Header Ads
Showing 30001 words to 33000 words out of 65672 words

Chapter 11 - A ZURI'AR ARAB COMPLETE BY MHIZ INNOCENT .txt

Ads the beginning of article before Image

11 Jun 2024

559

Ads at the middle of Article

ta janyo plate din dake dauke d dambun cous cous wanda tana ci tasan mamaman ce ta dafa dan ba daga nan b wajen iya girki
shys itama gwana ce a wannan fannin


Kadan taci abincin dan dama ita be dame ta b cin abincin koda kuwa yunwa take ji in taci kadan shikenan y wadatar


Kasancewar mamaman tasan halinta yasa bata yi magana b da taga ta tureshi gefe


sannan taja juice din mango wanda shima mamaman ce ta mata kasancewar ta gwanar son lemon mangowaron..........


Mhiz Innocent ce.........✍️




*♡☆A ZURI'AR ARAB♡☆* An amazing and heart touching story

By Mhiz Innocent 😻


💖THE TALENT TROUPE WRITER'S💖


Page 26


Ina miqo gaesuwa a gareku INNOCENTIES 😍👌 Mhiz Innocent luv u owl 🌚😻


( Baby WhatsApp group link ) 👇👇


https://chat.whatsapp.com/F2PiRdNnrwMKT4mHlIIisl






................Tare suka shiga dakin da su aunty umman suke suka gaesa da mamama kafin mamaman ta fita ta barsu a dakin


Aunty ilham ce ta fara mata magana


" Sanah kina xuwa makaranta koh ?


" Ehh ina xuwa amma gobe za'a shiga strike " ta fada cikin sanyayyiyar muryarta


" Wowww ! abin yazo a daedae ! Inji aunty umma sannan ta dora da fadin


" kinga wannan " ta fada tana nuna wadda ta gani daxu a parlour wato wadda suka xo tare dasu aunty umman


" sunanta hajja fati zata fara miki gyaran jiki amma babu fita , na kwana 8 ne kacal daga ranar shiknan an gama "


Da " Toh " kawae ta amsa tana kallan matar


Nan da nan hajja fati ta faara gyara sanah cikin qwarewa da sanin ya kamata .


Ita kuwa sanah daurewa kawai takeyi amma ji take tamkar ta saka kuka .




Haka aka cigaba da gyarata kamar yanda akewa kowacce amarya .


A kwana 2 da farawa harta chanja hasken ta y sake fitowa sosai , tayi wani irin kyau tayi fresh kamar ka dauketa k gudu dan ba qaramin gyara suke mata ba , ciki kuwa har mamama ba'a bari a baya ba wajen gyara erta ta .










*****6angaren mama kuwa data lura dai auran yinsa za'ai , seta zubar da makaman yaqinta ta zubawa sarautar Allah ido


Dama kuma auntyn Khalid ce ke zugata dan haka seta dauke mata qafa kawai ko ta samu zuciyarta ta samu salama .






..........Suna zaune a parlourn su 3 kasancewar Umma tana part dinsu sanah


Afrah ce ke daama musu fura , yayinda sanah t baada dukka hankalinta ga t.v da suke nuna " dil to pagal hai " a tashar MBC Bollywood


Amrah kuwa dama ba tun yanzu ba ta gama quluwa da kallan nata , dan tun dazu taqi bari a chanja channel din


Miqewa tayi ba tare da sanah din ta lura ba ta kashe socket din gaba daya


" Dallah can meye haka ? Ina kallo na zaki kashe min haka akeyi ? Ta fada kamar me shirin yin kuka


" Wlh tun dazu kin isheni da kallan film din nan yaqi qarewa , gashi kinqi bari muyi hira haka ake fisabilillah ? Inji amrah


" Allah kuwa sena qarasa kalla koma mene " ta fada tana qarasawa wajen socket din


Afrah da tunda suka fara bata tanka ba tace


" Gaskiya amrah kina takurawa aunty na !


" Waye Auntyn ? Amrah ta fada tana kallan afrah


" Aunty Sanah mana !


Se kuwa amrah ta fashe da dariya tana kallan sanah


" Amma wlh anci mutuncin aunty !


