Header Ads
Showing 3001 words to 6000 words out of 46028 words

Chapter 2 - YAR KWALLIYA COMPLETED Book by Husba'ahfama.txt

Ads the beginning of article before Image

Unknown   

03 Jul 2024

429

Ads at the middle of Article

馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼



*BANYAR DA WANI KO WATA YA JUYA MIN NOVEL DINA BA KOTA WACE HANYA DUK WANDA YAYI NABAR SHI DA ALLAH BA HAKAN YANA NUFIN BAZAN DAU MATA KIBA 馃槑馃槑*








Written by *husba'ahfama*




5-6




Duka sukai musu bana wasa ba harda yaga riga


Cikin muryar kuka yarinyar tace saina nuna miki bakida wayo Saikin ga gatana


Abu tace Jeki turo duk wanda kika gadama ni Abu ina jiran hi banza qazama


Eh nice qazama idan ni kazamace ke kuma fa fada min cewar yarin yar


Bakinki be mutuba ko Abu saimun zubar mata da hakwara tukun na cewar Binta


Kuyi duk abinda kuke so lokacin kune yanzu nima lokacina nanan zuwa cewar yarin yar


Tana gama fada ta mike ta debi takal manta a hannu ta kalli kawarta da suke tafe tare


Tace 'YAR KWALLIYA suka zuba da gudu


Matsoratan banza kawai harni zakibawa tsoro da baban ki Wannan kalmarta zakiga me rama min yazama tamkar tatsoniya a gurina ni Abu naci dubu sai ceto


Sukayi dariya


Kinga dauki tallar mu karasa dandali yanzu kowa yazo zamusha kallo kai ni harnaji ma bana son zuwa cewar Abu


Binta tace meyasa


Tiraren jikina Akoda yaushe shine matsala ta dana je dandali daga kallo sai tohe hanci a gurin sama ri cewar Abu


Binta tace dagaske kike Abu warin najan hankalin samari


Abu tace bana son wula kanci binta wayace miki warine kanhidai nibama nason irin kallon da sama rin suke min nasani nafi matan dandali kyau da kanhin tirare sosai ma nice kadai nasan sirrin


Nanfa Binta ta tafi tuna ni


Ke tina ninme kikeyi


Abu gaskiya nima zan fara fashin Wanka konima turaren jikina zefito kwana nawa zanyi banyi wankaba


Abu tace yauwa yar gari kinga bake ba Wanka indai kinaso tiraren yazauna tareda ke duk inda kika higa ansan kin higo


Binta tace To hi kenan nagode kawata


Tadauko farantin gurjiya tace debi kici iya San ranki aikin bani sirri babba


Abu tace Bakomai yiwa Kaine Binta amma ya zakiyi da umman ki idan tagane kin dena kwanka


Kibari kawai nikaina bansan abinyi ba mutafiko kinga yamma tayi kar a fara
bugawasa bama nan


Abu tace ga aiki zan saki indan mun higa dan dali ki ki zuba ido kiga abin mama ki gurin sama rida yan mata


To hikenan muje Abu

Suka je dandali hakan kuwa akayi Abu nazuwa masu toshe hanci nayi masu dariya nayi Abu harda sake tafiya


Kawata Abu gaskiya nima na rike sirrin nan hannu 2


Sukayi dariya suka tafa

Suka sha kallo sukayi tsokana iya son ransu suka koma gida


Daga ina kike


Waye Wannan Abu tace tana daga kai taga Nura


Daga dandali nake


Yariko hannunta yawuce da ita ciki ya watsar da ita kamar kayan wanki


Nura ya fara shin shine shin shine


Yace Inna bana tunaninda Abu ta shigawanka tayi


Inna tace Ko hmm zata aikata nasani Wannan nan gaba kadan nizan fara yimata Wanka da kaina


Abu tace Waaa niii tab bawanda ya isa dan bakin ciki turaren nawama rabani dahi za a yi


Nura ya Wanka mata mari tafashe da kuka


Inna abinda ya dace kenan kifara yi mata da kanki tinda ita bata yi


Nifa bawanda zemin wanka Nifa yaya anyi walkiya na ganka bakin ciki kawai ka keyi dani dakaji kanhin tirarena saika dinga yamutse fuska saboda bakin ciki


Tirare ko wari kinga kidena shiga cikin mutane kina kiran waikin fesa tirare dariya zasu miki Wannan warine warinma mara dadi qazama cewar Nura


hi kenan Inna kina jinhi ko ni ya kira qazama tafara timami akasa


Nura yace Inna kice mata ta tashi kokuma yanzu jikinta ya fada mata


Bashiri ta mike tana gunguni harya fito fili tace nagaba yayi gaba kanshi kuma nayi bawanda ya isa yakwace Ehhhe


