Header Ads
Showing 18001 words to 21000 words out of 46028 words

Chapter 7 - YAR KWALLIYA COMPLETED Book by Husba'ahfama.txt

Ads the beginning of article before Image

Unknown   

03 Jul 2024

434

Ads at the middle of Article

Asibi suka koma bandaki
Asibi ta dauko brush ta Sa musu man goge baki ta basu


Binta tace ya akeyi to kinwani bamu matajin kai ni yanzu jin kaina nake kamar baya jikina tinda akawanke nauyin da yake dama yanzu babu


Asibi tace kusa abaki kuyi kamar yanda zanyi
Asibi na goge baki suna kallon ta


Abu tace a sharama harda baki nidai bakina beyi datiba kalli wani kunfa dayake fitowa yana gama fita sai mutuwa Binta bakiji tana kakarin mutuwa ba


Kande tace kunfar bana mutuwa bane dadtine yake fita zaku wanke komu wanke muku

🗣Waiyoo zasu kashe mu Amal abinda Abu da Binta suka fada kenan


Arif yace Kande komatse su kuwanke bakin


Kande tace to


Suka kama su sukawanke musu bakin suna kuka suna dukan su amma ko a jikin su jinin da yafita daga bakinsu kuwa ba a magana saida bakin ya fita tas sannan Asibi da kande suka fito


Kande tace mungama muna iya tafi


Aqeel yace Eh mun gode ga Wannan kusai magani kusha dan Wannan ba karamin aikibane
Dubu 10 ya basu


Bakomai mune da godiya cewar Asibi


Abu da Binta babu abinda sukeyi sai kuka suna zagin Asibi da kande


Arif yaje dakin hajiya yakira Amal


Hajiya tace ammusu wanka


Eh hajiya naso ace kina gurin saikinyi dariya iya san ranki


Hajiya tace yanzun ma nayi dariya ga kayan da zasu Sa


Arif ya dauka yace Amal kekika zabo amma yayi kyau


Tafita batace komai ba Arif yayi dariya yabi bayanta


Abu Binta Ku fito


Abu cikin muryar kuka tace muyi me bayan kun kaheni kun rabani da kanhina da Almiskina gaba1


Amal ta Bude bandakin ta shiga ta rar rashe su dakyar suka yarda zasu fito


Amal ta basu hijabi suka Sa suka fito


Tinda suka fito Arif da Aqeel suke binsu da kallo harsanda Amal ta gane haka


Tace yaya Ari yaya Aqeel kallon yayi yawa


Aqeel yace Amal suma yan biyune


A'a meka gani ta juya tana kallon Abu da Binta


Kai ikon Allah Abu kodai kuma yanbiyu ne cewar Amal


Abu tace yan2 nemu kuma takan nunar rana zamu fara Kofi


Arif da Aqeel sukayi dariya Arif yace to muna jira saida kusani koda Ku ba yan2 bane to kuna kama sosai saida safe
Yafita daga dakin


Aqeel ya wasa wuka yace ina jiran wata mara kunya takawomin wani rashin hankali yankar rago zan mata
Yana gama fada yabar dakin


Abu da Binta rai ahade idan kagansu bazakace sun tabayin dariya ba


Amal tace ga man shafawa ga tiraren mekanshin dana fada muku Nina tafi saida safe


Binta sukayi da kallo


Arif da Aqeel dakin hajiya suka wuce


Arif na shiga yace mommy qazanta bakyau kinga yanda yaranki suka fita fes bawannan bama kinga yanda suke mugun kama su2


Hajiya tace haba dai suna kama


Sosaima kibari gobe kya gansu yanzu sunyi bacci cewar Amal


Allah ya kaimu harna kagu na gansu cewar hajiya


Su Aqeel sukayi wa hajiya saida safe suka tafi


Bangaren yan qanshi Abu da Binta ba abinda sukeyi sai gunguni koda kande takawo musu abinda sukasa agirka musu kinci sukayi


Abu tace Binta duba ni da kyau Anya ban hujeba kuwa


Binta tace hujewa kamar ya gakinan yanda kike saima wani haske da kikayi


Binta bazaki ganeba iskace take shigana ta ko ina shine na dauka ko hujewa nayi ta wani gurin


Ashe dai bani kadai naji hakaba shiru kwai nayi nunar rana Allah ya kaimu gobe damu kake magana cewar binta