Sanah ta kalli afrah sannan ta maida dubanta kan amrah tace


" Dallah can ni aunty ce mana yanzu " ta fada a lokaci guda tana kashe kallan dan sun gama film din sannan ta dauki wayarta


A kullum a koda yaushe ta dauki wayar nan , muddin zata shiga gallery seta ganshi couz shine akan gallery wallpaper din ta


Hotonsu ne wanda sukayi tare ranar birthday dinta


Wanda ya shafa mata cream ne a fuska , ita kuma ta juya tana kallansa aka dauki hoton sunyi matuqar kyau kamar wasu indiyawa


Haqiqa tayi kewar dan uwanta kewa sosai kuwa


Amma meyasa lokaci 1 ya chanja a rayuwarsu ?


Meyasa ya koma tamkar ba babyn data sani tun yarintar ta ba ?


Meyasa shaquwarsu ta disashe a cikin lokaci qanqani ?


A hankali wasu hawaye masu dumi suka kwaranyo akan kyakyawar fuskarta


Ta saka hannu ta dauke su tana fadi akan la66anta


" Baby why ?


Afrah ta tasowarta kenan bayan ta kai furar cikin fridge ta leqa wayar Sanah taga abinda take kalla tace


" Wai har an faara kukan rabuwa da babyn ne ? Awwwn ! Ta fada irin an birge ta din nan


Amrah dai tana jinsu se kawai tayi murmushi ba tare da tace komai b


Ita kuwa sanah gallawa afrah harara tayi tana fadin


" Ke wai ina furar ne ?


Kafin afrah takai ga amsa tambayar wayarta tayi qara


" Aunty Umma " ya bayyana kan screen din


Turo baki tayi tana ajje wayar kan sofa


Afrah ta sheqe da dariya


Kafin su ankara amrah ta dauki wayar ta daga ta kaara kunnenta


" Hello aunty umma " ta fada tana kallan sanah tana dariya qasa qasa


Daga can 6angaren aunty Umma tace


" Amrah ina sanah ta shiga ne ?


" Tana nan part din , amma bari na fada mata se tazo yanzun !


" Yawwah waiting....


Amrah ta sauke wayar tana fashewa da dariya , afrah na taya ta


Ita kuwa sanah ta cika tayi fam qiris take jira ta fashe


Amrah tace


" Wai ina ke kikace auren nan kike so uhmm ? So duk abinda aka miki ke kika jawa kanki , koda yake kinsan fa gyaran duk yah souban ake mawa , so ai ba wata damuwa bace " ta fada tana sake sakin wata dariyar


Daama ya lafiyar kura bare tayi zawo aikuwa se kuka kamar wadda akayiwa wani abun


Duk kuma se suka nutsu suka koma rarrashin ta .




Yau kam da qyar akayi gyaran jikin ana yi tana kuka ita bataso a qyaleta kawae jikinta zafi yake mata


Ana gamawa Umman amrah ta shigo dakin hannunta dauke da cup ta qarasa ta zauna ta miqawa sanah tana fadin


" Kar6i maza ki shanye kinji ?


Rau rau tayi da ido kamar zata saka kuka gashi dama zuciyar a kusa take


Umma tace


" Kar fah kiyi kukan nan ki shanye kawai "


Haka dai badan taso tasha tana sauke ajiyar zuciya gudun kar tayi vomiting .




........6angaren ango kuwa yafi kwana nawa bega amaryarsa ba , dan tunda aka faara mata gyaran jiki aka hanata fita


Ranar ma da yake su aunty umma basa nan shiyasa ta sulale part din su amrah


Yayi missing dinta badly amma inya tuna kwana kadan ne suka rage ya mallake ta se yaji wani sanyi a ransa .




_Cyprus_


" Baby me kake sakawa a ranka har hakan ya janyo maka hawan jini ?


Ita kadai ce duk duniya take kiransa da wannan suna , banda ita babu wani mahaluki da yake kiransa dashi


Toh ta yaya zuciyarsa zata samu nutsuwa ? Bayan kullum ranar Allah seya tuna da ita


" Don't ever call me baby again "


Mamaki ya bata , meye aibun wannan sunan ? Koda yake duk ba wannan ba , abinda kawai take so taji shine damuwarsa Dan haka ta sake karairaye murya tace


" Lurv pls ka fadamin meye damuwarka mana ? Kaaga fah jininka ya hau !


