Showing 24001 words to 27000 words out of 46028 words
Chapter 9 - YAR KWALLIYA COMPLETED Book by Husba'ahfama.txt
Unknown
03 Jul 2024
436
kai hmm Allah ya temakeki mu kara haduwa saina zubar da hakwaran bakin ki
Yarin yar kuka kawai takeyi danta daku bakadan ba
Allah ya isa kuma saina turo muku yayana ainaga gidan da kuke
Shegiya wato binmuma kikeyi ko kufa yan birni kunada matsala Yasin sa ido ya muku yawa Wannan KWALLIYAR ne Baku taba ganiba
Niba KWALLIYAR Ku nake ganiba a bayan layin Ku gidan mu yake zakuga gatana cewar yarin yar
Binta tace kafin muga gatanki bari mubaki ladan gida sukai mata dukan tsiya ko tashi ma ta kasa
Abu tace barta haka mu koma gida sai anjima kuma zamu kara fitowa
To mutafi
Arif yana tuki yana waige ko ze gansu duk sun baza ido suna duba hanya ko zasu gansu
Abu da binta sukazo zasu tsallaka titi Abu kaitsaye ta tafi ko hanya bata duba ba motar su Arif ya taho da gudu ganin Abu da yayi yasa shi taka birki cikin sauri ya Tsaya
Aqeel ya Bude ya fiyo ya kaimata mari Abu ta gigice ta rasa inda zatasa kanta
Binta kura batama san anayiba me karas tagani yazo wucewa hanka linta ya koma gare shi
Arif Azuciye ya fusgota ya kaimata mari Gigi cewa tayi
Tana cewa gatan naki kenan badai kince abayan layi kikeba har gidanku zamu Yasin mudake ki
Jin haushin Abinda take fada yasa Arif ya kara marinta sai lokacin tagane wanda ya daketa
Ta fashe da kuka Abu ma kukan takeyi dan itama saida ta sake shan mari Amal takasa cewa komai kallon su kawai ta keyi tana kuka
Arif rai a bace yace Bakida hankali waya gaya miki haka ake tsallaka titi da kuka fito me kuka fito yi wakuka fadawa da zaku fito ke kuma kura daga
ganin A binci hankalinki yatafi dayanzu bamu bane wani dabanne yabita kanta ya wuce kiceme baki ganiba ko bakya gurin
Aqeel yadaka musu tsawa yace su shiga mota
Da sauri suka shiga suka zauna har lokacin basuce komaiba kuka kawai sukeyi
Arif ya kira hajiya ya sanar mata sunga Abu da Binta
hajiya taji dadin jin hakan
Arif fada kawai yake musu har suka isa gida
Amal da gudu ta tafi ta fada jikin hajiya tana kuka
Hajiya tace me kuka mata take kuka
Aqeel yace meze sata kuka inban da taba yaran nan da mukayi saboda ita kenan kar a musu fada idan sun yi laifi
Mommy dana sani ban bisu ba suna sane suka tafi dani dan su dakesu a ga bana nima tsoran su sukeso naji kuma naji tsoran naku Amal ta fada tana kuka
Hajiya tace Amal dolene Amusu fada idan sunyi laifi basuba harda ke kema yaiyan naki suna so su Abu su dena abinda sukeyi shiya Sa
Amal ta goge hawa yan fuskarta tace hakane to shikenan nina dauki nauyin gyara su Binta zasu dena duk abinda sukeyi insha Allah
Tana gama fada ta wuce dakin ta
Arif yace Lallai indan baki gyara suba su Sa koya miki hada sallah da rashin wanka wayan nan yaran kuma hmm
Hajiya taiwa su Abu fada sosai fadan yashige su sukai mata Alkawarin cewa bazasu sake ba
🤔 bari muga ko Abu da binta zasu iya cika Alkawarin da suka dauka🙄
Hajiya tace kuje kuci Abinci kuyi wanka malamin Ku yazo
