Header Ads
Showing 30001 words to 33000 words out of 46028 words

Chapter 11 - YAR KWALLIYA COMPLETED Book by Husba'ahfama.txt

Ads the beginning of article before Image

Unknown   

03 Jul 2024

438

Ads at the middle of Article

karwanda ta sake tayi magana harmu karasa dan yanda nake jin haushin nan nasu tsaf zan dakesu wlh


Hajiya ta masu Abu fada sukace sunji baza suce komai ba


Aqeel yace Amal taho muje tare


Amal ta zaro ido tace niii yaya bada niba saikun dawo kanajin abin da suka gamacewa shine zan rakaku kalan su toshemin baki su dakeni


Bame tabaki kizo muje


Amal tace zanbikune kadai idan kunce zaku dinga juyowa akai_kai saboda tsaro badan tsoroba


Eh munji taho muje cewar Arif


Hajiya tasasu suka canzo kayan jikin su amma basu goge KWALLIYA ba


Abu tace fita zasuyi su sumar da samarin birni dan su Aqeel ma gani gani suke musu da alama suma zasu suma akan KWALLIYAR


Aqeel idan ban sumaba na sumar dake kucaka me kamada Aljanu


Amal a tsorace tabisu


Kai tsaye Asibiti sukaje Likita ya duba binta da Abu ya rubuta musu magani da Allura


Arif yaje ya siyo komai ya dawo suka wuce dasu inda za a musu Allura








































New writer's


Hakan Take *husba'ahfama*πŸŒΉπŸŒΉπŸ’‹




πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ 
πŸ‘πŸ‘πŸ‘πŸ‘πŸ‘
πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ 
πŸ‘πŸ‘πŸ‘
πŸ‘ πŸ‘ 
πŸ‘


πŸ’„πŸ’… *'YAR KWALLIYA* πŸ’…πŸ’„


πŸ‘
πŸ‘ πŸ‘ 
πŸ‘πŸ‘πŸ‘
πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ 
πŸ‘πŸ‘πŸ‘πŸ‘πŸ‘
πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ 




Written by *husba'ahfama*




39-40




Abu da Binta suka karewa gurin kallon Abu a tsorace take yiwa Binta rada tace anya ba gurin kashe mutane suka kawo muba


Nima dai haka nake Tina ni kalli guri shiru ba mutane ni dai a tsorace nake


Kinga Binta karmu saki jiki dasu munaganin abin da bamu yarda dashiba mu gudu


Kawai shine magana


Wata mace ce tafito Aqeel ya mika mata Allura


Abu taradawa binta tace ga makashiyar ta fito


Tabare allura ta zuko ruwan tace kuzo namuku sauri nakeyi


Binta tace kut muda zaki kashe zaki gayawa sauri kije kidawo bamu shirya mutuwaba mu kinga tafiyar mu


Aqeel ya kalle su cikin fishi da jin haushin maganar da suka fada yace wai Ku meyasa a ko ina saikun nuna haukan Ku Kiyi musu kawai karki damuda dabinda suke cewa


Abu ta dunkule hannu tace taho idan ban hada miki jini da majinaba mace dake kizabi kidinga kisa ko tsoran Allah babu


Ku Nifa ba kisa nakeba allura nakeyi kuma za a muku ne sabida samun lpy kodai ba sune marasa lpy ba


Amal tace sune nan yaya kurikesu kawai da alamu zasu bada wuya


Gaskiya a rikesu kinyi gaskiya saboda idan suka goce Akwai matsala


To ba damuwa semu rikesu cewar Arif


Aqeel yace zaka rikesu dai danni ba wanda zan rike manya dasu ida na rikesu Sabolu nawa zan karar a jikina kafin na


dawo yanda nake fitsari sukayi kana gani suyi wanka kafin Susa Kaya sunki shine zan rikesu


Arif yace kana kallo dai lokaci zasu bata mana babu wata hanya inba Wannan ba


Aqeel ya rike Abu badan yasoba
Arif ya rike Binta a ka musu allura suka cika gurin da kuka ana gamawa suka zube a kasa suna kuka


