Header Ads
Showing 75001 words to 78000 words out of 92878 words

Chapter 26 - Asma'ul-Husnah Complet Book by Indabawa .txt

Ads the beginning of article before Image
Ads at the middle of Article

bangaren sa.


Tafiya suke a hankali suna hira abinsu. Har kofar department din su ya kai ta sannan ya kara mata kudi akan wanda Dady ya bata.


Sallama yai mata ya ce,
"Sai ya dawo daukar ta."


Sai da ta ga tafiyar sa sannan ta nufi ajin daukar darasin su.


Tana shiga taga Zainab zaune, karasawa tayi gun ta suka gaisa.


Batai minti biyar da zuwa ba sai ga Sir Sabir nan ya shigo.


Sanye yake da Milk din shadda ana mata aiki da milk din zare. Yayi kyau dashi.


Kasa tayi da kanta tuna haduwar su jiya. Lectures yake musu da yayi tambaya zai yi pointing din ta.


Tin tana jin kunya har ta sake tana bashi amsa. A haka suka gama lectures din.


Da zai fita ya duka zai dauki wayar sa, yai mata magana a hankali cewar ta same shi a office.


Wata faduwar gaba taji ta doke ta. A hankali ta daga kai ta kalle shi. Ita yake kalla saurin kawar da kan ta tayi tana wasa da yatsun ta.


Waje ya fita. Wata ajiyar zuciya ta sauke, ita bata san hadin ta da malamin nan ba amman dai tana ji yana burge ta ko dan saukin kansa.


Da kamar baza taje ba sai kuma ta ce da Zainab zataje ta dawo.


Fita tayi ta nufi office din nashi jiki a sanyaye.


Knocking tayi ya bata izinin shiga. Da sallama, ta shiga office din ta tsaya daga bakin kofa. Kallon sa tayi sau daya ta dauke idon ta.


Yana zaune a kan kujera gaban sa, farfesun kifi ne da Doya da kwai.


Kamshi ya cika office Din ci yake kamar baya son ci fuskar sa kuwa sai bata ta yake kamar mai cin magani.


Kallonsa ya maida kan ta ya kasa dauke ido daga kallon ta. Yana son yarinyar nan amman bai san ta inda zai fara ba.


Kawar da tunanin da yake yayi ya ce,
"Zo nan!"


Da kamar baza taje ba sai kuma ta dan matsa.


Kallon ta ya kara yi ya rasa mene dalilin kiran nata.


Kai ya dan shafa, ya ce,
"Zo kici!"


Kai ta girgiza ta ce,
"Na koshi."


Fuska ya bata, ya ce,
"Zamu bata inda zan na baki abu kina kinci. Maza zo kici."


Matsawa tayi ta zauna a kasa ba dan zata cin ba. Fulas din ya matsar mata dashi ya ce,
"Bismillah!"


Agogon hannun ta kalla sannan. Ta ce,
"Zan je nayi Assignment fa."


Ta yi maganar murya a shagwabe dan har ga Allah ta riga da ta saba da shagwaba in tana abu. bama in tana bukatar abu.


Sabir kuwa jin muryar da take magana da ita yasa nan da nan tsigar jikin sa ta mike.


















*INDABAWA*
[1/18, 14:38] Maryam S Indabawa🥰: LABARIN RAYUWAR*
*Asma'u Husnah*


Part *2*


Na *Maryam S Indabawa*
*Mans*


?? *HAJOW* ??


Dedicated to *My lovelly Mum*








*96-100*


Kina Ina Fateema kibiya. A gaakiya ina yaba hankalin ki. Da kokarin ki. Allah ubangiji ya kara basira da zakin hannu ni Maryam ina son ki




Mikewa yayi ya durkusa a gaban ta. Hannun sa ya daura a kan cinyar ta


Da sauri ta bude idon ta. Kallon sa ta tsaya yi kamar yadda shima ya kasa dauke idon sa daga kallon ta.


Hannun ta ya kamo ya fara murzawa a hankali.
Ya kira sunan ta a hankali. Ya ce,
"Husnah ki yadda dani wallahi ina son ki. Duk abunda ya faru ki manta da shi."


Ido ta rufe dan ita ta kasa mantawa da abinda Yaa Aslam yai mata.


To wai mema tai masa da har ya guje ta bayan yasan bazata ta iya rayuwa ba shi ba.


Bayan yasan duk farin cikin ta yana gare sa.
Bayan yasan shine ruhinta. Shine sirin ta daga mahaifinta sai Mami sai Shi da Yaa Buhari sune kadai gatan ta.


