Header Ads
Showing 6001 words to 9000 words out of 46028 words

Chapter 3 - YAR KWALLIYA COMPLETED Book by Husba'ahfama.txt

Ads the beginning of article before Image

Unknown   

03 Jul 2024

431

Ads at the middle of Article

ta bata harya rinyar ta miko mata saita janye


Binta tace meye haka kuma bana son irin Wannan


Kina zaton kai tsaye zan baki batareda na kafa miki doka ba


Meye dokar cewar Binta


Yarin yar tace zakiyi Alkawarin cewa bazaki sa hannu a fadana da Abu ba inkikasa hannu zan kwace abina


Binta ta kalli Abu ta kuma kalli ledar hannu yarinyar da irin abinda ke ciki


Nan tashiga raba idanu






























New writer's


Taku *husba'ahfama* 馃尮馃尮馃拫


👠👠👠👠👠👠
👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠
👝👝👝
👠👠
👝
💄💅 *'YAR KWALLIYA* 💅💄

👝
👠👠
👝👝👝
👠👠👠👠👠
👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠👠



Written by *husba'ahfama*




9-10


Jikin Binta sai rawa yake


Na amince bani


Yarin yar tace in na baki ki tafi ko juyowa karkiyi


Binta tace to bani dai


Tana ba binta tawuce ta tafi


Yarinyar tace yanzu daga ni seke


Abu tace hakane kuma zam miki dukan tsiya kamar mu2 muka miki


Yarin yar ta kama Abu da duka Abu na ramawa Abu ta Bude baki ta sakar mata cizo a hannu


Waiyoo kika cizeni Yasin bazan yarda ba koni koke a gurin nan cewar yarin yar


Saukar duka yarin yar taji bazata koda ta juyo Binta ta gani zatai magana binta ta dauketa da mari binta da Abu
sukayi mata taron dangi saiga


yarin yar a kasa wanwar tana kuka Abu ta bude buhu ta leka taga garin tuwo tayi dariya Binta ta daga ta juyewa yarin yar a jiki


Inkinje gida saikiyiwa tsohuwa bayani yanda Akai da garin tuwo cewar Abu


Suka tsalla keta suka wuce




Binta tace Abu kina jin abinda liman yayi mana dan yaga me gari waimun girma aure zamuyi


Rabu dashi nasan abinda za muyi mihi damu yake magana ba a taba mubama munyi fada bare ka ta bamu zomuje cewar Abu


Ina zamu cewar binta


Zaki gani cewar Abu


Koda suka tafi basu tsaya ko ina ba sai gidan liman


Abu tace Sallama Alaikum goggo me tuwo


Goggo me tuwo ta amsa da Wa'alaikumus salam Abu Binta yaukune agin namu


Eh wlh cewar Binta


Goggo me tuwo tace Gashi kuma ban gama tuwonba yanzuma na dora


Bakomai mu abindaya kawo muma daban ne bansan ta yanda zanfara fada mikiba goggo cewar Abu


Kar kuji komai kufada min idan baku fada minba wazaku fadawa bayan nasan Ku tin kuna yara nan kuke zuwa cintuwo cewar goggo


Binta tace Hakane munsan da wannan goggo hine dalilin da yasa mukejin nauyin abinda zamu fada miki


Binta Abu kufada min bakomai komai girmanshi zansan abinyi


Abu tafashe da kukan karya taceTo hikenan goggo kiyi hakuri da abinda zakiji sai Abu takara sautin kun da takeyi


Binta ma kukan karya takeyi tace yi hakuri Abu bakomai sakai yar daze mata kenan


Nanfa hankalin goggo ya tashi tace kunga kufada min duk kunbi kun daga min hankali


Abu tace goggo dagir manki da komai liman ze miki kishiya


Gogo ta mike tsaye tarike kirji tana huci
Ni liman zewa haka zezo ya sameni bemin kishayaba tin ina yarinyata saiyanzu dana tsufa


Goggo abinda ze kara daga miki hankali hine irin kalaman da yake mata idan yaje zance cewar binta tafada tana kuka


Dan rahin mutunci hine ta aiko mu da kala man soyayya muzo mu fada mihi Takuma ce karya manta yau yazo zance ita kadai tasan abinda ta tana dar mihi cewar Abu


Kafar goggo ya haurawa taji juwa na ibanta tajin gina da bango ta ciji lebe


a nan gidan ze kwana daiko badamuwa ina jiranka cewar goggo


Binta takara sautin kuka tace babban abin hine mahaifin yarin yar yace liman yaturo anbahi ita


