Header Ads
Showing 1 words to 3000 words out of 46028 words

Chapter 1 - YAR KWALLIYA COMPLETED Book by Husba'ahfama.txt

Ads the beginning of article before Image

Unknown   

03 Jul 2024

428

Ads at the middle of Article

'YAR KWALLIYA






Bismillahirrahmanir Rahim









Wannan kirki raren labarine nayi shi dan fada karwa da nisha dan tarwa ban yishi dan wani ko wata ba






Written by husba'ahfama



1-2




Wata yarin yace 'yar shekara 15 kafa fururu komai babu fuska kuma tasha Jan baki da hoda harda gazal ta fallo da


gudu kanta daukeda tulo tadebo ruwa a guje ta fada gida Tana shiga ta saki tulun yafadi ya fashe


Nidai gaskiya bazan yar daba hikenan ni banda kata bus hine fa ya bini har inda zan debo ruwafa inna yana cemin


*YAR* *KWALLIYA* kafa ba mai fuska tasha ado hine nakamahi da danbe na fasa mihi baki hine dan bahida kunya ya biyoni gida


Yasin bazan yarda ba inna kalli yanda bakina yake zubar jini inna Abu muguwace wlh


Kayi hakuri kaji kaima da naka ina ruwanka da tsokanar ta kuma kasani sarai bazata barkaba


Au abinda zaki ce kenan to shi kenan zan turo me rama min


Kayi hakuri mana kai baka jin hakurine
Ina kotsayawa beyiba yatafi


Inna ki barhi ki barhi nace kaje ka kawo bindiga karhe kenan

Yanzu Abu Wannan rayuwar kika zaba to shikenan zandena tsare miki wlh tinda ke bakida hakuri yanzu Wannan gabjejen kato kika kama da fada


Inna hinefa ya nemi tso kanata fa


Yanzu ruwan da kika debo ma gashi kin fasa tulon kaini inna ina zansa kaina


Inna Wannan fa laifin tulun kine ina ruwanhi dani nan naso na ajiye hi hine ya fadi ya fahe sai hakuri


Kamarya sai hakuri Abu girkifa zan Dora yanzu ya kikiso ayi


To ni kome ma za ayi ayi tuludai yafahe nikuma na gaji bazan iya komawaba


Kin isa komawa kamar kinyi kin gama ga wani tulun can jeki dauka kidebo wani ruwan


Kai inna kinemo wani ya debo kinga janbaki da hudana ya kare sonake na zagaya baya na siyo


I dan har baki debo ruwan nan ba ba inda zaki Abu kin jini da kyau


hikenan zan debo


Abu ta dauki tulun tatafi


Rake yauwa bari naga


maya finda ke daure a kugunta ta kwance ta Ciro Hamsin ta mika wa me rake


Yabata rake da canji tana tafe tana sha harta karasa rafi


Yauwa wana kama wato jiya kika watsa min kasa kika gudu ko yanzu wana kama cewar Abu


Ke Abu kinga diban ruwa aka turoni ba fada ba matsa na wuce cewar binta


Ke binta me kike nufi ni wasa aka turoni kenan bari kiga wasa cewar Abu


Hannu tasa ta ture tulun dake kan binta yafadi kasa yafashe


Yauwa kinga wasa nan nafasa banza ko kinada abinyi ne


Kaiiii ni kika fasawa tulu wallahi kinyi karya saina rama Abu kome kike takama dashi kin tara kin samu ni binta saina gyara miki zama


Binta na gama fada tasa kafa ta daki tulun Abu yafashe


Nanfa Abu ta daka tsalle ta dire ta kamo wuyan Binta suka kama fada da kyar aka rabasu


Aina fada miki Abu ni Binta nice dai dai ke saina gyara miki zama


Tohi kenan idan baki gyara min zamaba nizan gyara miki kuma saikin biyani tuluna kona daka ki a gurin nan wlh