Yihiru Binta ba a cewa komai gobe sai wanda ya gani


Abuta baje musu kayan KWALLIYA sukayi suka kwanta bacci harda munshari
































New writer's


Hakan Take *husba'ahfama* 🌹🌹💋




👠👠👠👠👠👠
👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠
👝👝👝
👠👠
👝


💄💅 *'YAR KWALLIYA* 💅💄

👝
👠👠
👝👝👝
👠👠👠👠👠
👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠👠




Written by *husba'ahfama*



25-26




WASHE GARI
Hajiya tayi samma kon zuwa dakin Abu da Binta tasamu suna bacci


Tata she su


Abu cin magagin bacci tace waiyoo waye Wannan ko ince dan bakin ciki baccin ma baza a barmu muyi cikin kwanciyar hankali


Hajiya tace nice Abu Bude idonki kiganni safiya tayi kuma banji motsinku da Asiba ba


Binta tace zamu tashi amma sai anjima


Sallar fa Binta


Hajiya zamuyi idan mun tashi cewar Abu


Ban yardaba kutashi kuyi yanzu kona kira Arif da Aqeel kuma kunsan sauran


Zumbir suka tashi Suka shiga bandaki sukai zaman su ganin basuda niyar fitowa yasa hajiya ta fita ta turo musu Amal


Amal tazo bata gansu adakin ba duk ta tada hanka linta tana nemansu taduba ko ina banda ban daki tasakarfi ta Bude ban dakin tiris tayi tana kallon abin mamaki
Akwance ta samesu a ciki suna bacci ko a kansu


Abu kutashi wayace muku ana kwanciya a bandaki


Waiyoo ko ina ba sauki nan dinma ba za a bar muba cewar Abu


Binta tace kema fada kike wayan nan yanda kikasan sun hada jini da mayu naci agurinsu kudama nan ya gansu ya barsu


Amal tace Bakomai kutashi


suka tashi suka zauna amal tace ya kuka ji jikinku jiya


Abu tace harna wassake ba dadi nida iska ya hanani bacci sai higata yakeyi kuma kaikayin da jikina yakeyi jiya beyiba Gahi munyi bacci medadi ko binta binta tace eh mana


Yanzudai kuzo muje muci abinci kowa na can Ku ake jira naceko kunyi sallah


Abu da binta suka kalli juna sukace Eh munyi


To shikenan mu tafi


Amal na gaba suna binta a baya harsuka karasa Amal tanuna musu inda zasu zauna Suka zauna itama ta zauna


Abu da Binta Suka gaida Alhaji da hajiya


Arif da Aqeel kuwa hararane ya shiga tsaka nin su


Amal ta zuba musu komai ta basu
Arif ya zuba musu lemo ya basu
Yana dariyar keta


A yamutse sukeci dan basu saba da shiba hasalima ko dadi be musu ba


Abu ta kasa daurewa tace kawu wai gidan nan ba abin dadi sai wayan nan Abu ba dadi abani Koko da kosai hine nasan naci abinci


Alhaji yace Abu kudaure kusaba da wayan nan cimar yanada dadi shima amma ba komai bari nasa amuku abinda zaku iya ci


Arif yace kusha lemone me dadi


Abu ta dauki kofin lemon ta kai baki ta kasa rike lemon saboda gas din shi saiga lemo ya dawo ta hanci


Abu ta mike tana tsalle tana cewa Arif ze kasheta


Aqeel ya daka mata tsawa yace malama kinutsu kinjiko karkizo nan kijuye mana guntun haukar ki idan kinsan baki taba shaba meyasa zaki sha


Abu ta fara hada hanya tace juwa ce take dibana Anya ba giya ka baniba kai dan Allah tana gama fada ta zibe a kasa


Alhaji yace Abu lemone ba giyaba mema ze kawo giya gidan nan


Aqeel yace kafin yaran nan su waye sai Ansha wuya daddy lemo wai giya badan kunga abinda ya bataba aibaza Ku yardaba kalli abinda takeyi kamar tasha giyar da gaske
Hajiya dariya kawai takeyi
Tace zasu sabane ahankali


Amal tace Abu zo kici koda kadan ne kinga Binta na ci


Binta tinda aka bata ta fara ci saida ta cinye tas ta side hannun tayi gyatsa


Tace wahala Abuba dadi da anyi magana suce birni


Arif yace ko duk cikin badadin kika side hannu harda gyatsa


Komai ai sai an daure nima daurewa nayi ni amai nema yake taso min


Amal dasauri ta mika mata lemo tace sha abincin baze dawo ba


Binta tace to na gode kece kadai ta kirki a gidan nan saikuma mugaye a gefena ta kalli su Arif


Aqeel yace Bakomai sha lemo


Abu na gefe a zaune tayi zaman yan bori sai shafa ciki takeyi ta fasa uwar kara


Tace waiyoo cikina ana gobara kayan cikina na konewa waiyoo inna yaya Nura zanmutu waiyoo waiyoo