Waye ze kwace inbanda Wanka Inna duk sanda kika tashi wankar *'YAR KWALLIYA* kitanaji kwalin sabulu saboda tsoro Inna saida safe


Yana fada yayi fice warsa


Allah yakaimu


Inna kinji shi ko Yasin yaya kajawa budur warka Allah ya hadani da ita


Kinga Abu bana son neman tsokana karki sake kitaba musu 'ya kisamu wanda yamiki badai itaba ki kwanta saida safe


To Inna Allah ya kaimu


WASHE GARI DA SAFE


Abu ta fito tana hamma
Inna Allah dai yasa kin gama abinci dan yau yunwa nakwaso abaccin


Bagai suwa ba komai sai Neman abinci baza kiciba saikin goge baki kinyi sallah tukunna cewar Nura


Tamatso kusa dashi tace yaya a gidan nan kaine kwai matsalata yanda sauran suka tafi suka barini kaima zaka tafi ko ince kagaji kabarni


Yatoshe hanci tinda tafara magana harta gama


Nura yace Wai Wannan bakin naki Abu ai sai ya kashe me rai yaushe rabonki da goge baki


AF anzo wajan nikaina na manta gawayin da gihirin na ban wuya Yasin hiyasa na dena wankewa yawan goge baki na kahe hakori


Nura Yana nesa da ita yanda bazeji warin bakin ba


Injiwa Yau saikin goge baki yaushe rabonki da sallah dan Inna tace rabonda taga kin kalli gabas harta manta cewar Nura


Eh hakane yaya hadasu nakeyi hiyasa bata ganina


Hadasu kamarya Abu


Nasati1 nakeyi a rana1 sauran ranakun kuma ina hutu tafada tana dariya


Nura yace Abin ma dariya yabaki ko Abu amma kin dena zuwa isilamiya ko


Tab tsohon zance tin yauhe nadena zuwa bari kaji laifi nayi yace ze dakeni nikuma nace be isaba shine yasa yara suyimin


waka waini *HODA BA WANKA* hine na sace mai tayar keke hine fa yake ne mana ruwa a jallo
Tana fada tana Sosa kai da jikin ta


Inna haka lamarin Abu ya kara lala cewa cewar Nura


Inna tace kaji da kunnan ka kakuma gani da idonka yazu kuma abin zekara finnada tinda ta hadu da Binta


Ido yazare yace Binta gagare


Ita dai yanzu kawartace sosai duk inda Abu take zakaga binta
Cewar inna


Dole nakara samiki ido Abu jeki kwanke baki kiyi Alwala kizo kiyi sallah a gabana kuma ma inbanda rashin hankali irin na


Abu a i na akace miki hada sallah a keyi kowacce ana yinta akan lokacin ta kina jiko cewar nura


Abu tace Yashiga tanan ya fita tanan bayan kai ba malami bane me zaka fada min nayarda bayan sanin ma nafika


Na yarda jekiyi alwalar kizo


Taje tayi ta zo gabanshi tace yaya na hutar dakai dama yau nake hadesu guri guda barima nayi ka gani


Nura yace Ke bana son hauka fa sallar Asuba raka'a nawane


Lallaima yayan nan nawane inbanda 2


Sallama Alaikum Nura yajiyo sallama daga kofar gida girgiza kai kwai yayi yatashi yatafi


Nura ya Inna taku


Lpy kalau cewar nura


To Alhamdulillah megarine yace kuzo dakai da inna dakuma Abu


Allah daiyasa lpy cewar nura


Ehhhhhto lpy ba lpy ba saidai koma meye idan kazo fada kaji


To gamu nan zuwa yace yakoma ciki


Inna yarinyadai tasake ballo ruwa megarine yake Neman mu


To Bakomai bari ta idar da sallah saimu tafi cewar Inna


Abu tace Inna Nifa ba inda zani idan banci abinci ba Ehhhhe


Waiba sallah kike yiba Abu cewar Inna


Abu tace Inna kwantarda hankalinki na idar bani na bawa cikina tukunna




Inna ta bata ta ansa tana hannu baka hannu kwarya harta gama Tasha ruwa


Tace Inna saura kwalliya idan banyiba bazan iya sa kafata wajeba


Nura yace kin isa waye ze zauna jiranki


Inna tace kai kanka kasan hakan baze yiyuba kabarta tayi mutafi


Abuta baje kayan KWALLIYA tayi kamar yanda ta saba fukarnan kamar Aljana


Inna mutafi naga ma


Warin bakinta yadoki hancin Nura


Kaiiiiiii Abu baki wanke bakiba ko


Eh ban wankeba bakina ko naka


Tayi gaba abinta sukuma suna binta a baya harsuka karasa fada kowa na gaida megari amma banda Abu


Megari yace Ke Abu me yarin yata tai miki kika daketa jiya tareda bakuwar gidana


Tawatsawa yarin yar harara tace kuma na dake ta nadaki banza ba uwar dayasa tace min HODA ba Wanka