" Babu abinda ke damu na ! Just leave me plss I want take shower "


" Ohk ina jiranka a parlour " ta fada tana qoqarin juyawa


Dai_dai lokacin da wayarsa dake kan mirrow tayi qara , kasancewar tafi kusa da wayar ya sanya ta dauka ta miqa masa sannan ta fita


Ya kar6a badan yana da niyyar dagawa ba


Sedai ganin me kiran ya sanyashi miqewa yana sake Neman waje ya zauna


Cike da mamaki dan be ta6a tunanin daddyn nada layinshi na qasar ba dan tunda yazo qasar be ta6a kiransa ba


" Barka da rana daddy "


Daga 6angaren daddy y kur6i sassanyan juice din sannan ya amsa da


" barka "


Seda daddy ya numfasa sannan yace


" Ranar juma'a me zuwa daurin auren er uwakka kuma na dan uwanka !


Abinda nake so dakai shine kayi duk yadda zakayi ka daawo daurin auren nan "


Kansa daya saara masa ya dafe yana jin dama shi mace ne da yayi kuka ko zeji sassauci a ransa da zuciya baki 1


Sedai hakan baze yiwu ba , cigaba da barin quncin a ransa shine kawai mafita a gareshi


"Daddy......" Y furta yana qoqarin dorawa daddyn ya katseshi


" Obey b4 complain ! In kasan ba toh zakace min ba toh bansan jin komae daga bakin ka


Wai arman wane irin mutum kake son zama ? Ko ince ka zama ? Gaba 1 ka chanja


Daurin auren er uwatta ka kake qoqarin qin zuwa ?


Me yake damunka ne arman ? Baka gudun bakin mutane ne ? Baka gudun idanun mutane ?


Toh ka tabbatar ka daawo qasar nan kafin ranar daurin auren nan , ko da yake koma dai menene ka tabbatar ka dawo kafin daurin auren nan kana wajen lokacin daurawar , in ba haka ba wlh arman zaka hadu da fishi na " daga haka daddy ya katse Kiran nasa ba tare da ya jira amsar arman ba dan kuwa beda buqatar ta




Wato ya lura daddy so yake zuciyarsa ta buga


Koda yake tunda uban daya haifeshi ne yake neman kaishi inda zuciyarsa zata buga babu wani abu zeje , amma fah ya tabbatar daga lokacin da akace yana gani yana ji za'a dauki sanah zuwa dakin waninsa yasan taasa ta qaare


Ya rasa yanda zeyi wannan ko cewa akayi yana da ciwon zuciya ze yadda ballantana kuma hawan jini


Abubuwan sun masa yawa , tun zuciyarsa na jurewa har yanzu ta faara rauni toh daga raunin se me ?????????


Jiya kunji ni shiru koh ? Wlh na shiga busy ne shys but kuyi manage d wannan




💖NEW TEAM💖
💖THE TALENT TROUPE WRITER'S💖


*LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*
👇👇👇👇


*1,DUK ƘARFIN IZZATA*
by(Star Lady)


*2,GIDAN AUNTY*
by(mss lee)


*4, JINI DAYA*
by(mrs bbk)


*4,YA FITA ZAKKA*
by(mum Sayyid)

*5, BABY*
by(Mhiz Innocent)


More comments more post




Mhiz Innocent ce...........✍️


*♡☆A ZURI'AR ARAB♡☆* An amazing and heart touching story

By Mhiz Innocent 😻


💖THE TALENT TROUPE WRITER'S💖


Page 27


Ina miqo gaesuwa a gareku INNOCENTIES 😍👌 Mhiz Innocent luv u owl 🌚😻


( Baby WhatsApp group link ) 👇👇


https://chat.whatsapp.com/F2PiRdNnrwMKT4mHlIIisl




.............Kwanakin da suka biyo baya har yanzun souban yana cikin kacaniyar busy , domin kuwa yanzu haka ma har kati an bugo an fara rabawa jama'a , dukda ba wani taro za'@yi ba amma haka gidan ya faara daukar harami kamar ana shirin aurar da duk en mata da samarin gidan .


*********Hada kayan yake jikinsa a matuqar sanyaye , bezo Cyprus danya barta nan kusa ba amma ga wannan lamari yadda ya kasance


Umarni ne daga wajen wanda baze iya musu ba dan haka dole ya bar Cyprus .