Atare sukace to
Suna tafiya suna hararar nunar rana
Kwafa Aqeel yayi yace mommy duk sanda me KWALLIYAR Aljanu ta fado hannu na hmm ina tausaya mata
Hajiya tace yara ne sai hakuri
Amal na dakin Abu da Binta rai a hade sai Kada kafa takeyi
Sukazo zasu wuceta
Amal tace Ku Tsaya a koda yaushe ina zuwar muku da sauki saboda Ku ba kine amma kun kasa ganewa ko to
shikenan daga yau Anan tafiya ta daku ta canza salo muguwace ni banida kyau idan raina ya baci
Binta tace tomu ina ruwan mu canta matse miki
Amal ta daka musu tsawa tace haka kuka ce ko naji dadi kushiga kuyi wanka ko kuma ta zira hannun ta karkashin Gado ta Ciro wani shar beben kara tace idan na fara zaneku dashi saiya karye zan barku
Abu ta matsa kusa da binta take rada mata tace gaba daya yan gidan nan hawai niya ne kinga itama ta canza
Binta tace ya za muyi yanzu
Abu tace muyi abinda tace dankuwa bada wasa take ba
Amal tace kun gama shawara
Suka daga mata kai
tace dakyau waze fara shiga
Abu tace binta
Binta tace Abu
Amal tace ya isa nida kaina zan zaba Abu shiga ki fara yi kuma ki tabbatar kin goge baki Tsaya nafasa bari nakira Asibi ta Tsaya a kanku
Abu tace A'a karki kirata zamuyi tin rikon da tamin rannan haryau gurin zafi yake min
To shiga ki fito
Abu ta shiga tayi wanka ta goge baki tafito Binta ta shiga tayi ta fito dariya na kokarin kwacewa Amal ganin yanda suke tsoran ta saidai Ta dake taki dariya
Tabasu mai su shafa suka shafa suka dauki kayan da suka cire zasu maida
Amal tace mezan gani haka kayan zaku mayar sunyi datti gawasu kusa wayan can kuma za a kaisu wanki
Tab gaskiya a'a jiyafa muka sasu mudai kar a wanke mana muna sansu a haka to ko kayan mu se sunyi wata kafin mu wanke balle sabin Kaya hikuma saiya hekara
Ya isa Wannan a qauye kenan nan kuma birni ne dan haka kuyi abinda nace kafin raina ya baci
Haka suka dauki wanda ta basu suka Sa badan ransu yaso ba
Tace muje kuci abinci
Munkoshi baridai muyi KWALLIYA
Eh banyarda ba haka nake son ganin ku kuwuce muje malam kabiru na jirani mu
Abu zatai magana amal ta kafeta da idanu ganin haka yasa tai shiru har suka karasa gurin malam a waje suka ajiye mishi kujera sukuma suka zauna a tabar ma
Malam kabiru ya Bude Qur'ani yafara karan tawa Amal ce kawai take jinshi Abu da Binta hankalin su na wani gurin ji sukai garin ba dadi
Arif da Aqeel suka fito suka zauna gaba dasu kadan suna ganin su
Abu da Binta ganin su Aqeel yasa suka maida han kalin su gurin malam
Haya niyar me gadi da wasu mutane da basu san kosu wayeba Arif da Aqeel suka jiyo
Arif yace malam karka damu zamuji da komai kucigaba da karatu
Lokacin mutanen suka tunkude me gadi suka shigo
Arif yace lpy kuka shigo mana gida
Tan gadi yakeyi hannun shi rike da taba
Yan ra konsa na mai busa da kirari
Kanshi sai fasuwa ya keyi
Yana tangadi yace ina suke
Aqeel yace qaura meya kawoka gidan mu
qaura yace daliline ya kawo ni kubanisu na fidesu harni qaura za a samu wayanda zasu budewa qanwata idon da raina da lpy ta yakarashe maganar yana layi