Ke Abu baban nawa kike fadawa haka cewar yar megari


Anfada mihi ubanki ubanane cewar Abu


Kaji yarinya mara kunya me garin kike fadawa haka


Ayi hakuri yarin yace cewar Inna


Abu tace Inna saboda ni karki fara karya niba yarinya bace hekarata goma shabiyar


Inna nayimata alama tarufe baki amma ina zance kwai Abu take saki




































New writer's


Taku *husba'ahfama*馃尮馃尮馃拫


馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼
馃憹
馃拕馃拝 *'YAR KWALLIYA* 馃拝馃拕


馃憹
馃憼馃憼
馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼




Written by *husba'ahfama*




7-8




Can saiga Binta ga gare sarkin kwadayi da umman ta suna ta howa


Yauwa Allah na gode maka ga binta cewar Abu


Dan rainin wayo da sassafen nan a aiko gidan mutane ace suzo ko uwar me za a mana cewar Binta


Abu tace Kema dai kya fada gamunan ana surfo mana zancan banza


Eh waye yake zancan banza ke kuma Binta ba a koya miki gaisu waba bakya ganin manyane a gurin nan cewar liman dake zaune a gefen me gari


Binta da umma suka samu guri suka zauna


Abu tace Wanda yatsargu dahi nake


Babba bangan shiba saidai naga me gari tinda ba a barni naci abinci ba nazo nan to kowa yayi hakuri da abinda zeji koya gani cewar binta


Liman yace kaji yara da rashin kunya


Barsu dani liman cewar megari


Umma ta gaida me gari binta kuwa aikin gun guni kawai takeyi


Sauran mutanen gurin hanci a to she sun kasa cewa komai daga liman sai megarine kawai suke magana


Binta kinji wai dan mun daki wa yancan 'yaran hine aka kawo mu nan gasu 'ya'yan kuli da mai cewar Abu


Binta tace Kan uba Yasin bazan zauna ba akan su aka hanani cin abinci tafiya zanyi


Yasin karki yarda binta kanki tafi kizo ki daki rabon ki zan taya ki cewar Abu


Sukayi kansu zasu daka liman da megari mutuwar zaune sukayi wato kanhin jikin Abu dana binta da itama tafara hawa layi sukaji sukayi lup kamar basa gurin


Megari yace Karku sake Ku tabasu kuna jiko wai warin me nake ji haka ina kuke kusa baki mana meye aikin ku liman

Caraf Abu tayi da cewa nice nan kanhin tirarena babu inda baya zuwa megari ka gode Allah tinda kaji kanhin tirarena


Megari yace Tirare kuma tab Wannan uban warin shine tirare


liman ba lbr yakasa cewa komai sai kallo da ido sauran ma sunyi shiru


Megari cikin bacin rai yace waime nake gani haka kun dena magana ne kuma banson sha shanci kunwani zuba min ido me kuke nufi


Me gari sai hakuri binta Abu kuzauna cewar inna da umma


Binta hannu a dun kule tana shirin kai naushi take


cewa Inna kubar mu dasu yanzu mu koya musu hankali


Nura cikin muryar tsawa yake cewa kuzauna karku bari na kara magana


Ganin fuskarshi ba alamar wasa yasa suka zauna


Megari yace gaskiya yaran nan abin naku azimun ne kuma da laifinku wajan bata yaran nan kuduba fa Ku gani baruwansu da babba koyaro duk wanda ya musu yi mishi zasuyi


Me gari ayi hakuri zamu gyara insha Allah cewar umma


Me gari yace To shi kenan gaskiya kudau mataki inba haka ba ni da kaina zandau mataki


Wani yaro ya fito daga gidan me gari hannun shi rikeda samira


Tinkafin ya karaso Binta sarkin kwadayi tafara hadiyar yawu wayanda suke kusa da ita saida sukaji karar


Yaron ya gaidasu ya ajiye kwanon a gaban liman


Binta idonta na kan kwanon ko kiftawa bata yi ta janyo kwanon kusada ita


Kanshin abinci yadawo da liman daga dogon suman da yayi


Liman yace Ke me kike nufi yajanyo kwanon gaban shi


Binta ko magana ta kasa hankalinta nakan kwanon


Liman Allah ya yanka maka binta taga abinci ranta ya biya dan haka ka bata taci cewar Abu


Liman yace In naki fa dawani bakinki dayake zuba wari anya kina wanke shi kuwa


Abu tace Yasin wanke baki kahe hakori yake hiyasa bana yi liman kaida kanka kace hi bakin me azumi kanhin Almuski yakeyi hiyasa


nima na dena wanke baki saboda Almiskin yazauna a bakina nafita daban daku nawa basai ina azumiba ta fada tana
Dariya