Allah ko Abu bazan biya ba kiyi abinda kika gadama koda me kika zo ni Binta na fiki


haka kikace ko to hikenan


Kallon ta Abu take tana gyada kai da buga kafa


Banga wanda ze fi karfinaba ni Abu wai saiwata banza bazara iskar damuna binta wlh kintarowa kanki aradu da ka


Hannun ta Abu ta kama ta sakar mata cizo dagudu tabar wajan


Binta tabi bayanta da gudu haka suka yanka cikin unguwa dagudu harzuwa gidansu Abu


Abu ta boye a bayan inna


Inna ki matsa Wannan fadan ba naki bane kimiko min Abu na nuna mata abinda binta zata iya ni kika ciza dai ko cewar Binta


Yar gidan marasa tsoro mekikeyi a bayana aina fada miki ni nadena bada hakuri kinga Binta gata nan zoki mata abinda kike so cewar inna


Gadan gadan Binta tataho

Kinga Binta tsaya Abu ina ruwan dana aikeki kidebo cewar inna


Inna asara kika aika dankuwa ni Binta nice nan na fasa tulun *'YAR KWALLIYA* tafasa min nawa shine nima na rama wata tsiyarce cewar Binta


Ahh babu bakomai kinyi daidai yanzudai kiyi hakuri Binta kibari idan tafito kuyita takare mutuwama tana tsoron idon ma haifi cewar inna


Inna kenan kince haka ko to ina waje ba inda zanje kekuma Abu zaki fito kisameni hoda bawanka kidinga Wanka idan zakiyi kwalliya
Binta tajuya ta fita


Inna ki matsa kibar ni da ita kina jin metake cemin


Karya tayi Abu gaskiya tafada yau kwananki nawa rabonki da kwanka


Inna batun wankan nan kibarhi aikyan kwalliya kayihi batateda wankaba gawani kamhin turare na musamman


dayake tahi a jikina gahi turaren babu a kasuwa me yafi raina shine zan tsaya inta batawa kaina lokaci wajan yin kwanka


Dalla rufemin baki kazamar banza kazamar hufi ina kyau Anan *HODA BA WANKA*


Baki tabude ta gir_giza kai ta dunkule hannu


inna harda ke yasin duk wanda yasake ce min hoda ba wanka na dena raga mihi yasin cewar Abu


Yanzu da kika dunkule hannu damben zakiyi dani nima cewar inna


Jifa tayi da takalmin kafarta ta debo kayan Kwalliya ta zube a gabanta tadauki Wannan tashafa ta ajiye takalli kanta a madubi tayi dariya


Inna jiya da naje dan dali aka dinga tambaya waye yafesa turare nayi shiru tsabar kanhin turaren jikina hanci suka toshe
Niko kayan nan ma bacanzasu zanyi ba Wanka kuwa nadena


Kaza kankida motsi afakaice suka zageki baki saniba ba abinda kikeyi sai bugawa kitemaka ki ajiye kayan kwalliya kiyi Wanka kekanki zakiji dadi


Tab tab aaah waii saidai wata Abun badai niba wanka nida hi munyi hannun Riga inna kifara sabon lissafi daga nan harranar sallah nida Wanka


Haka kikace to Allah yashigoda yayanki da malam su insun isa dake Sa saki kiyi tinda ni kin rainani dan Allah ji yanda kika cika mana gida da tsami cewar inna


Kinji ko inna kinji irin kamhin turarena ko hakama wani saurayi yajiyo kamhin yace yana sona nace bana son hi ni fako inna har bana son fita dik inda nabi ansan nice saboda turturarena cewar Abu