Tun dazu take a parlour tana jiyo motsinsa amma ya hana ta shigar masa daki


Yau kam se tayi fatali da wannan dokar tasa kamar yadda ta sabayi lokuta da daama kawai ta fada dakin


Duk da yaji shigowarta hakan be sakashi ya dago ba , ya cigaba da hada kayan


Cike da fargaba ta qarasa wajen nasa tana kallan abinda yake kafin tayi qarfin halin fadin


" Lurv ! Me kakeyi hakane ? Ina zakaje ? Ta fada tana riqe kayan da yake qoqarin jerawa a akwati


" Zanje Nigeria ne...."


Ai Kafin ya qarasa ta katseshi da fadin


" What ? Nigeria ? Meyasa zaka min haka lurv ?


Cikin dakiya yace


" Am not going to spend more than 5days ! So karki damu zan dawo ne !


Se kuma tayi murmushin gefen baki tace


" Sure ?


" Yeap ! Ya fada cike da qosawa


Itace ta tayashi qarasa hada kayan tana bayyana masa irin kewarsa da zatayi


Shi dai jinta kawai yake dan dama ya gaji da wannan zaman nasu.




...........Gida ya faara cika sosai kaama daga en uwan mamama ne , en uwan su daddy , harma wasu daga en maiduguri duk sun faara hallara dan bikin na rana 1 ne kawai wato ranar daurin aure .






Wadda zatawa amarya lalle ma xuwa tayi gidan ta zaane mata hannu da qafafu ta fito sakk amarya , tayi sharr da ita
tayi wani irin kyau na ban mamaki


fararen hannayenta da qafafunta sunyi matuqar kyau cikin lallen ja da baqi


Haka nan daga zarar ka xauna a kusa da ita zakiji qamshin da take me matuqar dadi haka in tabar waje ma sedae tabar muku qamshin.


Amarya dai ta fito dass d ita haka zalika shirye shirye ma suna gudana yanda ya kamata .


Lefenta an gama hada mata su har an kawo su ma dakin mamama akwati 12 ne cirrr kowacce danqare da kyawawan kaya masu kyau aji da tsada


komai ka daga sedae muce MASHA ALLAH !!!




******Lokacin daya sauka a Nigeria cikin garin kanon dabo kuma cikin gidan na zuri'ar Arab gidan na cike ne da jama'a , kowa da abinda yake yi , damma yalwar gidan ta hana ganin gidan a cike se wadanda suke aikace_aikace


Se kuma wasu dandazon da suke can wani 6angaren na gidan suna hira cikin farin ciki


Hakanne yasa koda ya shigo da motarsa kai tsaye part din mazan gidan ya wuce dan baze iya da hayaniyar mutanen dake part din Manama ba .


Sanda ya shiga part din nasu babu kowa a ciki yaaji dadin hakan kuwa dan haka yayi wanka ya chanja kayan jikinsa sannanya fito parlour ya kwanta kan doguwar kujerar yayi pillow da hannunsa yana kallan ceiling kamar me tunani , sedai zuciyarsa ce ke wani irin suya kamar yadda ta saba masa a kwanakin nan


Yana nan zaune yaji sallamar souban y shigo parlourn , be motsa ba har souban din ya qaraso yana fadin


" Bro yaushe ka dawo ne babu sanayya ! Wow gskia naji dadin dawowarka ! Y fada yana neman waje gefen kujerar da arman din ke kai ya zauna


Murmushi kadan arman yayi cike da basarwa yace


" Thanks !


" Pls tashi ka gani mana " inji souban


Kamar ya shareshi se kuma yaga rashin dacewar hakan , dan haka ya tashi ya zauna yana dafe kansa dake jahilin saara masa


Souban yace


" kayanmu na kar6o wanda zamu saka gobe " ya fada yana warware kayan daya shigo dasu a wata qatuwar Leda dake dauke da tambarin wajen dinki


Kallansu yake bugun zuciyarsa na qaruwa •daa souban yasan yanda zuciyarsa ke bugu da be kaawo masa wadannan kayan yana masa wadannan maganganun b•


Fararen shadda ne dall masu tsada da kyau , sun sha aiki me kyau , da hula zanna wadda dinkin dake jikin shaddar iri 1 ne da hular


Shaddar iri 1 ce sedai aikin jikinsu kawai ya banbanta wanda hakan ne kawai ze alamta maka cewar wannan na ango ne wannan bana ango bane


Souban yana murmushi yace


" Ya ka gansu ?