Liman baki yasaki yana kallon Abu


Megari yace ke Abu anya kina da kai kuwa


Abu tamika mishi kanta tace shafa kaji


Inna ta rufe bakinta tana kallon Abu


Megari ina fada maka saika dauki babban mataki akan Abu da binta cewar liman


Bakomai kubani lokaci zansan abinyi kuna iya tafiya amma kubar binta da Abu liman ze musu fada cewar megari


Waaaanii gaskiya babu abinda zan iya fadawa wayan nan yaran banshirya takun saka da suba sunyi nisa basa jinkira cewar liman


Yi shiru liman nagama magana cewar megari


Inna,umma da Nura suka tafi


Binta batama San tafiyar suba itadai burinta taji abinda ke cikin kwanon a cikinta


Liman kabata abincin nan taci yasin tanada cutar duka idan aka hanata abinda takeso hine suke tahi cewar Abu


Liman Ya kalli binta dake zaune hannu a dunkule ido akan kwano tana sude baki


Liman yace Me gari Abuya tabbata duka zatayi kalli kaga


Liman karka zama soko mana kayi musu fada sutashi su tafi ita kuma binta ka bata taci cewar megari


Kwanon ya miki mata ta ansa tabude tana ci kamar kura yaga nama


Binta ta gama ci tasa kafa ta ture kwanon ta kalli 'yar me gari tace jeki kawo min ruwa


Niii kalle ni sama da kasa nayi kama da 'yar aikin gidan Ku cewar yar me gari


Zancen banza meye dan kin debo min ruwa yan matan garin nan kaf yan aikina ne saboda na fisu haduwa cewar Abu


Ya isa kunutsu kuyiwa kanku fada kungirma aure zakuyi gidan wani zaku kuyiwa Allah kudena abinda kukeyi


Dariya suka yi suka tafa kinji wai aure cewar Abu


Binta tace kaika sanshi nidai tinda ba a bani ruwaba bangode ba taso mu tafi


To tace suka tashi zasu tafi
Binta tarike ciki tace washiii cikina ya motsa


Binta tayi nishi saiga tusa ya biyo baya


Megari yatoshe hanci yace liman Sa a kamo min yarin yarnan


Binta da Abu najin haka suka sa gudu


****


*WACECE BINTA DA ABU*


ABU 'yace ga munzali
malam munzali fatauci ne sana arsa shikadai yake tafiya inya tafi saiya jima kafin ya dawo sai matarsa Suwaiba yaranta na kiranta da Inna yaransu 4 Ramatu itace ta farko tana aure a garin da suke me suna *DARAUDAU* sai zulai itama tayi aure sai Nura da Zainabu Abu itace auta




ABU yarin yace mara tsoro duk girman mutum inya mata saita mai farace tas amma qazanta ya maida ta baka dan qazanta kokitso intayi saiya dankare layin ya bace kafin inna tai mata ta karfi ta tsefe




Binta 'yace ga murtala
Malam murtala mahaucine Allah ya masa rasuwa tin Binta tana karama a hannun ma hai fiyarta ta tashi sunan ta Baraka binta kadai ta haifa


BINTA yarin yace mara nutsuwa ga kwadayin tsiya idan taga abinci jikinta har rawa yakeyi itama bata barin ta kwana dan haka tasu tazo 1da Abu gasuda taurinkai


*****


Binta da Abu na cikin gudu wata yarinya kanta dauke da buhu ta tsaya a gaban su ta shaki wuyan Abu


Ke meye haka a ina nasanki cewar Abu


Tace idan maye ya manta uwar diya bazata mantaba nice wadda kika daka kika cimin gyada kika kuma zubarda sauran


Abu tace Kinsan abin da yawa yanzu me kike nufi da kika shaki wuyana


Dukanki zanyi na kwashi saura nakai gidanku cewar yarin yar


Banga Alamaba ance da kuturu a gama lpy ni Abu banga wanda ya isa yamin abinda kika fada ba ba a hai fehiba


Binta tace ke ware inba haka ba hmm jiki zeyi tsami


Ke waya sa dake ni din nan da kike jida gani ban tinkare kuba saida na samo makarin ki ke binta dan nakula kema matsalace ta daban cewar yarin yar


Makarina kuma ni binta banganshiba anan gurin yau banga abinda zesa na bar kiba batareda na sosakida bulala ba


Ko to shikenan nida ke za a ga me gaskiya yarin yar ta Bude buhun taciro goriba,kurna,magarya da gyada


Tinda ta Ciro Binta ta hadiyi yawu kamar yanda ta saba tabi hannun yarin yar da kallo


Abu tace Ke karki sake ta rudeki da abin hannunta Binta nizan siya miki fiye dahi


Ko jinta binta bata yiba Tamika hannu alamar

Ads At the End of Article

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login
Footer Ads