Header Ads
Showing 45001 words to 46028 words out of 46028 words

Chapter 16 - YAR KWALLIYA COMPLETED Book by Husba'ahfama.txt

Ads the beginning of article before Image

Unknown   

03 Jul 2024

440

Ads at the middle of Article

gaskiya zamu horu da yawa kafin su tare wai ace ka gama da wata matsalar sai wata ta kunno kai


Aqeel yace taho mu tafi suka bar gurin rai a hade Abu da Binta kunyar ce ta rufesu Suka kasa cewa komai ahankali suka tashi Suka tafi Hajiya na kallon su ita dariya ma suka bata


Akwana a tashi yau ya kama Abu da Binta zasu zana jara bawa waec da sassafe suka shirya a dining suka samu


hajiya suka gaidata ta amsa sukaci abinci Aqeel da Arif suka kaisu makaranta haka sukai tayi har suka gama zanawa wa gaba daya suna jiran saka mako


*An daura Auren* Amal da Usman ansha biki bana wasa ba Amal taga gata sosai Amal gidan da zata zauna na Abuja


tayi nisa da gida Abu Binta Aqeel da Arif saida suka kaita har Abuja sannan suka dawo Washe gari kafin Amal ta fafi


tayiwa Abu da Binta nasiha sosai wanda ya kashe musu jiki Aqeel da Arif baki har geya dan sunsan matan su zasu tare


koda suka dawo yan biki basu gama watse waba hajiya tayiwa Abu da Binta nasiha itama yamma nayi tasa wasu daga


cikin yan bikin su kaisu gidan maza jansu tin kafin su dawo daga Abuja hajiya mariya tasa aka gyara musu gida jen su da


zasu tare babban gidane me part 2 gidan yaci Ado da kayan Alatu kowan nansu aka kaishi ban garen sa sannan suka koma


gida yayiwa hajiya girma sosai ban garen Ango Aqeel da ango Arif kuma baki yaki rufuwa suna ganin akai musu matan


su suka baro gidan Hajiya rantsatsen gurin gasa kaza suka je kowan nen su ya siyowa matar sa suna dawo wa


gida kowa ya wuci gurin matar sa Aqeel da Arif sun kasa boye inrin farin cikin da suke yi sallama sukayi sannan suka shiga dakin


Abu ta amsa cikin miryar kuka Aqeel ya zauna a gefen Gado "zainab meye na kuka kuma keda zaki godewa Allah daya nuna mana Wannan ranar da ranmu da lafiyar mu


Ba kuka nake yiba kukan farin cikine gaskiya zamuyi kewar Amal sosai


Aqeel ya matso kusa da ita ya janyota jikin shi "idan kinyi kewar ta baga niba ni zan debe miki kewa


Abu ta dago jajayan ida nunta da suka cikuka suka gaji Aqeel ya kashe mata ido da sauri ta sun kuyar da Kai


Murmushi yayi " da alma cewa kunyata kike ji bakomai dai je Kiyi alwala kizo muyi sallah jiki a salube Abu ta shiga bandaki


Bangaren Binta da Arif ma haka


Binta ta fito bayan tayi Alwala Sukayi sallah raka'a2 sukayi Addu'oi


Arif ya dauko kazar daya siyo mata da lemu ka ya ajiye a gaban ta binta kura jiki ba kwari ta kalla ta dauke kai


Arif yace Amarya bakya laifi nakine na siyo miki Eh kici iya cinki


Nakoshi hasalima bazan iya cin komai ba


Saboda me


Saboda na koshi


Ba a gidana ba ki daure kici Kinji


Ganin bazata Ciba yasa shida kanshi yake bata abaki saida ya tabbatar ta koshi sannan
Yabar ta


Da suka gama sukayi shirin wanciya ina ganin lbr ya fara sauya wa dagudu na fito har tintibe sanda nayi


πŸ™„πŸ€” wai yau Kazamai ne a jikin Aqeel da Arif harda🀐


Amare da Angwaye ASIBA TA GARI


Garin Allah na waye Aqeel da Arif kamar su hadiye mata nasu suko sai shagwaba suke zuba musu


Hajiya tayi kokari wajan gyara yaran nata sunsha gyara da jiki shiya Aqeel da Arif Suka Hauka ce akan matan nasu

Haka suka cigaba da rayuwa cikin soda qaunar juna


Harsu Abu suka samu ciki suka haihu


Abu yan2 dika maza

Binta yan2 mace da namiji


An yi suna an kuma nunawa yaran gata sosai


Inda yaran Abu suka ci suna kamar haka
Samir
Salim


Inda na Binta suke amsa
Maheer
Macan kuma taci sunan hajiya Mariya


Abu da Binta sunyi karatu me zirfi da suka gama suka nemi aiki


DARAUDAU suka je suka Bude makaranta da Asibiti da masallatai suka Bude kun giyar tallafawa yara mata DARAUDAU na Alfahari dasu mahaifiyar Binta tayi aure bayan bikin Binta


Koda suka dawo gida kano Abu ta Bude gurin da za a dinga yiwa Amare KWALLIYA da kawayan su ta zuba ma aikata


Binta ta Bude gidan abinci kamar yanda ta fada


Amal ta hafi danta na miji wanda yaci sunan Alhaji Nasir


Yaya Nura yayi aure ya zama babban ma ai kaci matarsa ta Haifa masa yan2 mata ya maida sunan qannen nasa 2
Zainab
Fatima


*Alhamdulillah*




GODIYA GA DUK WANI MASOYIN NOVEL din πŸ’„πŸ’… *'YAR KWALLIYA* πŸ’…πŸ’„bansan wana irin godiya zan muku ba kunmin komai na gode kucigaba da bani goyan baya ta yanda zan ci gaba da suburbudo muku novel din da ze dinga saku ni shadi πŸ˜€ Allah YABAR QAUNA 😘😘


Ina ganin sakon ninku koda ban kama suna ba godiya ga kungiyar maru buta da kuka yaba da novel dina har kuka su na zama 1 daga cikin Ku nagode Wannan ma wata alamace nacewa inawutaπŸ”₯😜
Nagode da kula warku gare ni
Ana tare🀝




Masoyan *HUSBA'AHFAMA* ina muku Albishir cewa ina nan zuwa da sabon novel dina me sunaaaaaaaaaaaπŸ€”πŸ˜€



Yana nan tafe nan bada dadde waba


Love you All πŸ˜˜πŸ‘©β€β€β€πŸ’‹β€πŸ‘©




😎😎 *BANYAR DA WANI KO WATA YAJUYA MIN NOVEL* *DINA BA DUK WANDA YAYI NABAR SHI DA ALLAH HAKAN* *HAKA BAYA NUFIN BAZAN DAUKI MATA KIBA* πŸ‘¨β€βš–πŸ˜Ž
*A KIYA YE* 😎😎


















New writer's


Hakan Take
Hakan Take
Hakan Take *husba'ahfama* πŸŒΉπŸŒΉπŸ’‹

Ads At the End of Article

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login
Footer Ads