Duk wata jarumta tasa ya tattaro kana ya qaqalo murmushi ya dora a kyakykyawar fuskarsa sannan yace


" Sunyi kyau sosai ango !


Souban da kana kallansa zaka San yana cikin tsananin farin ciki ya kalli arman


" Godiya nake yayan amarya kuma aminin ango "


Se kawai yaji ya kar6i sunan daya kira shin amma se yace


" But ka ajje kayan nan akwai wadanda zan saka babu buqatar wadannan "


" Amma in kayi min haka baka kyauta b arman , kuma ba zanji dadi ba " ya fada yanayin fuskarsa na sauyawa


Seda souban yayi da qyar sannan arman ya yadda ze saka kayan nan .


........A daya 6angaren kuwa dakin amrah en mata ne cike a ciki kowacce da abinda takeyi


Amarya Sanah na daga gefen gadon amrahn jikinta a matuqar sanyaye saboda yau kam fargabar ta tafi ta kullum


Xataso ace yanzu haka mamama na kusa da ita ne ta samu ta dora kanta a kafadarta ko cinyarta dan tayi kuka ko zuciyarta zata samu sassauci ta rage wannan fargabar da takeji


Cikin en uwansu wata daga cikin en matan tace


" Amarya fa jiki ya faara sanyi tun kafin a daura "


Wata ta kar6e da fadin


" Ke kuwa ba dole ba , igiya uku fah !!


Se dukkansu suka saka dariya


Ita kuwa seta janye qafafunta daga qasa tana turo baki kamar zatayi kuka ta haye kan gadon tayi kwanciyarta .




A 6angare guda kuwa ana can ana shirye shiryen tafiyarsu Los angeles da zarar an daura aure , sedai hakan baze yiwu ba dole sedai su bari washe garin daurin aure su tafi .








Second ni suka hadu suka bada mintuna haka mintuna suka hadu suka bada awanni su kuma awanni suka bada rana.....


Kamar yanda ake cewa rana bata qarya sedai uwar diya taji kunya hakance ta kasance yau dinnan .


31st December...


Ranar juma'a kenan ranar data ke dauke d dumbin tarihi tarihi kala kala


Ranar data taara abubuwa wadanda baza su lissafu ba wadda saboda abubuwan data taara mutane da dama ba zasu ta6a mantawa da ita ba a cikin kundin tarihin rayuwarsu .........




Ku dai kawai ku cigaba da kasancewa da alqalamin Innocent dan jin yadda zata kasance 😉


Amma pah hakan duk ba zata kasance ba se naga comments naku masu zafi wanda kuke bayyana min ra'ayoyinku , in ba haka ba toh gskia gobe babu update


Mhiz Innocent ce.........✍️




*♡☆A ZURI'AR ARAB♡☆* An amazing and heart touching story

By Mhiz Innocent 😻


💖THE TALENT TROUPE WRITER'S💖


Page 28_29


*_THE MOST AWAITED PAGE* 😉✅


Ina miqo gaesuwa a gareku INNOCENTIES 😍👌 Mhiz Innocent luv u owl 🌚😻


( Baby WhatsApp group link ) 👇👇


https://chat.whatsapp.com/ETMx34eVVElHuSQDD3QH2e




...........Sanah na dakin mamama fitowar ta kanan daga wanka


Afrah ta miqa mata kayan da zata saka tace


" Kiyi maza ki saka kayan kinsan dai lokaci tafiya yake se wani abu kike kamar mara laakaa jiki "


Jan kayan tayi tana kallansu sannan ta saka


Atampha ce dinkin riga d zani sun matuqar amshe ta


Amrah ce ta zaunar da ita ta mata simple dauri bayan ta shafa powder d lip gloss se kwalli wanda dama ta saba sakashi koda yaushe sannan ta yafa mayafi akanta


Ba qaramin kyau tayi ba seta fito a amaryar sakk tayi mugun kyau kamar wata zinariya se walwali take


Amrah tace


" Awwwn Mrs souban to be soon ! U look so take away "


Murmushi

Ads At the End of Article

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login
Footer Ads