Abu cikin muryar kuka take cewa muguwa yar iska kirasa a ina zaki biga kusa a jikina sai duwawo dan bakin mugunta Gashi gurin ciwo kawai yakemin


Binta tace kitam bayeta kwana nawa kusar zeyi ajikin mu kafin mu mutu kinsan hine zesa baza mumutuba yanzu amma yana fita shikenan mun mutu suka kara fashewa da kuka


Wadda tai musu allura tace kuyi hakuri nadan lokacine zaku dena jin zafi kunji karku damu


Binta tace Muguwa yar iska kingama watanda da damu kinshirya randa zamu mutu dole kice haka mudai shikenan munkawo kammu daga Wannan sai wancan


Aqeel yace Dan Allah Arif kayiwa yaran nan magana sutaso mu tafi tinda sun gama jizgamu


Arif yace kutaso abinda Baku saniba shine idan kuka cigaba da surutu kusar zefita kuma kunsan abinda zefaru idan ya fita zabi ya rage naku


Abu tace munyi shiru mutafi Abu da Binta suka karaso gurin su da rarrafe


Aqeel yadaka musu tsawa yace meye haka kuma dallah kutashi kuyi tafiya da kafa finku malamai


Abu ta marai raice bazamu iya tashiba tazira kusar canciki bata yanda zamu iya tafiya hakan shine kadai mafita


Amal dariya harda hawaye


Binta tace Allah yabaki sa'a Amal zamu hadu sata gidan barawo rancene Kiyi ta dariya lokacin kine yanzu namu na zuwa muma


Yanzu ya zamuyi da yaran nan haka zamu barsu su rarrafa har waje kenan Arif yake tambayan Aqeel


Kabarsu meye a ciki susuka ga zasu iya ni kaga tafiya ta


Abu Binta kutashi ku gwada tafiya zakuji kusar ta fita kunga shikenan saiko taka da kafarku


Allah ko naji dadi shawararki ke dama sokike mu mutu shiya sa kikace haka ta Allah ba takiba muna nan darai kece dai zaki mutu ki barmu


Amal tace Kutafi a haka Kukuka sani tinda Ku bakwa daukar shawara


Amal da Arif sukayi gaba Binta da Abu na rarrafe insunyi su tsaya duk wanda ya gansu saiyayi mamaki ga kafarsu garau amma suna rarrafe


Arif dan takaici yadaka musu tsawa yace kosu mike koya kira Ahmad soja nanfa suka mike tafiyar abin dariya gaba daya


hannun su sukasa suka rike kugunsu suka ware kafa finsu idan suka jefa daya saisu huta sukara jefa dayar ma


Arif da Amal sun manta da sun fita kafin Abu da Binta suka fito gaba1 dai abin dariya suka
Zama


Abu tashiga mota dakyar tanashiga ta kwanta ta daga duwawunta sama Binta ma yanda Abu tayi haka tayi Suka cike guri


Amal tagir_giza kai ni ina zan zauna yanzu kuduba fa kuga yanda kuka cike gurin


Aqeel afusace yajuyo zaku matsa mata kosaina yi kwallo daku yanzu yan qauye kawai Allah ya dawo da daddy lpy saikun koma qauye ko kunaso ko bakwaso


Abu tace tab banga me maida ni *DARAUDAU* ba nazo kenan kai gwanda ma kusaba da halinmu dan munzo kenan kekuma uwar masifa shigo ki zauna ko yaya kikaga gurin karkice komai


Guri kadan suka matsa mata ta shigo ta zauna a takure


Aqeel yace ga tirare Amal ki dinga shaka dan zakisha kanshi


Binta tace kanshi a ina fito fili kafadi abinda ke cikin ka munan da kake jida gani munfiku tsafta damma kunrabamu da tiraren jikin mu aidaba hakaba


Abu tace fada mihi kuma in karya ne atashi ayi yar hin-hine


Aqeel yace dani banshirya jiyowa kaina abinda yafi karfin kaina ba kuji da kanku Arif idan kayi gaba kadan zakaga super market ka Tsaya zan sai Abu