Suna fada goggo ta zube kasa ba nunfashi


Munhiga 3 Abu munyi kisa cewar binta


Abu tace ke bata mutuba tsabar kihine kawo ruwa kigani


Binta takawo ruwa Abuta watsa mata taja dogon nunfashi tabude ido tana


Cewa ina yake kumiko min shi


Abu tace goggo aibaya nan bari zahigo saiku yita takare


Goggo tace bakomai zaka dawo kasa meni liman nida kaine yau agidan


Goggo mu zamu tafi


Nagode muku binta da Abu Allah ya muku Albarka


Goggo me tuwo macace me kishi akan kishi zata iya yin komai sanin hakane yasa Abu da binta sukazo gurinta sunsan ita zata hukun ta musu liman yanda suke so


Ameeen goggo aiyiwa kaine suka ce suka nufi hanyar fita harsun sa kafa zasu fita Abu ta gano liman yana ta howa da alama gidan zezo da sauri ta riko binta suka boye cikin wani duhuwa dake zauren gidan liman


Liman yayi sallama ya fada gida kai tsaye ya nufi bandaki


Goggo na jinshi
binta da Abu Suka dauke sawun takalmi suka matso tayanda zasuji kuma suga Abinda ke faruwa


Liman yafito yashiga daki yasa sababbin kaya yafesa tirare


Nanfa kishi ya turnike goggo me tuwo tashiga waigen Abinda zata samu tarike ta hukun tashi dashi


Me gari ya fito yana gyara hula yace in na kike na fito zan tafi


Goggo tafito tana huci tace nasani kagai sheta wato danka raina min hankali nika ajiyeni a gida kaikuma ka fita kana neman aureko har ance katuro


Yace ni liman a ina kikaji zan cen nan wlh bana ne man aure a ko ina ni liman ke kadai kin ishe ni


Tace karyar banza ba abinda zaka fada min na yarda bayan nasan komai yanzu kayan nan dakasa kafesa tirare ina zaka


Abuda binta na labe suna ji kuma suna ganinsu suna dariya


Yace daliban malam rabi'u ne zasuyi sauka yau shine aka gai yace ni na shirya yanzu zan tafi


Bata gamsu da abinda yace ba yasa tafara buga kafa tana tsaki
Tace malam malam ni goggo ni zakai wa kishiya


Tana juyawa taga murhuna cida wuta ta Ciro icen dayafi ci tasa mai ababban Riga wuta yafara ci liman na ihon temako yana kokarin cire baban riga dakyai ya samu ya cire abin beyiwa gogoba ta dauko tukunyarda ta gama hada kayan hadin miya ta kwaramai a fara ren kayan shi


Binta da Abu dariya harda faduwa


Ta rarimo bokiti tana jifan shi dashi ganin abin nata bana Kare bane yasa liman ya mike ya zuba da gudu


Binta da Abu suka Tsaya a gaban shi


Abu tace liman mun girma aure zamuyi ko toga auren mun gwada maka tafada tana dariya


Binta tace waiyoo cikina liman mezan gani haka yazaka gudu kaida yadace kai mata fada kamar yanda kayi mana dazu


Amma dai yaran nan kwai shedanu kune kuka hadani da matata bakomai dani kuke magana


Abu tace gogo me tuwo gashinan


Liman yasa gudu binta da Abu na dariya


Raina fesa cewar binta


Duk wanda yace ze higa harkarmu to yadebowa kanhi kwarkwasa cewar Abu


Sukayi dariya suka tafa


Suka nufi gidan su Abu


Liman be tsaya ko inaba sai fada gurin me gari wayanda suke tareda megari ganin liman yashigo da gudu suma suka mike zasu gudu


Megari yace kudawo Ku zauna liman mezan gani haka da girmanka da komai


Allah yabaka yawan rai ai duk abinda ya sameni kaine sila saida nace ba fadan da zanwa Binta da Abu kace kaisam


saina musu gashi abin daya jamin dagir mana da komai na yanko ta cikin unguwa da gudu kowa na kallona


Yanzu binta da Abune sukai maka haka a garin nan cewar me gari


Liman yace hmmm ni nasan su sarai shiyasa tin farko naki kadage kace sainayi yanzu gurin saukarma ba halin zuwa


ta kona babban rigar sukuma wayan nan kaga dai yanda tai musu harda manja a jiki kamar za a Kada miya gashi badamar na koma gida yanda ranta yake a bace


Kai kutashi kuje Ku ne mo min su


A'a kudawo Ku zauna Allah ya baka yawan rai nayafe Abarsu kawai nidai goggo me tuwo itace kadai damuwata ita taimin hakafa
Nan yakwashe duk abinda ya faru yafada wa megari


Shine zakace a barsu gwara mu koya musu hankali cewar megari


Eh Bakomai a barsu cewar liman


To shi kenan zansa a kiramin gogo me tuwo zan mata bayani karka samu damuwa


To shikenan godiya nake Allah ya baka yawan rai


Kai tsaye suka shiga gidan ba sallama


Yaushe zaku girma abin naku kara lala cewa yakeyi ko Abu da Binta cewar Inna


Saida suka samu guri suka zauna sannan sukace salama Alaikum


Inna tace Allah nagode maka binta da Abu Nura yatafi maka rantar boko


Yinme inna cewar Binta


Inna tace Yaje saku a maka rantar boko daga nan yamai daku isilamiya dan harda rashin ilimi a abinda kukeyi