Dan koranshi yamishi kirari
qaura ya zaro wuka yana gogawa a jikin shi
Aqeel yace qaura ban gane abinda kake nufi ba fa
qaura yace qanwata ce ta tafi talla wasu daga gidan nan suka mata A kuya kotashi bata yi
Haya niyarda hajiya da Alhaji sukaji yasa su fitowa
Hajiya tace ba a gidan nan ba kasake tam bayan ta
qaura yace Na tam bayeta saboda me bayan qanwata bata karya
Alhaji yace idan a nanne to waye
qaura yace yeeeehu harni za a kawowa rainin hankali aiya maza jada baya ga rago ba tsoro bane yanzu zanyi fata fata da mutum na kwana lpy
Abu da Binta suka taho gurin
Suna kallon qaura yana yiwa kanshi kirari
Abu tace qaryar banza kaje an disashe kaifin wukar kazo kana mana burga dashi mune nan muka daketa me zakayi
qaura yabude ido yana kallon Abu da Binta yace gaskiya bintu ta badani wayan nan dabefi ta murde musu kaiba amma ba komai
Ya sun kuya yana saita wukar ya saito gurin su Abu da Binta
Arif ya Tsaya a gabanshi yace qaura a'a karmuyi haka dakai wayan nan bakine fa
Ina ruwa na kabarni na fedesu Susan wadda suka taba
Alhaji yace qaura kayi hakuri muje naga yarin yar na kaita Asibiti
Abu tace Kawu tsimina na tahi dan'uwar makocin kishiyar kakan su binta qaurane ya jika ya bamu mu bama rike wuka ko gora namu salon na da banne matsa ka gani
Nanfa Alhaji hajiya Aqeel Arif da Amal suka shiga ba qaura hakuri qaura yaki hakura
Arif yace shi kenan gasu nan na bar ka dasu
Binta ta Ja da baya tace kawu matsa karma ya hakura abinda nake jira kenan
Suka sun kuya Suka debo kana nan duwatsunda aka baza a filin gidan suka fara jifan qaura da muta nansa tako ina daga me fashashan baki saime goshi a fashe
Koda qaura da mutanan Sa suka ga Abu da Binta na ji musu jiwo nan fa suka Sa gudu kofar ma ta musu kadan qaura da yake a bige nanfa ya watsa ke yana gudu
har waje Abu da binta Suka rakasu da jifa
New writer's
Hakan Take *husba'ahfama* 🌹🌹💋
👠👠👠👠👠👠
👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠
👝👝👝
👠👠
👝
💄💅 *'YAR KWALLIYA* 💅💄
👝
👠👠
👝👝👝
👠👠👠👠👠
👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠👠
Written by *husba'ahfama*
33-34
Ko da Abu taga sun tafi tasa ihu
Hankalin kowa ya dawo kanta
Tace saini Abu yar gidan Inna karwar yaya Nura saini Abu me qanhin da babu irin hi saini Abu kawar Binta gagare sarkin kwadayi kura kyaci da gahi
Kai Abu cin fuskar naki harda ni nice ma kura
Abu tace karkiga lai fina tsimi nane ya motsa kome nayi bana cikin hankalina yeeeehu saini qadan garen bakin tulu akarni akar tulu abarni na bata ruwan tulu
Binta tace wayace damu bamuba muma muce dashi bashiba
Aqeel yace daddy mata kenan fa kalli wana jahilin ne ze kwashi Wannan qaura fa suka kora
Alhaji yayi murmushi yace Zasu de na insha Allah
Amal tace yaya kune kuka yiwa qaura wata fassara ta daban kuma abin ba haka bane qaura ragone na bugawa a jarida yan
Koran sane masu karfi kuma suma bakoda yaushe ba dankuwa dasunga anfi qarfin su sai gudu basa tsayawa