Arif yace to haka ko akayi suna karasa wa ya Tsaya Arif da Aqeel harda Amal Suka shiga ciki sukabar Abu da Binta a mota


Suna zuwa gurin takalmi amal ta daukarwa Abu da binta wani takalmi me tsiniπŸ‘ 


Arif yace Amal zaki karya 'ya'yan muta Nene dazaki ce a siya musu Wannan


Yaya Kaine kake raina wa yaran nan hankali yaya idan suka tashi wayewa sai kayi mamaki


Aqeel yace badai wayan canba gatakalmi dai ansiya musu kishirya kaisu gurin gyaran kashi


Suka gama siyaiya suka fito suka koma gida


Suna shiga Abu da binta da rarrafe suka je dakin hajiya suka fada mata abinda ya faru hajiya tayi dariya ta rarrashi su Abu




*KWANAKI NATA SHUDEWA*


akwana a tashi abu da Binta suka fara gyaruwa kadan sukafara sallah


akan lokaci suna wanka ko ba ace suyiba saidai shirmen da haukan nan Aqeel da Arif suka kaisu maka ranta Amal kuma


tana koya musu gayu da yanda zasu sakaya ba irin wanda sukeyi ba *KWANAKI NATA SHUDEWA* lokacin


tafiyar su Arif na ta masowa yau ne su Arif zasu tafi Abu da Binta harsun kasa boye farin cikin su


Aqeel da Arif sun gama shir yawa suna falo suna jiran fitowar hajiya dasu Binta da Abu


Amal kuma tana dakinsu Abu da Binta ta shiryasu ta yanda zasu bawa Aqeel Arif mamaki


Abu Binta sunsha kyau Amal ta dauko takalminπŸ‘  da suka siyo musu tabasu Susa


Abu tace Kut mezan gani nayarda da Wannan higar amma banyarda dasa Wannan kofaton ba ki barni da silifas dina nafi gane hi


Amal tace Abu Binta indai kunaso kuyi kyau sosai to saifa kunyi abinda nace kungama hada Wannan wankan shine zakisa silifas dan yarfi


Binta tace nifa banason kina raina mana Kaya Amal meye aibin silifas din nan


Bashida aibo amma dole kuyi hakuri kufara amfani da kayan mu kuda yanzu manyan yara ne


Sukayi dariya to shikenan zamu gwada baze kayar da muba kuwa kalli kasan fa kiga


Bari nasa muku da kaina yanda ze zauna da kyau Amal tasa musu tace zakuji dadin tafiya dashi baze kayar dakuba baza Ku je falo kai tsayeba ina zuwa


Amal ta dauko lemo a faranti taba Abu a hannu tace kuje ina binku a baya


Abu Binta tinkafin su fita takalmin yafara girgidi kamar ze kayar dasu haka har suka karasa falo takalmin ya dena


girgidi ka gansu baza kace ranar suka fara Sa takalmi me tsiniba suna tafe suna yauki
Aqeel Arif Suka bisu da kallo


sunyi kyau bana wasa ba tsaye Suka mike suna kallon su Abu da binta na kara sowa gurin su takalmi ya goce lemon ya zube Akayan Aqeel da Arif


Aqeel ya balbalesu da masifa "Ainasan Wannan aikin kine waya gaya miki yaran nan zasu iya tafiya da takalmi nan jisu ko kyau basuyiba


A'a yaya fadi gaskiya dai idan basuyi kyauba meyasa kuka mike


Arif yace ai gaskiya ya fada wayan nan kowana irin Kaya zasu Sa baza suyi kyauba badan inaso muyi rabuwar arzikiba dasena falla muku mari wlh


Aqeel da Arif sukaje suka canza Kaya suka fito


Hajiya ta fito daga daki ta musu addu'a Alhaji ya turo wanda ze kaisu airport aka kaisu suka haujirgi suka wuce America