Hankalin hajiya Alhaji da amal ya tashi sosai


Arif da Aqeel ko a Kansu kukanta da ihuntane ya Dame su


Aqeel yace daddy ba wani gobara yunwace kawai jiya tayi zuciya taki cin abinci


Amal dagudu ta tafi gurin Asibi


Tana zuwa ta samu Asibi tayi Koko da kosai zata kawo musu


Cikin fara a Amal tace Wannan nawanene


Asibi tace na Binta da Abu nasan sunkasa cin abincin Ku ko


Eh bani na kai musu


To Gashi barina cigaba da aiki


Amal takaiwa Abu
Abu na gani ta fara hannu baka hannu kwarya saida taci ta koshi ta ture


Hajiya tace Abu ya cikin da sauki goba rar ta mutum


Ya bazata mutuba dawani KWALLIYAR ki kamar Aljana indai a gidan nan zaki zauna ina tabbatar miki da cewa saikin dena Wannan KWALLIYAR *'YAR KWALLIYA* kawai cewar Aqeel


Abu ta mike ta dunkune hannu tace kawu da alama nunar rana karfi yakeso mu gwada burinka ya cika taho idan ban fasa maka bakiba


Arif yace mommy mace kenan fa waida Aqeel zatai danbe tsabar kanta ya kwance


Alhaji yace Abu Anan ba a fada da namiji koda wasa karki kuma kinaji ko


Takoma tai za manta


Aqeel yace mommy yau ki shirya kinada babban baki usman ne zezo tareda kannen Sa maza


Kai kace na shirya yaushe rabonsa da gidan nan harna manta


Arif yace bakiga yanda ya komaba yan zu America ta an she shi sosai


Barinaje gurin Asibi da kaina na musu ba yanin abinda zasu girka


Kowa ya watse daga Binta sai Abu a gurin suka kalli juna sukai dariya


Suka koma dakin su


Abu sai kai kawo ta keyi


Binta tace Abu meye wai haka


Ki bari kawai shirya abinda za muyi wa bakin nunar rana nakeyi


Binta ta tashi ta dafota tace karki damu na shirya komai kixuba ido Kiyi kallo


Allah Binta


Yasin kowasa babu a maganata


Abu ta daka tsalle ta rungumeta tace hiyasa nake alfahari dake Binta ga kayan KWALLIYA muyi kafin bakin su raina mana hankali


suka fesa uwar KWALLIYA wanda sukayi yafi wanda sukeyi a qauye suka sa kayanda Amal ta kawo musu jiya suka fito suna tafiya 1 bayan 1amma in akakalli fuskar kamar aljanu


Abu tace Binta Tsaya ina zamuje yanzu


Binta tace madafa muga abinda aka girkawa bakin


Hakane kuma mujeto


Suka tafi suna shiga sukaji kitchen din yadau kanshi
Su Binta harda hadiyar yawu karar Hadiyar yawun kande taji yasa ta waigowa


Abu tace sannunku da aiki komai na tafiya yanda ya dace duk kanhin girkinne haka dankari zasuci dadi


Asibi tace Abu Ku Tsaya Anan bari muje mu gyara inda zasu zauna
Tana gama fada suka fita


To ba komai saikun dawo cewar Abu


Sun gama giriki sunzuba sun rufe


Binta ta bude 1 takaimai wawa


Abu tace ci iya cinki binta kibar sauran kyauta zanyi dashi


Binta saida ta Bude kowanne taci iya cinta tazube a kasa cikinta yayi kato tace Abu anya zan iya tafiya daga nan kuwa


Meyasa kikace haka


Cikin yamin nauyi


Karki damu na hutar dake zanyi komai da kaina


Abu ta fito ta duba taga bakowa a falo ta fita waje ta tara yara masu yawa acikin su ta samu wani yaro da bokiti ta ansa ta


dawo ciki ta juye musu komai a bokitin ta kai musu tace suje su raba yaran nata murna suna ihu megadi na kallon su


Abu tace kaima ga naka


Megadi Ya ansa yayi godiya
Abu ta koma ciki ta rike Binta ta kai ta daki ta kwantar
Ta fito


Keeee ina zaki cewar Aqeel


Nunar rana wasa zanje nayi


Dawan nan fuskar naki kalan ki tsorata yara koma daki kije ki zauna karna sake na ganki a waje idan bakina suka zo