Amman shine ya juya mata baya. Ko yasan halin da ta shiga.
Ko yasan irin jinyar da tasha. Ko yasan irin azabar da take sha a duk sanda lokacin kiran sa ko turo mata da sako yai bai turo mata ba.


Duk shekarun nan da suka wuce in dai zata kwanata bacci sai tai kuka. Dan ya riga da ya sabar mata shine mutun na karshe da yake saka ta bacci da kishoshin Annabawa da sahanabai.


Amman duk a lokaci daya ya rushe duk abinda ke tsakanin su.
Tabbas ya dawo gareta ne dan ya raina mata hankali.


Ina dayar matar tasa. Ya dawo gare ta ne dan yasan irin son da take masa.


Ya dawo gare ta ne dan yasan da shi kadai zata iya rayuwar aure.
Ya dawo gare ta ne dan yasan duk lagon da zai amshi zuciyar ta.


Ya dawo gare ta ne dan yasan irin son da take masa.
To yayi karya duk son da take masa baza taba sakar masa ba.


Inda da ya nuna baya sona nima yanzu na hakura da shi.
Zan zauna da koma waye amman banda da Yaa Aslam.


Bazan zauna dashi ba Yaa Aslam ya wahalar da ni.
Tana tuna irin hirar rakin su da yakan ce bazai taba rabuwa da ita ba.


A lokacin in ta kawo misalin abinda zai iya raba su har haushi yake ji.


Amman lokaci daya ya rabu da ita. Ta kan tina irin alkawarin da yake mata da irin son da yake mata to duk suna ina.


Lallai in ta kara yadda da Yaa Aslam zai kara yaudarar ta ne.


Tasan tana son Yaa Aslam amman zata danne zuciyar ta ta nuna masa ita yanzu ba son sa take ba.


Sai ta kwatar wa kanta yanci a gun sa.
Idon ta ta bude jajir da su. Aslam dake rike da hannun ta ya zuba mata ido ya kara bude idon sa ganin yadda idon ta ya kada yai jajir.


Kuka ta fashe masa da shi. Nan da nan ya hau lallashi amman sam taki yin shiru.


Sai da kyar ta yi shiru nan ma ta mike ta yi cikin gida tana sharar hawaye.


Mami dake falo ta ga wucewar ta. Kai kawai ta girgiza.
Dan tasan Asma'u na son Aslam. Tana lura da yadda take rufe daki kuma duk tasan akan sa ne.


To ai dai jikin ta yai sauki dan haka tazo su shirya su tafi dan ta fara tausayawa Aslam. Bama da tasan kafiyar ta.


Tana zaune Aslam ya shigo shima duk yanayin sa ya sauya.
Kallon sa Mami tayi ta ce,
"Ya dai?"


Kai ya dan sosa ya ce,
"Ba komai!"


Mami ta ce,
"Shikenan ka fara shirin tafiyar ku. Tinda jikin nata yai sauki nan da jibi sai ku tafi ko?"


"To Mami Allah kaimu."
Ya fada yana mikewa.


Sama ya hau Mami ta bisa da kallo.
Asma'u ta shiga daki ta shiga bandaki ta watsa ruwa tai alwala.


Tana fitowa ta shafa mai tai salla. Tana kan sallaya Mami ta shiga dakin da sallama.


Dagowa tayi ta amsa tana gyara zama. Zama Mami tayi agefen gadon ta ta ce,
"Asma"u jikin ki yai sauki dan haka ki hada kayan ki nan da jibi sai ku tafi ko?"


Wata faduwar gaba ce ta zowa Asma'u dan har sai da ta dafe kirji jin kamar zai fadi.


Dagowa tayi ta ce,
"Mami Allah da saura na."


Mami ta ce,
"Asma'u ba inda yafi dakin mijin ki dadi da gatan ki. Ki tafi ke karasa warke acan. Allah baki lafiya. Allah miki albarka."


Kuka Asma'u ta saka ta ce,
"Mami bana son na tafi na barki. Mami na rasa Dady kema kada na rasa ki Mami ni a nan zan zauna."


Murmushi Mami rayi ta ce,
"Haba Husnan Dady. Kinsan sai kwana yayi ake tafiya. Kuma kinsan Dadyn ki bai da wani buri da ya wuce ya ganki a gidan Yayan ki matsayin matar aure. To ki daure ko dan Dadyn ki ki zauna lafiya a gidan mijin ki. ni kuma ki kwantar da hankalin ki zan na zuwa ganin ki akai akai. Kuma ga Yaa Fati nan ma. Ki daina kuka in ba so kike hankali na ya tashi ba."