Waiyoo waiyoo tasa kafa tayi koli da kayan kwalliya


inna ban fada mikiba yau ake cin kasuwar gangare natafi


Tayi fice warta


Badan Allah yasa akwai sauran ruwa agidan nan ba da Abu ta gama dani cewar Inna


Tafiya take a hankali tana tafiya tana yanga acewarta tafi kowa haduwa ga turaren jikinta yafi na kowa kanshi tana tafe tana cin gyada hannun takuma rikeda sandar rake ga wuwar danmara tasha a kugunta


binda na labe tana kallon ta Abu nakara sowa inda Binta take Binta tariketa


Wana kama yasin saina dagargaza bakinki zan kyaleki yanzu ina inna take balle kibuye a bayanta cewar Binta


Yasin Binta kanki baya aiki kalli yanda kika rike min Riga a gaban mutane gasamari a gefe kalan ki zubarmin da mutunci a idonsu haba kidena abinda kuda zebiki


Karsan kuda nice mangoro kobakijiba cewar Binta


Janyota tayi zata daka bashiri ta saketa tatoshe hanci


Abu dagaskene abinda ake fada kenan Wannan warin daga ina lallai kinci sunan ki huda ba Wanka sammin raken mana


Abu taraba shi2 ta bata


Yauwa nagode gyadar fa


Tadiba tace Gahi kibarni zaki rakani cewar Abu


Eh ni yanzu kawarkice gaskiya kinada hankali Abu


Dariya tayi tace ko nasani


suna tafe suna shirme harsuka siyo suka dawo


Atare suka shiga gidan


Inna na ganinsu ta fara salati


Abu mekika kuma yiwa Binta cewar inna


Inna ai yanzu Binta tazama kawata cewar Abu


Ina baze yiyuba ban yardaba wlh dama ya kike bare ankaraki da binta waye besan bintaba cewar inna


Kinga Binta jeki gida zanzo na same ki cewar Abu


To inna sai anjima cewar Binta


Sallama Alaikum inna ina wuni


Lpy kalau Nura sannu dazuwa kaga Abu tayi sabuwar kawa mara aji irinta


Ke Abu yatoshe hanci inna meya yake bugawa haka cewar Nura


Wacce inbanda *'YAR KWALLIYA*


Fari Abu tayi da ido tareda juyawa




















New writer's


Taku husba'ahfama馃尮馃尮馃拫


馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼
馃憹
馃拕馃拝 *'YAR KWALLIYA* 馃拝馃拕

馃憹
馃憼馃憼
馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼


Written by *husba'ahfama*




3-4




Yaya Nura a hekaima kaji kanhin tiraren nawa


Dalla kanshi ko wari kazama kawai dubi yanda gidan nan yadauki warin jikin ki


Wari karyama kenan Yasin kanhi kaji cewar Abu


Yau sai kinyi Wanka bazan iya zama dake kina wariba wlh inna bani ruwan nan na kusa dake cewar Nura


Banga abinda zesa nayi wanka ba Yasin kalan kanhin turarena ya tafi


Nura ya dauki ruwan yasa a bandaki yakai mata soso da sabulo ya karyo bulala yarike


Shiga kiyi wanka


Yaya Nura ina ganin gir manka fa cewar Abu


Yadaga bulala bashiri ta fada bandaki tayi zamanta


Kayi ka gaji yaya ba wankan da zanyi cewar Abu


Tana tawasa da ruwan kamar tana wanka tawanke fuska da kafa da hannu


Kate makeni ina fitowa zan cika fukata da KWALLIYA na raka Binta tallar gurjiya hahhh


Tabude ta fito ta harareshi tashige daki tayi KWALLIYA ta tafi gidansu Binta taje tasamu Binta ta fito tallar gurjiya


A hanyarsu na tafiya Abu tayi ido4 dawata taci ado da KWALLIYA tayi kyau sosai harta bace Abu na kallon ta


Ke mekike kallo cewar Binta


Kinga yanda tayi kyau tafi yanta kayanta komai yayi


Nanfa Abu tashiga yin irin tafiyar


Kibar Wannan abin Abu kinsan daga ina take cewar Binta


A'a cewar Abu


Daga birni take haka suke tasu KWALLIYAR dasa kaya ba irin nakiba HODA BA WANKA


Yasin yanzun nan bakinki zeyi jini Binta nizaki cewa haka nifazanyi fada da duk wanda ya kirani da Wannan sunan kowaye hi cewar Abu