Abu tace Boko tab ba inda zani Inna bokoko awuta kike nunfin zamu toko su yan bokokon Awuta tsoron bokon sukeyi ba inda zani saidai ko binta gata nan


Waaaaniii tab namutu Allah yasani awuta ba bokon da zani cewar Binta




























New writer's


Taku *husba'ahfama*🌹🌹💋


👠👠👠👠👠👠
👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠
👝👝👝
👠👠
👝


💄💅 *'YAR KWALLIYA* 💅💄


👝
👠👠
👝👝👝
👠👠👠👠👠
👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠👠




Written by *husba'ahfama*




11-12






Wlh baku isaba haka kuke so mu zauna daku a jahirce cewar Inna


Yasin bazani ba wuta tsilim cikin sauki bokoko Awuta bada niba cewar Abu


Binta ta tashi daga inda take ta koma kusa da Inna


Tace Inna kisa baki akahe maganar nan dan baze taba yiyuba Yasin haka kawai ze Kaimu lahira da kanhi


Kanshi kanshi inna taji yana tashi A jikin Binta


Tato she hanci tace Binta warin me nake ji haka kardai kema kinhau layin rashin yinwanka


Dariya Abu tayi tace Inna nice nan nadorata alayi tam bayeta kiji ita kanta tafijin dadin jikinta yanzu fiye da da


Rufemin baki sakarai qazama nayi dake *'YAR KWALLIYA* Binta kiyiwa Allah karki bari Abu ta koya miki rashin Wanka da Wannan maya taccen KWALLIYAR nata


Inna saidai kar a kuma dankuwa karatu yamin qanhi yabi jiki bakiga irin kallon da megari yake minba nikadai nagane meyake nufi cewar Binta


Abu tace Nagani rabu dahi binta ze fado hannu banda hima ya tema kawa kanhi besa bakiba aida tuni munkoya mihi hankali kamar yanda muka koyawa liman


Oohni Inna ina zansa kaina nan nasamu lbr anga liman yana zuba gudu a gari har ana zaton ya Hauka ce ashe ba Hauka cewa yayiba gamo yayi da 'ya'yan Aljanu binta da Abu babban gamo yai cewar Inna




Abu kwaso kayan KWALLIYAR muyi muje gidan Amaryar da aka kawo nan bayan layin ku cewar Binta


Abu tace Hakane fa banjeba kuwa


Tashiga ta dauko ta ajiya a gaban binta


Inna tace shiyasa tin farko banso qawan cen kuba wlh nasani sarai cewa abinda kuke da NA yanzu saiya fishi kuma gashi na gani


Suka kafe inna da idanu


Inna tace bance komai ba ni badaku nakeba Allah yabaku hakuri


Suka juya suka cigaba da
KWALLIYA


Salama Alaikum inna nadawo


Wa'alaikumus salam gonda da Allah ya kawo ka


Yi shiru Inna nasamu lbr komai inaji nasan sune zasu aika tawa liman haka komai yazo karshe na sasu amaka rantar boko hakama isilamiya ga kayan maka rantar nasu


Alhamdulillah shikenan kurinkus kandan bera boko Saikun je kokuna so ko ba kwaso cewar Inna


Abu tace Boko Boko dai hikenan naji duk abinda ake fada akan boko ance yan wutane hine mu za a kaimu saboda ba a sonmu


Ba a San naku gobe zaku fara zuwa daga nan idan kuntaso saiku wuce isilamiyar malam rabi'u


Binta ta tashi ta daka tsalle tace rabi'u Yasin ba inda zani Wannan bakin mugun baki da Wannan kan nahi dayake kyalli kamar an cirohi A tandun mai


Malamin naku kinga binta nasan irin takun sakar da kukeyi da malam rabi'u idan kika bari yakawo min karar ki kikuka da kanki irin dokan dazan miki baze faduba harda ke Abu cewar Nura


Abu tace hikenan dai zamu leka wutar bakomai amma idan mukaji da zafi bazamu sake koma waba


Tsaki Nura yayi yatafi ya basu guri


Sukaci uwar KWALLIYA suka fice basu cewa Inna komai ba


WASHE GARI


Abu tana tashi tasa kayan maka ranta ta janyo kayan KWALLIYA zata yi


Nura yace karki sake kiyi KWALLIYA makaranta zaki ba dandaliba


Abu tace Tab yaya Nura gaskiya bazan iya fita banyi KWALLIYA ba ga kanhin tirare i nayi Amma ba KWALLIYA a fuska ta


