuna fadaba a matsayin mu na matan koba komai ya wuce zaku Sa memu yanda kuke so
Naji dadin jin haka yanzu yaushe kuke ganin ya dace Ku tare
Abu na gani a gefe daya tana waya harda dariya Aqeel sarkin zuciya yana ta tsara Abu
Aqeel yace zainab yaushe kuke ganin ya dace Ku tare
Abu da binta suka kalli juna
Kamar sunsan abinda aka fada mata shi aka fadawa Binta
Abu tace zamu fara waec da neko sai dai inmun gama tu kunna
Aqeel yace a'a zainab baza a yi haka ba kutare ba komai idan kuna gidan namu zamu barku Ku je Ku zana jara bawar Ku ba komai
Abu tayi dariya "na sani shiyasa nace Ku bari mu gama zanawa a gidan mu .mukanmu zamufi jin dadin haka
Aqeel yayi shiru "to badan munso ba dan dai kawai hakan ze faran ta muku shiyasa
Abu tace godiya Muke haka suka shafe a wanni suna hirar masoya kafin suka yi sallama da juna Suka kashe wayo yinsu suka kwanta bacci
Washe gari Usman ya sake kiran su Arif akan maganar Amal aqeel yace mishi karya damu Alhaji na kan hanyar
dawowa idan ya dawo zasu sanar dashi Usman yaji dadin jin haka sosai gurin hajiya suka je suka sanar da ita tayi farin
ciki da jin hakan bayan Alhaji ya dawo ya huta Aqeel da Arif Suka sanar dashi Alhaji Nasir ya yaba da hankalin Usman ya
kuma san mahaifin Usman shiyasa yayi saurin amincewa da su turo ayi maganar aure suna sanar da Usman Yaji
dadin jin haka dan haka ya turo iya yan Sa aka saka ranar aure wata1 Alhaji nasir yace baya son lokaci me tsawo
Hajiya na zaune a falo tareda su Abu Binta da Amal suna hira Aqeel da Arif suka zo suka zauna
Aqeel yace mommy me kuka fara yine akan maganar auren Amal dawani abinda zamu taya Ku
Hajiya dariya tayi tace munyi komai ranar kawai muke jira Da kuma fatan Allah ya kaimu da rai da lpy
Atare suka ce Ameen
Arif yace dama mun yanke shawarar kaisu su zabo abinda sukeso ne mommy shine mukazo muji ko kina da sako
A'a ni banida sako idan matan kune gasu nan Ku dauke su Ku tafi yanda kuke Sosa keyar nan nasan abinda ya rage ku tam baya kenan
Arif yace A'a mommy da bamuyi niyar tafiya da suba tinda kince suje shi kenan Ku taso ba komai
Hajiya tayi dariya "to shi kenan kuje Ku kadai su kuma Ku bar su Anan tinda badasu kukayi niyar tafiya ba
Aqeel ya za bura " mommy kinriga kin Sa musu rai ki barsu muje kawai idan kika hanasu baza suji dadi bafa
Amal Abu da Binta dariya sukeyi jin ga abinda suke so sai suce hajiya ce tace haka
Arif yace Ku taso mu tafi Abu da Binta kamar jira suke suka mike Aqeel da Arif na ganin su suka mance da hajiya da Amal
suka koma wa matan su suna tafe suna musu magana cikin rada suka yi hanyar fita ganin basu da niyar juyowa suyi wa Amal magana
Hajiya tace Amal din ta fita kenan
Aqeel a kun yace "kinga yarin yar nan ko mommy kina kallo ita na fara yiwa magana da magana nata da wan nan zaman da tayi yaci ace ta kai waje amma dube ta ki gani
Arif yace gaya mata wan nan san jikin naki ba inda ze kaiki gwanda ma ki dena gidan wani zaki yanzu idan kinje gidan Usman abinda zakiyi kenan
Amal baki ta saki tana kallon ikon Allah yanda suke shirin Dora mata laifi tana ji tana gani
Amal tace yaya dan Allah kun manta dani abinda zakuce kenan hasa Lima bada ni kuka yi niyar fitaba shiyasa suna tashi kuka tafi
Aqeel ya dawo kusa da ita ya zauna "Amal taso mu tafi zaki iya tafiya kona Goya ki abinda kike so mu muki kenan kadai
ba karamar yarin ya bace da zamu dinga yi miki magana cikin rarrashi idan zaki ki taho idan baza kiba gaba ta kaimu
Arif yace baza taba tace taho mu tafi tana bata mana lokaci
Injiwa yanda ba kwaso naje kamar naje na gama kome za ayi ko a siya nima a siya min
Arif yace kinga Usman Anan ne da zakice haka ba abinda zamu siyar miki idan kin bimu yarin ya kinje a banza
Bakomai nayi gaba Ku biyoni a baya
Amal ta bisu badan sun so ba haka Aqeel da Arif sukaita hade mata rai ko a kanta ita da Kansu suka gaji suka koma