Abu da Binta a gaban hajiya Suka fara rawa harda tafawa


Amal tace murnar me kuke yika haka


Abu tace yabaza muyi murna ba su nunar rana antafi bamasu takura mana


Hajiya tayi dariya tace ba dadewa zasuyiba sunje su dawo da aikin su nan ne
























New writer's


Hakan Take *husba'ahfama* πŸŒΉπŸŒΉπŸ’‹


πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ 
πŸ‘πŸ‘πŸ‘πŸ‘πŸ‘
πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ 
πŸ‘πŸ‘πŸ‘
πŸ‘ πŸ‘ 
πŸ‘


πŸ’„πŸ’… *'YAR KWALLIYA* πŸ’…πŸ’„


πŸ‘
πŸ‘ πŸ‘ 
πŸ‘πŸ‘πŸ‘
πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ 
πŸ‘πŸ‘πŸ‘πŸ‘πŸ‘
πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ 




Written by *husba'ahfama*




41-42




Kut murna ya koma ciki kenan amma gaskiya banso haka ba Yasin cewar Abu


Binta tace amma dai Bakomai zamu sha iska kafin su dawo


Hakane kuma yeeeee
Suka ci gaba da rawa


Amal tace Ku Tsaya Abu Binta kuzo Ku zauna magana zanyi daku


Suka zauna kusada Amal


Hajiya tace bari na shiga ciki


To Hajiya


Amal ta maida kallon ta ga Abu da Binta "Binta me kike so ki koya kamar wani abinda yake birgeki kike son shi sosai


nasamu wani gurin da a ke horar da mutane ta yanda zasu iya KWALLIYA girki dinki takalmi da jaka da sauran su


nima inaso na shiga shine nace barina tambaye Ku idan kunaso saimu shiga tare


Abu tace nidai KWALLIYA zanshiga tayanda zan amsa suna na *'YAR KWALLIYA*


Binta tace nidai zan koyi girki tayanda idan naga abinci a TV inaso saina tashi na girka


Alhamdulillah to shikenan bakomai nariga nayi duk abinda ya dace mommy da daddy sunsan komai farawa ya rage yau za ayi bita akuma nunawa


kowa a jinshi gobe kuma afara koya mana dan Allah Abu Binta Ku kama kanku gurine na manyan mutane kuje a wayan


Ku Abu dan Allah ki gyara maganar ki wahi hi da kikeyi dan Allah ki dena sonake Ku fito fes daku


Binta tace Munji mungane zamu gyara yanzudai idan nafahinta fita za muyi


Eh kuje Ku dauko hijabi mu tafi ba dadewa za muyi ba yanzu zamu dawo gurin ba nida


Abu tace kefa me zaki koya


Amal tayi dariya" dinki dinki zankoya tayanda danaga Kaya ammai dinki me kyau idan yamin sena yiwa kaina


Da kyau jiramu bari mu shiga mu fito
Abu da Binta na shuga suka Ciro kayan KWALLIYA suna mita


Abu tace dan Allah binta kalli yanda nayi muni Nifa nafi gane KWALLIYA ta yafi min kayau Nifa nan ba komai ta nuna kuma tunta


Radu da ita yanzu base Kiyi ba meye a ciki idan tayi magana kibarni da ita


Allah Binta


nice fa da haka takeso mu fita kalan a raina mana hankali


Sukayi dariya suka tafa sukayi KWALLIYA kamar yanda suka saba suka daura mayafi a kugu suka je jikin madubi suna kallon Kansu


Binta tace Abu dan Allah kalle mu yanzu ko su nunar rana Sa nuna mata Fari


A'a muma dai munzama nunar rana anyama kuwa idan munje *DARAUDAU* zasu ga nemu kuwa


Ah Haba zasu gane mu bana jin yan DARAUDAU zasu mantamu koya muka koma


Abu ta rige hannun ta tana sosawa "Binta Nifa hannuna yana kaikayi duka kawai nakeso nayi


Kibari idan mun fita duk wanda yamiki kallon banza kidaki rabonki ni Binta zantaya ki