Da sauri ta hau goge hawayen fuskar ta.




Bangaren Sabir da Nusaiba kuwa zaman lafiya suke sosai take kula da shi shima kuma so sai yake kula da ita.


Sai a yanzu yake jin son ta sosai a cikin jikin sa.








Perty kuwa tana can ta koma ga Allah yanzu Aslam take so ta gani ta roki gafarar sa


Tasan taci zalin Asma'u dan tasan soyayyar dake tsakanin su amman ta raba su.


Dole ta nemo Asma'u itama ta nemi gafarar ta


wannan dalilin ne yasa ta tafi kano dan neman inda Asma'u take.






Har gida Zainab ta zo jin Asma'u zata tafi.
Kayan gyaran jiki ta hado mata sosai, inda ta bata wasu ta ce ta tafi da su.
Haka ma Maimuna har gida tazo tai mata sallama.


Ana gobe zasu tafi suka je gidan Sabir. Gida ne mai kyau wanda aka zuba masa kayan more rayuwa kala kala.


Tinda suka je Nusiaba sai nan nan take da Asma'u duk Asma'u ta kasa sakin jiki saboda kallon da Aslam yake tsare ta dashi.


Shi yana mamakin Asma'u kamar ba ita ba.
Duk ta canja masa. Anya kuwa Asma'un sa ce wannan.


Shifa ko a gida baya ganin ta. Bare ya samu damar mata magana


To in ya ganta ma ya samu fuskar magana man.
Haka suka dan zauna sanna suka tafi gidan Mamah mahaifiyar Sabir.


Sosai Mamah tai mata nasihar zama da miji sanna ita ma ta hado mata kaya ta bata.


Gidan su Zainab suka je tayi wa mahaifiyar Zainab sallama.


Daga nan kuma suka koma gida
Duk tafiyar nan da suke kallo ne kawai nashi amman ya kasa koda mata magana.


A haka suka karasa gida ta debo kayan ta ta shige.
Sama ta hau ta ga Mami ta fito da akwati nan ta da na wajen Yaa Aslam da na wajen Sir Sabir da ya ce ya bar mata.


Zama Asma'u tayi ta ce,
"Mami na gaji. Sai kace ban saba fita ba."


Mami ta dago ta kalle ta ce,
"Kinsan jikin naki ne. Ya kamata kije asibiti yau."


"Eh sai anjima zan leka."
Asma'u ta fada dai dai shigowar Sabir.


Mami ta kalle shi ta ce,
"Kaga masu dibar kaya a kasa ko?"


Kai ya gyada, Mami ta ce,
"Kaje kace su zo so dauki kayan an gama."


Mikewa yayi ya fita. Mami ta ce,
"Tinda kince ke sai kayan Dady gasu can an saka miki su a mota."


Murmushi Asma'u tayi ta ce
"Mami ba haka bane, kinga Dady dan kar ya daurawa kowa nauyi ya siyon kayan nan. Kuma kayan nan da kyan su, bayan haka masu tsada ne to me za a canja ayi dasu. Kuma naga su aje yayi Mami dan zaman duniya dai kawai wani ma neman wanda bai kai shi ba yake amman bai samu ba."


"Haka ne! Kayan na da kyau masha Allah."
Mami ta fada.


Suna zaune aka shigo aka kwashe duk kayan.


Sai a lokacin jikin Asma'u yai sanyi ganin da gaske dai tafiya zatai.
Daki ta mike ta shiga.


Daren ranar tare suka kwama da Mami tana tai mata nasiha akan aure. Asma'u ji take kmar tace ta fasa. Wwai da da bata da burin sai ta ganta a gidan Yaa aalma amman yanzu duk bata so




Washe gari da safe Mami da kanta ta hada mata ruwan wanka.


Tai wanka ta shirya cikin wata Farar atamfa wacce akai mata adon da ja da baki.


Simple make up tayi, ta saka jan mayafi da jan takalmi sai bakar jaka.


Sosai tayi kyau. Ba abinda tta dauka saboda komai nata an tafi mata dashi.


A falon sama ta samu Mami da Yaa Aslam wanda ya saka wata milk din shadda tai masa kyau.


Sai tashin kamshi yake yi. Yaa Buhari a gefen sa. Sai Zainab dake dakin Mami.