Nura yace Eh ba a KWALLIYA idan za aje makaranta Abu dole kidena wasu abubuwan yanzu tinda kinfara zuwa makaranta


Binta ta shigo ba sallama agaban kayan KWALLIYA ta zauna zatayi KWALLIYA


Nura yace ke Binta ba sallama Bakomai kiwani zo gaban kayan KWALLIYA


Binta tace yaya Nura tinda nafito banyi magana da kowaba Gahi yanzu kasa nayi magana Almiskin bakina yafita


Hanci yatoshe yace naji Almiskin kice kema kinbi layin qazantar Abu ko makaranta zaku zakuje kuga yanda Ake safta


Binta tace *'YAR KWALLIYA* mezan gani haka meyasa bakiyi KWALLIYA ba


Abu tace Binta kibarni kibarni kwai ni Abu *'YAR KWALLIYA* ni za a hana yin KWALLIYA badole kiga haka ba


Binta tace shine kike daga hanka linki ina Inna


Abu tace tana ciki


Binta tace yaya I na bayanka gwanda daka hanata bani kayan KWALLIYAR NA shiga dasu au baza kibaniba bari na dauka da kaina


Binta na shiga ta juye kayan KWALLIYAR a Jakarta tafito


Binta tace bata cikifa


Abu tace hakane yanzu ta fita zomuci Abinci bayan sun gama cin Abinci Nura ya kaisu maka ranta


Duk wanda yaga fuskar Abu ba KWALLIYA sai yayi mamaki dan bata taba fita ba KWALLIYA ba


Suka shiga Aji


Binta tace Abu Albishirin ki


Abu rai a hade tace goro


Binta ta bude Jakarta tace kalli


Abu cikin mamaki tafasa kara ta rungume binta ta tsalle a aji
Hankalin daliban ya koma Kansu


Abu tace muna fukai me kuke kallo da sannu duk zanyi maga ninku
Daliban Suka dena kallon su


Suka baje kayan KWALLIYA sunayi malami ya shigo aji akatashi ana gaisuwa banda Abu da Binta KWALLIYA kawai suke yi


Malamin ya karaso gurin su yace Ku meye haka kwalliya a cikin aji me kukeyi a nan aji bantaba ganin kuba


Abu tana shafa Jan baki tace baza kasan muba hime maka rantar be sanar dakai komu suwaye bako hege wato ya cinye kudin ko to hikenan


Yace bagane me kuke nufiba fa


Binta tace kaga waimu sa babbin dali baine kuma nanne ajin mu kana jiko jeka to


Yace kee Nifa malamin kune kibani girma bakowana magana zaki dinga fada minba


Abu tace inji kaba girma idan karike girmanka mutayaka rikewa idankuma kaki rikewa mubi takai mu wuce


Malamin yayi murmushin keta yace kugoge fuskarku sannan kubani kayan KWALLIYAN


Abu tace tab ba abinda zamu baka kuma ni Abu bazan goge KWALLIYA ta ba


Binta tace nimadai bazan gege ba malam kabar daliban naka a tsaye fa


Yace kuzauna yayi murmushin yaje gaban Allo yafara koyar dasu kamar yanda ya saba


Abu tace gaskiya nagaji baza a yi wani abin bane bayan Wannan kazo ka I hemu da surutu


Binta tace a he kekina jin hi tinda yafara har I yanzu banji komai ba ni yunwa ma nakeji


Yace Anya karatu kuka zoyi kuwa


Abu tace waya sani Abu a duhu Nifa karatun higa wutan nan beda meniba dahi da bahi duk1ne bokoko Awuta


Binta tace gaya mihi kadai koyarda su dan naga kamar suna gane wa


Yace anya Ku muta Nene kuwa ke dawani fuskarki kamar aljana waya gaya miki karatun shiga wuta nake koyawa


Binta tace baka jiba bokoko a wuta hine zakace bakaratun higa wuta bane


Yace kutashi Ku fita daga ajin nan kufita kuyi shir menku a waje


Abu tace seme danka koremu kahiga wutar kaika dai kacike gurin karkabari asa wani


Yace keni zaki fadawa haka


Tamurguda baki


Yadauko bulala ya zuba mata


Tasaki kara
Binta tace meyasa ka daketa kai ko a qauyen mu mune muke yiwa maza duka hmmm


Yace me kike nufi nima dukana zakuyi kenan


Abu tace meze hana tinda ka dakeni saina rama


Yace waya gaya miki idan malami yadaki daliba tana ramawa


Binta taja hannun abu
Tace Abu rabu dahi zomu fita ze fito ya same mu damu yake maga mekoya karatun higawuta dole mukoya mihi hankali
Suka fita


Abu kinga ya aika a siyomai abinci

Abu tace waye ya aika asiyo

Ads At the End of Article

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login
Footer Ads