Maida wukar nataba zuwa birni sau1 yanada kyau ginin su ba irin namuba kinga baze yu nabaki lbr ba saikin gani da idon ki cewar Binta


Kai nima inaso naje zaki kaini dan Allah cewar Abu


Inna inna ce matsala Abu damunje yasin cewar Binta


Kinga bawata matsala ki kaini kawai inzaki kaini ya kika ganni zanyi kyau a birni ko cewar Abu


Ehhh to ban saniba saikinje tukunna saboda gaskiya tsoro zaki basu kalle kifa tab cewar Binta


Waike hikenan bakida magana sai kice na kalli kaina me zan gani kodai ciki baki kike min ne cewar Abu


Ko daya KWALLIYAR takice abin tsoro ga kafarki Fari fat gaskiya bazan kaikiba saikin waye cewar Binta


Abinda Binta tafada yabatawa Abu rai yasa tayi gaba ta barta a baya


Wani yarone yazo siyan gurjiya gun binta

Binta zuba min gurjiya


Karki zuba mai cewar Abu


Tinda na ganka nadawo mekace min jiyama


Meka ce mata Eh cewar Binta


Shiru yayi yakasa cewa komai saida ya gano yayanshi


yace ' *YAR KWALLIYA* nace


Ohh me dadtin dankwali itace *'YAR KWALLIYA* cewar Binta


Barshi dani yanzu nanuna masa kalata Yasin harni zaka tsokana ka gudu anhi kudin nahi Binta cewar Abu


Binta ta ansa tace kuma bazan siyar maka da gurjiyan ba na karfine


Gaya mihi binta waihi Wannan dame yake dakama ne naga saiwani jijjidakai yakeyi cewar Abu


Kasa ta diba ta watsamai a ido Binta tasamai kafa ya fadi suka rufeshida duka abin mamaki kato a kasa mata na duka abinda mutane ke cewa kenan


Yayan shina kara sowa ya daka musu tsawa


Suka bar dukanshi suna Harar shi


Lpy kaikuma meya kawo ka kasan muko suwaye cewar Abu


Suwaye Ku inbanda kucakai marasa hankali dalla dubeki kafa furu furu komai be ganiba dubi kayan jikinki fuska saikace Aljana waike kinyi KWALLIYA


Ap abanza yafi na tsohuwa kaga ka gaggauta barin gurin nan inba hakaba kuma hmmm cewar Binta


Karkusake suce zaku yimin haukan da kuka saba danni bazan daukaba wlh


Ko Binta mu gwadamai aiki dan nakula saimun koya mishi hankali cewar Abu


Waige Binta tafara can ta gano dutsa tace haryanzu bakinka be mutuba ko tsaya ka gani


Dutsen ta dauko da buga mishi a kai


Banza a banza cewar Abu


Jini ya fara zuba a kanshi


Abu da Binta suka zuba a guje suka wuce gidansu Binta


Umma ga gurjiyar ki yau an hana talla inji me gari cewar Binta


Ke Binta waya fada miki cewar umma


Umma Nifa ganauce ba jiyauba Gashi can ya baza yan *DOKA* A gari cewar Abu


Kunga bana son shegan taka waca tsiyar kuma kukayi na sanku da kyau cewar umma


Wani ne ya nemi tso kanar mu hine muka fasa mai kai cewar Binta


Eh banjiba naji kamar kince fasa kai Allah na gode maka daka bani Binta nidai shikenan bakina baze zauna shiru ba saboda inada Binta cewar umma


Kofar gidan su Binta aka siga duka da karfi


Kufito mana dasu ko mushigo yara sun gagari kowa wlh yau zamu sharewa kowa hawaye kufito dasu cewar mutanan da suka zo