Gefen Mami tayi ta zauna. Yaa Buhari ya kalle ta ya ce,
"Ji 'ya Malama tashi zakiyi dan yanzu zaku tafi."


Baki ta turo ta dan harare shi. Daga kan da zatai sai taga Yaa Aslam ya zuba mata ido baki da hanci yana kallon ta.


Kai ta dauke ta kalli Mami ta ce,
"Mami ni kam in nace na fasa ai ya fasu ko?"


Kai Mami ta daga. Yaa Buhari yai dariya ya ce,
"Karya kike wallahi."


Mami ta ce,
"Ku tashi ku tafi."


Kwanciyya tayi akan kafar Mami. Zainab ta fito ta ce,
"A'ah me zan gani!"


Yaa Buhari ya ce,
"Eh man wallahi aka zan fitar da ke."


Mikewa tayi ta fara zubar da hawaye. Murmushi Mami tayi ta ce,
"To mene na kuka. Haba Husnahn Dady ki daina kuka bayan ga Momyn ki can tana jiran zuwan ki."


Kai tai kasa da shi amman hawaye ya kasa daina zuba.
Yaa Aslam kuwa kukan da take ji yake kamar yai me dan sam baya son kukan Asma'u.


Zainab ce ta kama ta ta ce,
"Haba Asma'u ki daina mana."


Suka mike suka fita har da mami ta raka su compound sannan ta dawo.


Asma'u kuwa sai jikin ta ya kara sanyi na jin rabuwa dai zatai da gida


Sai da suka fita daga gida Aslam yaji Asma'u na kuka.
Motar yasa Buhari ya tsayar sannan ya koma gidan baya.


Jikin sa ya jata yana lalashi ta a hankali a hankali.


Sannu a hankali tayi shiru. Tana rasa dalilin da yasa in har tana tare da Yaa Aslan take jindadi a ranta. Ko taji ta samu relief.


A haka suka karasa airport ba tare da sun san anje ba. Har sai da su Yaa Buhari suka fita sannan yai musu knocking.


Dogowa sukai yai musu nuni da waje. Jikin ta ta kwace daga nashi ta fita da sauri.


Jakar ta ya dauka ya fita yana murmushi. Suna zuwa aka fara kiran su.


Ba jima ba suka tashi. Asma'u na hawaye dan sai Yaa Aslam ne ya tallabe ta yana lallashi har suka shiga jirgi.


A cikin jirgin ma jugum tayi tana kwance a kan kafadar sa.




Suna sauka har motar gida tazo daukar su.


Gida sukai. Asma'u duk sai taga gidan ya canja da ta jima bata je ba. Ba kamar da da ta samu hutu taje ba.


Amman yanzu a kalla tai shekara biyu zuwa uku ba tazo ba.
Suna fitowa Momy ta fito ta kama ta. Cikin gidan ta shige da ita aka bar Aslam da daukar jaka.


Sama ta nufa da ita tana. Dakin guda aka kai ta.


Ruwan wanka Momy ta hada mata sannan ta sauka.


Bandaki ta shiga. Kafin ta fito an jere mata kayan abinci.


Mai ta shafa ta saka wata bakar doguwar riga da ta gani akan gado.


Sallah tayi tana zaune akan sallaya ya shigo dakin.


Dagowa tayi ta kalle shi ta dauke kai. Sanye yake da wando three quarter daga alamu shima wankan yayi.


A gaban faranti da aka jero mata abinci ya zauna.


Ya ce,
"Bismillah"


Kai ta girgiza ta ce,
"Alhmdlh"


Murmushi yayi ya ce,
"Humm! Ai gwara ma kici domin nasan baki ci komai ba duk yinin yau ga idanunki duk sun kumbura saboda kuka"


Fuska ta bata ta ce,
"Wa kuma yace maka banci abunci ba"?


Kusa da ita ya matsa daf ya d'ora tsinin dogon hancinshi akan nata. Ajiyan zuciya ya sauke. Yana kallon ta ido cikin ido yace,
"Nasan Husnah d'ita fiye da yanda take zato. Idan tana fad'amin gaskiya ina ganewa idan kuma tana fad'amin karya ma ina ganewa. Dan haka kina sanin abinda zaki fada min. Oya So let's eat, drink and....."


Bai karasa fadar abinda xai fada ba ta ce,
"Me?"


Bai bata amsa ba sai kiss da yai mata a kumatu. Harshenta ta fito dashi a waje.