yanda suke Kaya suka siya musu bana wasa ba daga Abu Binta har Amal suka biya ta gidan cin abinci sukaci Aqeel
da Arif sun zagaya dasu guri da ban daban dasu hakan ya kara saka sha kuwa tsaka ninsu da matan su suka fahimci junan su sosai
hakan yasa Amal ta dena jin kewar rabuwa dasu sai dare suka koma gida har dakin su Aqeel da Arif suka rakasu
suma suka wuce nasu dakin bayan sunyi sallah suka Ciro littattafan su suna karan tawa saura kwana 5 su fara waec
Bayan sun karan ta suka kwanta bacci saida safe suka Ciro kayan da maza jensu suka siya musu suna dubawa
Kayan nan sunyi kyau ko Binta
Sosai ma wai yau lpy kuwa Amal bata shigo ba ko duk baccin ne
Zo muje suna zuwa suka samu kofar dakin a Bude suka shiga kan gadon suka dira Amal a tsorace ta Bude ido
Abu da Binta suka Sa dariya suna ce mata matsora ciya
Cikin muryar bacci tace ba batun tsoro Anan koku nayiwa haka saikun tsorata ina nan lokacinda kuka zo dokan Ku su
yaya sukayi a kafa kuka ce barayi barayi Amal Allah ya Baku hakiri gidan Ku muka zo
Au abin yar Tina baya ne to ai shi kenan kije gaban yayyunki ki fadi haka Abu na gama fada tasa dariya daga ita har Binta
Binta tace dafa munyi hauka wauta iya san ranmu kunyi hakuri damu
Amal tace ni kanhin tiraren nan nafi so dama kunga biki ya maso yakamata kufara tanadin tirare na musam man danni da mutane tirare da ze fasa taro yasa a to she hanci
Suka kara fashewa da dariya
Abu tace wai na gode Allah na da na dena Wannan haukan koyan zu ya zanyi idan kanhin na Jikina
Amal tana dariya "gaskiya zan g
aya miki inda kina shiga suna to she hanci yanzu kam daki zasu miki su kulle ki saida mu Tsaya daga waje mu gaisa harda ke Binta
Bakomai tinda za kuzo mu gyai Sa meye a ciki kanhi rahamane ga Almiski a bakin mu
Tana gama fada suka Sa dariya
Amal tace dan Allah Ku barni haka kar cikina yayi ciyo kuzo muje muci abincin nasan kuma Baku Ciba
Yasin kuwa kamar kinsani ke muke jira mutafi
Amal tace Yasin din nan baze fita daga bakin Ku bako
Binta tace bama fada sai in munason Tina baya
To shikenan mu tafi
Suna tafe suna hira har suka karasa dining Suka ci abinci saiga Asibi da kande
Asibi tace Amal zamu fita bazamu dade ba zamu dawo ko zaku temaka kukula da girkin dana Dora
Abu da Binta kai a kasa
Amal tace Eh zamuyi sai kun dawo
Mun gode
Amal tace bakomai
Suna tafiya
Binta tace ni gaba dayama kunyar su nake ji wlh
Abu tace ke koni manya damu saboda qazantar mu su suka fara mana Wanka daga nan muka fara sabawa
Amal dariya takeyi "to meye a ciki kila masu sun manta da zancen kune dai Baku mantaba
Binta ta girgiza kai "ya zakice sun manta bayan muna tare saidai matan nan akwai karfi wlh wani riko da suka mana haryau mun kasa mantawa
Aqeel ne yakatse musu hirar su da cewa mommy gaskiya abinda ake mana a gidan nan be da ceba
Hajiya mariya fito warta kenan taji abinda yace saida ta samu guri ta zauna "da aka yi me fa
Suma zama sukayi
Arif yace mommy ya dace da auren mu da komai amma haryanzu muna tare daku kamata yayi ace muma muna gidan mu ko
Hajiya cikin jin kunyar maganar "Arif ban gane inda ka dosa ba fa ka fahim tar dani
Aqeel yayi gyaran murya "mommy kamata yayi wan nan abincin da muke ci Anan a gidan mu ake dafawa gaskiya ana hukun tamu da yawa
Sarai hajiya ta gane abinda suke nufi saita shashantar da maganar da cewa Amal Abu Binta horan yunwa kuke musu shiyasa naga suna rama amma a sanina ana dafa abinci kowa na samu garin yaya haka tafaru
Mommy bafa haka muke nufi ba fa muna nufin yakamata matan mu su tare a gidan mu horon ya isa haka
Ko to gaku gasu
Mommy ba haka ba fa munaso ki amince su tare yau
Hajiya tace yaushe kuka zama marasa kunya ne Aqeel Arif yanzu dan bakuda kunya ni kuke fadawa haka to kunjawa kanku bazasu tareba duk abinku
Aqeel a mairaice "mommy karkice haka mana ba dadi fa shikenan zamu zama masu biyayya a gareki duk sanda kuka ce keda daddy su tare dai dai ne
Arif yace amma