Kuna jiko yara kunzama dan kuka mejawa uwarsa jifa


Umma kinga jeki kiji dame suka zo idan da sulhune kusulhunta idan kuma akasin hakane kikira womu katkenan cewar Abu


Kushiga ciki bari naji dasu


Wai baza a fito dasu bane Eh mumafa yan zama nine kofar suka bude suna kokarin shiga


Haba dan samari gidan matan aure ne fa


Nasani ina 'ya'yan Allah banin nan suke Binta da Abu


Basa nan sun fita


Karyama kenan ina ganin su suka shiga gidan nan dan haka ki fito dasu kawai mu baza mu hakuraba dan uwanmu suka fasawa kai gashinan sai zubar jini yakeyi yanzu haka yana Asibiti


Allah yabaku hakuri kuje idan sun dawo nida kaina zan kawo muku su cewar umma


Eh to na yarda dake saidai be kamata mu tafi haka ba bari mu bar miki sheda idan sunzo ki nuna musu


Yadaga gora ze sauke mata dagudu tabar gurin ta shige gida tarufo kofa


Yauni umma naga ikon Allah ina kuke


Umma sun bar miki sheda banzaye sokaye sun yarda ba ma nan gamunan muna jinsu kuma cewar Binta da Abu


Au kujin dadin kune a bar min sheda saboda kun amsa sunan Ku Binta da Abu ko Allah yate makeku suna nan suna jiranku kuna fita sai abinda hali ya yiwu cewar mama


Basu isaba yanzuma ba barinsu zamuyiba narike muryar su zan ne mesu 1 bayan 1 cewar Abu


Umma kawo mu kai miki dan dali cewar Binta


Gashi nan kutafi amma dan Allah karku nemi tso kanar kowa kuma Ku canza hanya karsu ganku cewar umma


To sai mun dawo suka fada gaba dayansu suka fita
Suna fita umma taji wani hadeden wari


Umma taja dogon nun fashi Wannan wani sabon yayi ne kuma Abu irin Wannan bugawa haka nida Allah yasa kar Binta tadau Wannan halin na rashin Wanka


Suna tafiya suna waka suna ciye ciye suna neman tso kana


Abu ta gano bishiya


tace Binta ajiye gorjiyar nan muhau bishiya kinga yanzu basu fara zuwaba zuwa anjima sai muje dan dali


To muje suka tarar da yara a jikin bishiya suna wasa


Kubar gurin nan Abu da Binta sunzo ko sokuke jiki yayi tsami cewar Binta


Tinkan Binta ta karasa magana yaran suka bar gurin dan sunsan halin Abu da Binta


Suka cire takalmi suka haye bishiya suna wasa kamar yara


Wasu yan mata suka zo wucewa suka gano Binta da Abu suka kwashe da dariya


Abu na ganin su ta sauko Binta ma sauko wa tayi


Wakuke wa dariya Eh daku nake magana Abu ta fada tana dungure musu kai


Karki sake dun guremin kai kinsan kowaye babana kuwa A garin nan


koma waye hi beda meniba abinda yasa kika kallemu shine yanzu ze Ja miki dukan tsiyama kuwa cewar Binta


Jiki ko kayama baki iya sawaba ji hodar fukarki janbakin ma tsohon yayi ne amatse ciki asai sabo cewar Abu


Kaji wai harkurace zata ce da kare maye jiki kalli kafarki kalli fuskarki ji wani wari mara dadi da kikeyi gaskiya kinci sunan ki HODA BA WANKA


Nanfa Abu tayi kukan kura ta rufesu da duka Binta nadukan daya Abu ma na dukan 1






























New writer's


Taku *husba'ahfama*馃尮馃尮馃拫


馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼
馃憹
馃拕馃拝 *'YAR KWALLIYA* 馃拝馃拕

馃憹
馃憼馃憼

Ads At the End of Article

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login
Footer Ads