Hajiya taceTab amma anfadi ba nauyi qaura yayita birga a unguwa Ashe duk bogine dan iskan karya ne
Arif yadaka musu tsawa yace su rufe mishi baki suwuce suje su cigaba da karatu
Suka tafi fuska ba walqala
Alhaji yace Nina kasa cewa komai Arif zoka rakani gidansu qaura
Eh Alhaji me nake ji kana kallon abinda Abu da Binta suka musu shi ne zaka gidan ka bari dai sai gobe shima idan qaura baya nan
To shi kenan Allah ya kaimu
SU WAYE Aqeel da Arif
Abdussamad Aqeel
Abdulmalik Arif
Yarane nutsatsu kamu lallu sunyi karatu a America a yanzu haka suna Aiki a America hutu suka zoyi gida miskilaine su basosai suka fiya dariyaba
kuma basa son raini basa son haya niya sunada saurin fishi Aqeel baya iya boye fishin shi Arif kuma yana boye fishin shi
Arif da Aqeel sun yanke shawarar cewa matan da zasu aura dole su zama yan2 masu irin halin su basa son mace me
surutu da rashin kamun kai shiyasa basa shiri dasu binta A yanzu haka basuda matar aure suna dai dubawa sune na nafari a gurin Alhaji Nasir sai Amal autar su
Malam kabiru na karatu Abu ta daga hannu
Tace malam inada tam baya
Yace Allah yasa na SANI
Tace kama sani cewa nayi a ajiye karatun a kama wani kawani zaunar damu kana mana karatu kamar munje masallaci
Binta tace kema dai kya fada sukinsan An kwankwadi karatu bakiga ko hutawa baya yiba
Amal ta kalle su sukayi shiru
Malam yace to mun Ajiye karatun Qur'ani sai gobe idan kuka kawo na yau sai a kara wani
Malam ya shiga yi musu wa'azi Abu da binta sukayi shiru kamar ruwa ya cinye su wa'azi yake musu akan sallah da tsafta suka nutsu sunaji harya gama
Yace antashi yau sai kuma gobe
Abu da Binta jiki a mace suka kasa cewa komai Amal ce tace Allah ya kaimu suka tashi suka shiga gida dakinsu suka wuce
Abu tace na kasa hakura Binta ni nunar rana ya mara saboda wani Abu da be taka kara ya karya ba
tace naki kika gani bakiga irin Marin dana shaba dan kawai nabi me karas da kallo
Abu tace haka zamu barsu
Tace injiwa ramuwa ya zama dole ai tsaka ninmu da nunar rana ba yafiya
Abu tace naji dadin jin haka nadauka zakice mu hakura wa'azin malam ya shigeni saidai bazan iya yafewa nunar rana ba
Binta tace yanzu za a kira sallar juma a idan suka fito zasu tafi kizuba ido Kiyi kallo
Allah Binta
Nice fa kema kinsan komai basena fada ba
Hakane sekinyi kai Abu komai naki yayi matsalar ki1 rak kwadayi shine kawai matsalar ki
Au dama saboda ki zageni kika kodani to shi kenan nafasa Kiyi da kanki
Haba Binta ni dake ba yar haka taso muje naga Abinda kika shir ya
Binta ta mike Suka fita kitchen su kaje Binta tace natab bata yau manyan Kaya zasu Sa dan haka muna bukatar manja
Allah qawata ko Anan kika Tsaya na gane inda kika do Sa saidai ina tsoran shan mari
Kinji ai tsoro ya miki yawa Abu kinga ki faki idon Sa ki shiga ki zuba mai a kaya nikuma nasan yanda zanyi nawa
Gaskiya hakan be kwanta minba Binta ki sake min wani
To shikenan biyoni Binta da manja a hannu Suka fito
Amal suka gani ta nufi Sa shan su Arif
Da sauri Abu tatsaya a gaban ta