To shikenan muje
Suna fitowa suka ga Amal tana fitowa daga dakin hajiya baki a Bude Amal take kallon su


Binta tace rufe bakin Nifa bana son qauyan ci daga ganin KWALLIYAR mu kiwani saki baki idan so kike kizo muje mu yimiki ba kisaki baki kina kallon muba


Fada mata dai duk qauyanci ne ya cikaki Amal narasa sanda zaki waye


Allah ko kunada gaskiya bazan wayeba kamar yanda kuma bazaku wayeba dan Allah kalle ki kalli wani KWALLIYA a fuskar ki


shiyasa yaya yake cemuku masu KWALLIYAR Aljanu kuma beyi karyaba nan fa na gama muku fada koda yake bazaku ganeba


bari muje gurin kuga mutanen gurin kuda kanku zaku raina kanku kumani bazan fita daku da Wannan KWALLIYAR ba


inkun dage dashi zaku fita to saidai mu raba hanya kuma koda munje karku sake kununa kunsan ni kunaji ko


Binta tace Tab kema dai kinsan maganar da kike fada baze taba yiyu waba gidanmu1 kuma tare muku dake Wannan hine


Abu tace Fada mata kebama jin dadin ki bane mu nuna tare dake muke yanda muka ci uwar KWALLIYAR nan duk wanda yagammu guri ze bamu mu wuce saboda tsabar haduwar mu


A haka bahijabi mayafi a daure a kugu shine zasu bamu guri mu wuce to bari na fada muku koda haka yafaru kusani cewa


suna muku kallon mahaukata shiyasa zasu baku guri Ku wuce dan sunsan cewa zaku iya kaimusu duka


Abu tace Karya ne Wannan keki ka fada kefa dama 'yar bakin ciki ce dan kinga mun fiki waye wa shine kike fadar haka


idan zaki zo mutafi to idan baza kiba wan nan Abudan sauki saimuyi tafiyar mu


Harararsu tayi taja tsaki tayi gaba ta barsu a baya


Binta tace abin da zaki iyayi kenan dan baza mu dakuba kinga Abu mu sake tafiya dan nasan ita kanta me koya KWALLIYAR idan ta kangi saita gir giza dan tasan kifita iyawa


Nanfa kan Abu ya fasu sai Fari takeyi da ido "mu tafi karta tafi tabar mu


A mota suka sameta a zaune suma Suka shiga direba ya tafi kaisu Suna cikin tafiya


Abu tace naso ace da kafa zamu dawata taga abin mamaki yanda mutane zasuyita kallona suna dariya saboda haduwata


Amal batace mata komai ba Abu da Binta sukai ta zuba kamar 'yayan kanya har suka karasa gurin


Gurine babba cikeda mutane masu jida kansu kayan jikin suma ba a magana gurin zagaye yake da filawoyi gurin koya bitar kuma yana tsakiya


Abu da Binta suna kallon su da Kayan jikin su suna dariya


Abu tace dan Allah Amal kalli Sa Kaya kalli kayan jikin waccan kamar matatar Koko kalli takalminta kamar zata farau ta hahhhh


Baza Ku Bar dariyar nanba ko ke kinsan kudin kayan jikin ta kotakalmin kinsan nawa ake siyar wa namiki uziri zuwa gaba zaki sani


Binta dariya harda kwanciya a mota "dan Allah kalli KWALLIYAR waccan kalli wani Abu da tasa afuka kamar farar kasa


Abu tace shine ma su ai basu da kayan KWALLIYA mu yan qauyan da suke raina wa munfisu da komai ta fashe da dariya


Anya zamu shiga gurin nan kuwa kalli abinda sukeyi tin ba mu shigaba idan muka shiga kuma meze faru mukoma kawai shine Amal ta fada a cikin zuciyar ta


Amal ta kalli direba tace kamai damu gida


Abu naji tace tab ba a isaba ba inda zamu tinda muka zo saimun shiga kinma isa hmmm


Binta tace fada mata

Ads At the End of Article

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login
Footer Ads