To duk yanda kace haka za ayi nunar rana na koma


ke ina wasa dake bance karki kara fadamin sunannanba


ko ajikinta abu tashigeshi tai tafiyar ta


yace him lallai ya rannan semun koyamusu hankali a gidan nan


Kande da Asibi Suka zo gurin Aqeel

Kande tace Aqeel mun gama komai yana kitchen zamu fita yanzu zamu dawo


To nagode bakomai saikun dawo


Karar parking din mota Yaji yafita da sauri Usmane yazo


Aqeel fuska cikeda farin ciki ya rungume shi yana murna


Yace sannun ku da zuwa mu shiga ciki


To yayi musu jagora zuwa ciki






























New writer's


Hakan Take *husba'ahfama* 🌹🌹💋




👠👠👠👠👠👠
👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠
👝👝👝
👠👠
👝


💄💅 *'YAR KWALLIYA* 💅💄


👝
👠👠
👝👝👝
👠👠👠👠👠
👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠👠


Written by *husba'ahfama*



27-28




Usman kuzauna bari na kira mommy


Usman yace To


Usman Sannu da zuwa ko nace ba maraba ba kawani kawo katon kanka shikuma harda shirya maka abinci hmm kaci mugani Abu ta fada ta wuce dakin ta


Aqeel yaje dakin hajiya yasanar da ita zuwan su Usman


Hajiya da saurinta ta fito


Manyan baki magana tatabbata Arif yace min ka zama kato


Usman yace mommy karki yarda bawani kato dana zama ina nan yanda nake shine kawai


Hajiya tace fada kake yi Usman duk wanda ya sanka da ya ganka yanzu yasan ka canza sosai ma kuwa


Hakane to mommy ina wuni ya gida yasu Amal


Lpy kalau ya karatu ya kowa da kowa


Lpy kalau ina Amal din ko tana maka ranta


A'a tana ciki zata zo yanzu


Kannen usman suka hada baki suka gaida hajiya


Ta amsa tace Aqeel ka kaisu dining bari na turo Abu da Amal su zo su jera komai


Aqeel yace to mommy ina zuwa ya zauna kusada Usman yace inda nine kai ba abinda zan dawo yi nan zamana kawai zanyi


Ko kai meyasa baka zauna ba ina ka rigani zuwa cewar Usman


Aini be karbeni yanda ya karbe kaba kuma ni gaskiya bazan iya zaman canba


Hmm shine ni kake so na zauna


Sukayi dariya


Kuzo muje dining


Aqeel wai ina Arif tinda nazo ban ganshiba


Fita yayi bajimawa ze dawo Ku zauna


Aqeel ya wuce kitchen


Hajiya dakin su Abu ta wuce ta Bude ta shiga


Bacci Abu lpy Binta kalau kuwa


Hajiya lpyan ta kalau wlh tsabar jindadi ne Gashi kuma taci ta koshi abinka da kura


Abu meye haka bintarce kura


Hajiya kenan tinda kikaji nace mata kura kiyarda kwai kurarce inkuma baki yardaba anatare zaki gani da idonki


Abu KWALLIYAR nan tayi yawa kirage ta kuje kitchen kudauko abinci Ku jera a dining Su Asibi sun fita


Tab harkinsa na tahi narage KWALLIYAR fuskata tab anrabani da tiraren jikina yanzu kuma KWALLIYAR ma hanani za ayi daga ragewa za kuma ace na dena yi


A'a Abu ni bazan hanaki KWALLIYA ba saidai yanda kike naki yana yawa hasalima yana canza kaman ninki shiyasa nace ki rage


Hajiya ina ganin girmanki gaskiya bazan rageba


To shikenan kuje Ku dauko abinci kina fita Za kiga Amal a waje


To hajiya natafi


Abu na fita ta ga Amal suka wuce gurin su Usman


Amal ta gaida Usman
Abu ma ta gaida su
Kannen Usman satar kallon Abu sukeyi damagana abakin su amma sukayi shiru Usman ma haka azuciyarshi tanbaya yake wacece wannan


kai tsaye kitchen Abu da Amal suka wuce Abu ta Tsaya daga gefe tana kallon Aqeel dake waya tana dariya


Amal tace bari nadauki Wannan yafi girma kekuma ki dauko Wannan


To Abu tace


Amal na dauka taji banauyi da sauri ta ajiye ta bude taga ba komai aciki


Yaya Ina abincin yake ko ankai dining
Bece mata komaiba yadaga mata hannu alamar yana zuwa


Ya kashe wayar
Yace me kikace


Yaya Bakomai a cikifa


Yace A cikin me


Amal ta nuna mishi da sauri yazo yabude yaga bakomai yabude sauran ma yaga ba komai


Ya haka nida kaina naga sun girka abincin amma yanzu babu kuma kansu fitama sunfadamin sungama yanzu ya zanyi da Usman

Abu tace Amal waihi waye Usman din


Amal tace babban Abokin yayane tare sukayi karatu a America


Abu tace hm kekika sanhi sunan garin da kika fada nida bansa ko inaba sai *DARAUDAU*


Ran Aqeel ya baci sosai dariya na niyar kwacewa Abu taita dannewa dan karya gano ta


Naji dadin ganin ranka a

Ads At the End of Article

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login
Footer Ads