Amal tace lpy
Lpy bana son ganin ki kina aiki Amal Wannan na waye
Lemo ne yaya Aqeel ne yace na kai mishi yasha kanya tafi masallaci
Abu da Binta suka kalli juna sukace da kyau
Amal tace da kyau kamar ya ban ganeba
Abu tace gurin su za mu basu hakuri akan abinda mukeyi ko zaki bani na kai mishi
Amal tayi dariya tace meze hana gashi kukai Nina koma ciki
To suka ce
Amal na tafiya
Suka sheke da dariya suka tafa hm baki san Meyeke faruwaba
Binta tace kinga nizan Tsaya Anan keki shiga
To Abu tace harda sallah Marta ta shiga
Tace ga shi inji Amal
Kallon banza ya mata yace ana aiken mutane tana aikomun wata halitta ita ba mutum ba itaba Aljanba
Shigo ki ajiya
Bazan iya shigowa ba
Azuciye ya taho ze ansa itama ta taho tana kara sowa ta juyar da kofin lemon ya zube a kayan shi daya gama shiryawa
Abu ta fara kukan karya tace Yazube yanzu me zanje na cewa Amal
Cikin takaici Aqeel yace nida kika batawa kaya bakya tani sai wata Amal
Batace komai ba ta fita tana kukan karya
Aqeel takaici ya ishe shi
Zuwa tai gurin binta tana dariya
Binta tace yi shiru karya jiyomu muje daki
Suka tafi
Binta tace nasan zasu kawowa hajiya kara lokacin zanyi nawa zokiji Binta ta radawa Abu yanda zatayi a kunne
Sukayi dariya suka
Tafa bajimawa Arif ya rako Aqeel gurin Hajiya
Lokacin Abu ta biyo Binta da gudu suna tsere tana karasowa gurin Arif tayi kamar zata fadi ta juye mai manjan hannun ta a Kaya
Abu kinga laifin kiko meyasa kika biyoni da gudu yanzu kinga abinda yafaru
Ni laifi nane kenan karyar banza bawani kece da laifi
Binta tace Kece ba niba
Abu tace Kece baniba
Binta tace Lai fin kine
Abu tace Nakidai
Arif ya daka musu tsawa yace karku sake magana laifin kine ko nata be sha feniba kinsan me yanzu zanje na cire na kawo muku kuwan ke
Abu ta kalli Binta tace wanki
Bakomai kawo zamu wanke
Abu tace haka bari na bika na anso
Aqeel Yace Arif wayan nan zakaba wankin riga kafella musu mari kamusu dukan tsiya a wuce gurin dan gaskiya ban yarda da yaran nan ba
Binta tace karka damuda nunar rana dan bakin cikine idan katashi kawowa ka taho da nashi
Arif yayi dariyar mugunta yace zanbaku bari na Ciro kuwanke ya fita tas
Yakarasa magana yana kallon Aqeel
Aqeel yace duk Abinda ya biyo baya ba ruwana karka nemeni
To naji
Arif ya tafi
Aqeel yabi bayan shi
Abu da binta dariya kawai su keyi
Binta tace Abu yakika gano rigar nan a hannunmu
Kibari kawai harna kasa jure wa nakagu sukawo hmm
Allah yasomu dan hana ruwa gudun nan be rinjaye shiba
Arif ya taho yana dariya yace Gashi harda na Aqeel kuwanke Ku goge mun tafi masallaci
A dawo lpy suka ce gaba dayan su
Suna fita Abu da Binta Suka ajiye kayan a kasa suna tsalle akai saida suka gaji suka zauna
Abu tace hifa nunar rana jiyake da kanhi jihi fari tas koda yake yan gidan ma haka suke
Tace jankosai zakice duk abinshi munzama ciwan ido mu i na ruwanmu ma yanzudai yaza muyi da kayan nan
New writer's
Hakan Take *husba'ahfama*🌹🌹💋
👠👠👠👠👠👠
👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