Ai kam Charaf Yaa Aslam yasashi a baki. D'an kokarin tureshi ta farayi ganin ya fara sarrafata yasa tai la'asar. Har cikin kwanyar kanta take jin kiss din da yakeyi mata. Sai daya gama da kanshi ya d'an ja da baya kad'an.


Kallon ta yayi da idon sa da sukai jajir ya ce,
"Now let's eat"


Asma'u da jikin ta yai sanyi sosai tai kasa da Kanta ta dauki cokali ta fara cin abincin a hankali.


Kallon ta ya tsaya yi. Sannan ya bude dayan fulas din naman kazan ne a ciki. daukowa yyai ya mika mata. Amsa tayi tana ciki a hankali duk jikin ta a sake.


Lemo ya mik'a mata, cikin sanyin murya tace
"Na koshi."


Cup d'in yai gefen bakin ta da shi. karba tayi ta kai bakin ta ta sha kad'an ta janye ta maida ta aje.


"Duka zaki shanye"
Yaa Aslam ya fad'a yana murmushi.


Hararar sa tayi ta ce,
"Haba dan Allah ni ina zan iya shanye wannan? Wallahi na koshi."


Aslam yai murmushi ya ce,
"Kokartawa xakiyi ko in maki d'ore kamar yadda da nake miki."


Kai ta dauke, tana hararra sa ta kasan ido.


Yau Kwata kwata sai take jin Yaa Aslam ya koma mata wani sabo daban. Ga shi tana kasa hana shi duk abinda yake mata.


Ba yanda ta iya illa ta sha kamar yanda yake so. Shima kai ya kafa yasha nashi. Tashi yayi ba tare dayace mata komai ba ya fara cire rigarshi. Idanu ta zubawa kirjinshi da kwanjunan hannunshi.


Murmushi Yaa Aslam yayi ya nufi wajen ta.


Duk'awa yayi da niyar daukar ta. Ta mike za tayi waje.


Kamota yayi ya dauketa ya direta kan gadon ya kura mata idanu. Cikin sanyin murya yace
"Kina sona Husnah?"


Banza tai masa kamar ba da ita yake ba.
Murmushi yayi, ya zura hannun shi ta cikin rigar ta yai kark'ashin bayanta.


Sannu a hankali ya fara d'age mata rigar jikin ta. Tana jinshi tai lamo kaman wadda batada rai. Kirjin ta sai dukkan uku uku yake


Tana son ta hana shi amman ta kasa.


Fuskan shi ya d'aura a kan nata ya fara gogo mata hancinshi. A hankali ya tallabota ya fara cire mata rigan. Tsotsan kunne ya fara yimata cikin natsuwa yana hura mata iska a ciki. Jin sanyin AC na ratsata ta ko ina na jikinta yasa ta farga batada riga.


Jawo Hijab din ta tayi ta rufe kirjinta. Ajiyan zuciya Aslan ya sauke. Kara matseta yayi da kirjinshi sosai. yana shafa bayanta a hankali hadi da mazaunanta.


Sanin zata iya guduwa a ko da yaushe yasa ya kara matsa ta a jikin sa.


Hannu ya d'ora akan gashin ta ya 'dago fuskanta ya kaimata sumba a wuya, lips d'inshi ya tura cikin bakin ta a hankali ya fara tsotsawa yana zare bra dinta... Hannunshi ta rike gam. Chaan kuma ta saki ta zubawa sarautar Allah ido...


Tasan ita halak dinsa ce to amman kuma tana tuna abunda yai mata.


Tana can tunani taji ya fara wasa da ita sosai da sosai.


Sosai jikin ta ya fara rawa, Duk sun fita a cikin hayyacinsu daga ita har shi.


Hannun sa ta rike tana girgiza masa kanta. Ta ce
"Dan Allah ka daina Yaa Asl......"


"Shhhhhhhhhhh. Enough" ya fad'a yana k'ank'antar da murya chan k'asa 'kasa.


Fuskantar ta juyar saboda ya matse ta ba damar tashi. ta fashe da wani irin kuka.


Kuka sosai takeyi. Ganin ya kasa shawo kanta yasa Aslam sakin ta yana maida numfashi yana ajiyan zuciya.


Da sauri ta mike ta saka kayan ta ta fice da sauri.


Yana kallon ta ya saki ajiyar zuciya ya gyara kwanciyya.


Tabbas yasan da duk abinda ya faru bai faru ba da yanzu

Ads At the End of Article

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login
Footer Ads